Checking for repeated words (consecutive duplicates): 1964 instances
dai dai (310)
[GEN 12:13] Ki ce ke 'yar'uwata ce, domin komai ya yi mani dai-dai saboda ke, don a bar ni in rayu saboda ke."
[GEN 18:25] Ba zai yiwu ba ka yi haka wato ka kashe adalai tare da miyagu, domin a hori adalai kamar yadda aka hori miyagu. Ba zai yiwu ba mai hukunta duniya ya yi abin da ke dai-dai?"
[GEN 20:16] Ga Saratu kuma ya ce, duba, na ba ɗan'uwanki azurfa dubu. Wannan domin ya shafe duk wani laifi dana yi maku ne a fuskarku dukka, da kuma a gaban kowa da kowa, hakika kun yi abin da ke dai-dai."
[GEN 21:16] Sai ta tafi ta zauna can nesa dai-dai harbin kibiya, domin ta ce, "Kada in ga mutuwar ɗana." Da ta zauna daura da shi sai ta ta da murya ta yi kuka.
[GEN 43:21] Sai ya kasance, da muka isa wurin hutawa, sai muka buɗe buhunanmu, kuma, duba, kuɗin kowanne mutum na bakin buhunsa, kuɗaɗenmu kuma nada nauyinsu dai-dai. Mun sake kawo su a hannuwanmu.
[GEN 49:24] Amma bakansa zai tsaya dai-dai, kuma hannayensa zasu ƙware saboda hannayen Mai Iko na Yakubu, saboda sunan Makiyayi, Dutsen Isra'ila.
[EXO 5:8] Duk da haka, za ka buƙaci tubula daga garesu dai dai kamar yadda ka buƙata a dã. Kada ku karɓi abin da ya gaza yadda aka sãba, domin ƙyuya gare su. Shi yasa suke kira da cewar, 'Bari mu je mu yi hadaya ga Allahnmu.'
[EXO 7:6] Sai Musa da Haruna suka aikata haka; suka yi dai-dai kamar yadda Yahweh ya dokace su.
[EXO 7:22] Amma masu sihiri na Masar suka yi haka dai-dai da dabonsu. Amma zuciyar Fir'auna an taurare, sai kuma ya ƙi ya saurari Musa da Haruna, kamar yadda Yahweh ya faɗi zai faru.
[EXO 8:19] Sai bokayen suka ce wa Fir'auna, "Wannan yatsan Allah ne." Amma zuciyar Fir'auna ta taurare, don haka bai saurare su ba. Dai-dai ne ga yadda Yahweh ya faɗi cewa Fir'auna zai yi.
[EXO 8:26] Musa yace, "Bai yi dai-dai ba muyi haka, gama hadayar da muke yi ga Yahweh Allahnmu abar ƙyama ce ga Masarawa. Idan muka miƙa hadayar suna gani abin ƙyama ga Masarawa, ba zasu jejjefemu ba?
[EXO 12:28] Isra'ilawa suka tafi suka yi dai-dai yadda Yahweh ya umarci Musa da Haruna.
[EXO 12:41] A ƙarshen shekaru 430, a dai-dai wannan rana, dukkan ƙungiyoyin mayaƙan Yahweh suka fita daga ƙasar Masar.
[EXO 12:50] Sai dukkan Isra'ilawa suka yi dai-dai yadda Yahweh ya umarci Musa da Haruna.
[EXO 12:51] Sai ya kasance a dai-dai wannan rana ce Yahweh ya fito da Isra'ila daga ƙasar Masar a ƙungiyoyin mayaƙansu.
[EXO 15:26] Ya ce, "Idan a hankali kuka saurari muryar Yahweh Allahnku, kuka kuma yi abin dake dai-dai a idanunsa, idan kuma kuka kasa kunne ga umarninsa kuka kuma yi biyayya da dukkan shari'unsa - ba zan sanya maku ko ɗaya daga cikin cututtukan dana sanya wa Masarawa ba, gama Ni ne Yahweh dake warkar da ku."
[EXO 16:18] Sa'ad da suka auna da awon gwangwani, waɗanda suka tãra da yawa basu rage komai ba, waɗanda kuma suka tãra kaɗan basu rasa komai ba. Kowanne taliki ya tãra dai-dai da biyan buƙatarsu.
[EXO 17:12] Sa'ad da hannayen Musa suka zama da nauyi, Haruna da Hor suka ɗauki dutse suka sanya ƙasansa domin ya zauna a kai. A dai-dai wannan lokaci, Haruna da Hor suka riƙe hannayensa sama, mutum ɗaya a gefensa ɗaya, mutum ɗaya kuma a ɗayan gefensa. Haka aka riƙe hannayen Musa a tallafe har faɗuwar rana.
[EXO 22:17] Idan mahaifinta ya ƙi ba shi ita, to dole ya biya dukiya dai-dai da ta budurwa.
[EXO 25:9] Sai ka yi dai-dai yadda zan nuna maka tsarinsa da dukkan kayayyakinsa.
[EXO 25:19] Ka yi kerub ɗaya saboda gefe ɗaya na marfin kafara, ɗaya kerub ɗin kuma saboda ɗaya gefen. Za ka yi su dai-dai kamar abu ɗaya da marfin kafara.
[EXO 25:33] Reshe na farko zai zama da kofuna uku kamar an yi su da lingaɓin itacen almond, da baki mai kamar ganye da fure, kofuna uku kuma an yi su kamar lingaɓin itacen almond a ɗaya reshen, da baki kamar ganye da fure. Dukkan su shida za su zama dai-dai da juna, su zarce daga abin ɗora fitilar.
[EXO 27:1] Sai ka yi bagadi na itacen ƙirya, ratarsa kamu biyar faɗinsa ma kamu biyar. Bagadin zai kasance kamu dai-dai kowanne gefe da tsawonsa kamu uku.
[EXO 30:13] Dukkan wanda aka ƙidaya cikin yin ƙidayar zai biya rabin awo na azurfa, bisa ga kuɗin da ake amfani da su a wuri mai tsarki (awon dai-dai yake da abin da ake auna nauyin ƙaramin abu). Wannan rabin awo baiko ne domin Yahweh.
[EXO 30:34] Yahweh yace da Musa, "Ka ɗauki kayan yaji - wato su-stakte da onika da galbanum-kayan yaji masu ƙanshi tare da lubban tsantsa, ka auna su dai-dai wa daida.
[EXO 34:27] Yahweh ya cewa Musa, "Rubuta waɗannan maganganu, gama dai-dai suke da maganganu alƙawarin da ni na ɗauka da Isra'ila."
[EXO 38:19] Tsawonsa kamu ashirin, tsayinsa kamu biyar dai-dai da labulen haraba. An yi dirkokin labulen guda huɗu da kwasfan dirkoki na azurfa. An dalaye kawunansu da maɗauransu da azurfa.
[EXO 39:43] Musa ya duba dukkan aikin, duba, sun yi shi dai-dai. Yadda Yahweh ya umarta, ta wannan hanya suka yi shi. Sai Musa ya sa masu albarka.
[EXO 40:4] Ka shigar da tebur, ka shirya shi yadda ya kamata da kayayyakinsa dai-dai. Ka kuma shigar da alkukin da fitilu a bisansa.
[LEV 1:12] Sa'an nan dole zai yanka shi gunduwa-gunduwa, tare da kansa, da kuma kitsensa, firist zai jera su dai-dai akan itace da ke kan wuta, wadda take kan bagadi, amma kayan ciki da ƙafafun dole ya wanke su da ruwa.
[LEV 4:26] Zai ƙona dukkan kitsen a kan bagadi, dai-dai kamar na kitsen hadayar baye-baye na salama. Firist zai yi kafara domin shugaban game da zunubinsa, za a kuwa gafarta wa shugaban nan.
[LEV 4:31] Zai yaɗe dukkan kitsen, dai-dai kamar yadda ya yaɗe kitsen da ke kan hadayar baye-baye na salama. Firist zai ƙona su a kan bagadi domin ya bada ƙamshi mai daɗi ga Yahweh. Firist zai yi kaffara domin mutumin, za a kuwa gafarta masa.
[LEV 5:12] Dole ne ya kawo shi ga firist, firist kuma zai ɗiba dai-dai tafin hannu ya zama baiko domin tunawa Sa'an nan zai ƙona shi a kan bagadi, a bisa baye-baye da aka yi da wuta domin Yahweh. Wannan baiko domin zunubi kenan.
[LEV 5:18] Dole ya kawo rago marar lahani daga cikin garke, dai-dai tamanin kuɗinsa a yanzu, domin baiko domin laifi ga firist. Sa'an nan firist zai yi masa kaffara game da zunubin da ya aikata, wanda ya yi da rashin sani, za a kuwa gafarta masa.
[LEV 7:10] Kowanne baiko na garin hatsi, ko busasshe ko kwaɓaɓɓe da mai, za su zama rabon dukkan zuriyar Haruna dai-dai wa dai-da.
[LEV 25:50] Dole ya yi ciniki da wanda ya saye shi; dole su lisafta shekarun daga shekarar da ya sayar da kansa ga wanda ya saye shi har zuwa shekarar 'Yanci. Farashin da aka fãnshe shi zai zama dai-dai da yawan wanda aka biya baran da akayi hayar sa, zai iya ci gaba da yin aiki har wasu shekaru ga wanda ya sawo shi.
[LEV 27:16] Idan mutum ya keɓe wani sãshe na gonarsa, daga nan tamaninta zai zama kimanin dai-dai da yawan irin da ya kamata a shuka - tiyar bãli tamaninta zai zama a bakin shekel hamsin na azurfa.
[NUM 3:47] Tilas ka yi amfani da shekel na tsattsarkan wuri a matsayin adadin awo. Shekel na dai-dai da awo ashirin na gera.
[NUM 11:10] Musa ya ji mutanen suna ta kuka cikin iyalansu, kowanne mutum ya fito ƙofar rumfarsa. Sai Yahweh ya yi fushi ƙwarai, Musa kuwa yana ganin koken-koken nasu bai yi dai-dai ba.
[NUM 15:30] Amma idan mutum ya yi ba dai--dai ba cikin sanin sa, ko ɗan ƙasa ne ko baƙo, ya yi mani zunubi. Wannan mutum za a datse shi daga cikin mutanensa.
[NUM 18:16] Waɗanda mutane za su fansa dole sai sun kai wata ɗaya da haihuwa. Sa'an nan mutane zasu iya fansar su, gama kuɗinsu shekel biyar ne bisa ga ma'aunin kuɗin da ake aiki da shi na shekel, wanda ya ke dai dai da awo ashirin na gerah.
[NUM 27:7] "Ya'ya mata na Zelofehad suna magana dai dai. Ka ba su ƙasa a matsayin gãdo a cikin 'yan'uwansu, za ka tabbatar sun sami gãdon mahaifinsu.
[NUM 35:8] Manyan kabilu na jama'ar Isra'ila, kabilar da take da yawan ƙasa, zata tanada birane fiye da kowa. 'Yar ƙaramar kabila kuwa zata tanadi birane kaɗan. Kowacce kabila zata tanada wa Lebiyawa dai-dai bisa ga gãdon da ta karɓa.
[NUM 36:5] Sai Musa ya ba da umarni ga mutanen Isra'ila, bisa ga maganar Yahweh. Ya ce, "Abin da kabilar zuriyar Yosef suka ce dai-dai ne.
[NUM 36:6] Wannan ne abin da Yahweh ya faɗa game da 'ya'ya mata na Zelofehad. Ya ce, 'Bari su auri duk wanda ya yi masu dai-dai, amma dole ne su yi aure daga cikin zuriyar iyalin mahaifinsu.'
[DEU 3:24] 'Ya Ubangiji Yahweh, ka fãra nuna wa bawanka girmanka da ƙarfin hannunka; gama wanne allah ne a sama ko a duniya da zai yi irin ayyukan da ka aiwatar, kuma dai-dai irin manyan ayyukan?
[DEU 6:18] Zaku yi abin da ke dai-dai mai kyau kuma a idanun Yahweh, saboda ya kasance lafiya a gare ku, ku kuma iya zuwa ku mallaki ƙasa mai kyau da Yahweh ya rantse wa ubanninku,
[DEU 12:25] Ba zaku ci shi ba, domin kome ya tafi lafiya tare da ku, tare da 'ya'yanku a bayan ku, idan kuka yi abin da ke dai dai a gaban Yahweh.
[DEU 12:28] Ku lura kuma ku saurara ga dukkan kalmomin da na dokace ku da su, don ku sami zaman lafiya tare da 'ya'yanku a bayanku har abada, yayin da kuke yin abin da ke mai kyau da yin dai-dai a gaban idanun Yahweh Allahnku.
[DEU 13:18] Zai yi wannan saboda kuna sauraron muryar Yahweh Allahnku, kuna kiyaye dukkan dokokin dana dokace ku da su yau, kuna yin abin da ke dai-dai a gaban Yahweh Allahnku.
[DEU 16:6] Maimakon haka, ku miƙa ta a wurin da Yahweh Allahnku zai zaɓa a matsayin wurinsa mai tsarki. A can zaku miƙa hadayar Ƙetarewa da yamma da faɗuwar rana, a dai-dai lokacin da shekarar da kuka fito daga Masar.
[DEU 21:5] Sai firistoci, zuriyar Lebi, dole su zo gaba, domin Yahweh Allahnku ya zaɓe su su hidimta masa su kuma sa albarka a cikin sunan Yahweh su kuma dai-dai ta kowacce matsalar jayayya da cin mutunci ta wurin maganarsu.
[DEU 21:9] Ta haka zaku kawar da alhakin jinin mara laifi daga cikinku, sa'ad da kuka yi abin da ke dai-dai a idanun Yahweh.
[DEU 22:26] Amma ga yarinyar ba za ayi mata kome ba; domin bata yi zunubin da ya cancanci mutuwa ba. Gama wannan matsalar na dai-dai da mutumin da ya fãɗa wa maƙwabcinsa ya kashe shi.
[DEU 24:8] Ku kula game da annobar kuturta, domin ku aikata dai-dai a kowace ka'ida da aka baku, wanda firistoci, da lebiyawa, suka koya maku; kamar yadda na umarce su, haka zaku yi.
[DEU 25:15] Sai ku kasance da ma'aunin nauyi da ya ke dai dai; mudu na adalci zaku kasance da shi, domin kwanakinku suyi tsawo a cikin ƙasar da Yahweh Allahnku ke baku.
[DEU 28:12] Yahweh zai buɗe maku rumbunsa na sammai ya baku ruwa domin ƙasarku a dai-dai lokaci, ya kuma albarkaci dukkan aikin hannuwanku; zaku ranta wa al'ummai da yawa, amma ku ba zaku karɓi rance ba.
[JOS 4:8] Jama'ar Isra'ila su ka yi dai-dai abin da Yoshuwa ya umarce su, su ka ɗauki duwatsu goma sha biyu daga tsakiyar Yodan, kamar yadda Yahweh ya cewa Yoshuwa. Suka shirya duwatsun yadda lambar kabilar Isra'ila ta ke. Su ka ɗebo duwatsu, su ka kawo masaukinsu su ka shirya su a nan.
[JOS 4:14] A ranan nan Yahweh ya ɗaukaka Yoshuwa a idanun dukkan Isra'ilawa. Su ka girmama shi - dai dai da yadda su ka ga ƙwarjinin Musa - dukkan kwanakinsa.
[JOS 8:31]dai - dai yadda Musa bawan Yahweh ya umarci mutanen Isra'ila, kamar yadda aka rubuta a littafin shari'a ta Musa: "Bagadi da ga duwatsun da ba a sassaƙa ba, wanda ba mutumin da ya ɗibiya guduma a kai." Ya mika hadayun ƙonawa ga Yahweh akan bagadin, su ka kuma miƙa hadayun salama.
[JOS 9:25] Yanzu dai, ku duba, muna ƙalƙashin ikonku. Duk iyakar abin da ku ka ga ya dace kuma dai -dai ne ku yi da mu, sai ku aiwatar."
[JDG 6:27] Sai Gidiyon ya ɗauki goma daga cikin barorinsa ya yi dai dai yadda Yahweh ya faɗa masa. Amma saboda tsananin tsoron iyalin gidan mahaifinsa da mutanen gari bai yi shi da rana ba sai da dare.
[JDG 7:19] Sai Gidiyon da mazaje ɗari uku waɗanda ke tare da shi suka iso gabashin sansanin, misalin ƙarfe goma na dare. Dai-dai lokacin da Midiyanawan na canjin masu gadi, suka busa kakaki suka kuma farfasa gorunan da ke hanuwansu
[JDG 8:8] Ya wuce zuwa Feniyel ya yi magana ga mutanen can ma, mutanen Feniyel masu ka ba shi amsa dai-dai da ta mutanen Sukkot.
[JDG 12:6] sai su ce da shi ka ce, "Shibbolet," idan ya ce, "Sibbolet" (gama ba zai iya fadin kalmar dai-dai ba), Giliyadawa sai su kama shi su kashe shi a magangarun Yodan. Mutanen Ifraim dubu arba'in da biyu aka kashe a wannan lokacin.
[JDG 17:6] A waɗannan kwanaki ba sarki a Isra'ila, kowa na yin abin da ya yi dai-dai a idanunsa.
[JDG 20:22] Amma mutanen Isra'ila suka ƙarfafa kansu suka sãke kafa layin yaƙi dai-dai wurin da suka jera a rana ta farko.
[JDG 21:25] A cikin waɗannan kwanaki babu sarki a Isra'ila. Kowa yana yin abin da ya ga ya yi dai-dai a idanunsa.
[RUT 3:1] Surukarta, Naomi ta ce ma ta, '"Yata "Ba sai in samar miki wurin da za ki huta ba, don komai ya zamar miki dai-dai?
[RUT 3:13] Yanzu sai ki tsaya nan, da safe kuma in zai cika hakin ɗan'uwa a kanki to ya yi dai-dai, sai ya cika, Amma idan ba zai cika hakin ɗan'uwa ba to ni zan cika hakin ɗan'uwa a kanki, na rantse da Yahweh. Ki kwanta har sai da safe."
[1SA 1:23] Elkana mijinta ya ce da ita, "Ki yi abin da ya yi dai-dai a gare ki. Ki jira sai kin yaye shi; Yahweh ya tabbatar da maganarsa, kaɗai." Sai matar ta jira ta kuma yi renon ɗanta har sai da ta yaye shi.
[1SA 4:15] Yanzu dai Eli shekarunsa tasa'in da takwas; idanunsa ba su fuskanta dai-dai, kuma baya gani.
[1SA 6:4] Daga nan suka ce, "Mene ne za ya zama baiko na laifin da zamu maida masa?" Suka maida amsa, "Marurai na zinariya biyar da ɓerayen zinariya biyar, biyar lissafin yawa ne wanda ya yi dai-dai da lissafin yawan shugabannin Filistiyawa. Domin annoba iri ɗaya ce ta azabce ku da shugabanninku.
[1SA 6:18] Ɓerayen zinariyar ma lissafinsu ya yi dai-dai da lissafin dukkan biranen Filistiyawa da sukakasance na shugabannin biyar, dukkansu tsararrun birane ne da ƙauyukansu. Babban dutsen, gefen da aka ajiye akwatin Yahweh, ya zama shaida har yau a cikin filin Yoshuwa Betshemiye.
[1SA 8:8] Suna aikatawa yanzu dai-dai yadda suka yi tun daga ranar dana fito da su daga Masar, suka yashe ni, da bautar wasu alloli, haka kumakaima suke yi maka.
[1SA 9:10] Daga nan Saul ya cewa bawansa, "Faɗar ta yi dai-dai. Zo, bari mu tafi." Sai suka tafi birnin inda mutumin Allah ya ke.
[1SA 12:23] Game da ni, ya yi ne sa da ni in yi zunubi gãba da Yahweh ta wurin tsaida yin addu'a domin ku. Maimako, zan koyar da ku hanya da ke mai kyau kuma dai-dai.
[1SA 18:26] Da bayinsa suka gaya wa Dauda waɗannan maganganu, sai ya yiwa Dauda dai-dai ya zama surukin sarki.
[1SA 30:24] Waye zai saurari ku a kan wannan zance? Gama kamar yadda rabon kowanne da ya tafi yaƙin, haka zaya zama rabon duk wadda ya jira wurin kaya; za su sami rabo dai-dai da kowa."
[2SA 13:35] Sai Yonadab ya cewa sarki, "Duba, 'ya'yan sarki maza suna zuwa. Ya yi dai-dai da yadda bawanka ya faɗa."
[1KI 5:6] To yanzu sai ka ba da umurni a saro mani itacen sida daga Lebanon. Bayina za su haɗu da bayinka, kuma zan biya bayinka dai-dai bisa ga abin da ka yarda da shi. Domin ka san a cikin mu ba wanda ya iya yankan katako kamar Sidoniyawa."
[1KI 6:3] Ratar shirayin da ke ƙofar haikalin kamu ashirin ne, dai-dai suke da faɗin haikalin, a gaban haikalin kuma ta kai kamu goma.
[1KI 6:25] Ɗayan kerub ɗin ma faɗin fiffikensa kamu goma ne. Dukkan kerubim ɗin dai-dai suke da juna ba wanda ya fi wani.
[1KI 6:35] Ya zana kerubim da ganyen dabino da furanni buɗaɗɗu a kansu, ya shafe zanen da zinariya dai-dai wa daida.
[1KI 7:9] Gine-ginen an yi masu ado da duwatsu masu tsada waɗanda a ka sassaƙa su dai-dai a ka goge su a kowanne gefe. An yi amfani da duwatsun tun daga tushen ginin har zuwa sama, a waje kuma har zuwa babban ɗakin shari'a.
[1KI 7:11] A sama an yi ado da duwatsu masu tsada waɗanda a ka sassaƙo su dai-dai wa daida, kuma da kalankuwa ta sida.
[1KI 11:33] domin sun rabu da ni su na bauta wa Ashtoret gunkiyar Sidoniyawa, Kemosh allahn Mowab, da Milkon allahn mutanen Ammonawa. Ba su yi tafiya a hanyoyina ba, ko su yi abin da ke dai-dai a idanuna da kiyaye dokokina da ka'idodina, kamar yadda Dauda mahaifinsa ya yi.
[1KI 11:38] Idan za ka saurari dukkan abin da zan umarce ka, idan kuma ka bi hanyata ka yi abin da ke dai-dai a idanuna, ka kiyaye dokokina da umarnina, kamar yadda Dauda bawana ya yi, sai in kasance tare da kai zan sa gidanka ya kahu, kamar yadda na sa gidan Dauda, zan ba da Isra'ila a gare ka.
[1KI 13:6] Sarki Yerobowom ya amsa ya ce da mutumin Allah, "Ka yi roƙo domin in sami tagomashi a wurin Yahweh Allahnka kuma ka yi addu'a domina, saboda ya warkar da hannuna." Mutumin Allah ya yi addu'a ga Yahweh, hannun sarki kuwa ya dawo gare shi kuma, dai-dai kamar yadda ya ke a dã.
[1KI 14:8] Na yage mulki daga iyalin Dauda na baka, duk da haka ba ka zama kamar bawana Dauda ba, wanda ya kiyaye umarnina ya bi ni da dukkan zuciyarsa, ya yi abin da ke dai-dai a idanuna.
[1KI 15:5] Allah ya yi wannan domin Dauda ya yi abin da ke dai-dai a idanuwansa; a cikin dukkan kwanakin ransa, bai juya daga kowanne umarnin da aka ba shi ba, sai dai akan Yuriya Bahitte.
[1KI 15:11] Asa ya yi abin da ke dai-dai a idanun Yahweh, kamar yadda Dauda, kakansa ya yi.
[1KI 19:2] Sai Yezebel ta aika wurin Iliya, cewa, "Bari alloli su yi mani, harma fiye kuma, idan ban mai da ran ka kamar ran ɗaya daga waɗannan annanbawa gobe a dai-dai wannan lokacin ba."
[1KI 20:6] Amma zan aiko barorina wurinka gobe a dai-dai wannan lokacin, za su bincike gidanka da gidajen barorinka. Za su kwashe duk abin da ka ke da shi daga hannuwanka su ɗauke abubuwan da suka gamshi idanuwansu.'"
[1KI 22:43] Ya yi tafiya cikin hanyoyi irin na Asa, mahaifinsa; bai karkace daga gare su ba; ya yi abin da dai-dai a fuskar Yahweh. Duk da haka ba a ɗauke wuraren tsafi na tuddai ba. Mutanen sun ci gaba da miƙa hadayu da ƙona turare a tuddan.
[2KI 4:17] Amma matar ta yi ciki sai ta haifi ɗa a dai-dai lokacin da Elisha ya faɗa mata.
[2KI 4:23] Maigidanta ya ce donme ki ke so ki je wurinsa yau? Ba sabon wata ba ne ko kuma Asabar ba. "Sai ta amsa, "Komai zai yi dai-dai.
[2KI 7:9] Daga nan suka ce da juna, "Ba mu yin abin da ke dai dai ba yau. wannan ranar ta kai soƙo mai daɗi ce, amma munyi shiru game da batun. In mun jira har gari ya waye za mu fuskaci horo. To yanzu, ku zo mu je mu faɗa wa dukkan gidan sarki."
[2KI 10:30] Domin haka Yahweh yace da Yehu, "Saboda ka yi abin da ke dai dai a idona, ka kuma iy wa gidan Ahab gwargwadon abin da ke a zuciyata, zuriyarka zasu yi mulkin Isra'ila har ya zuwa tsara ta huɗju."
[2KI 11:16] Domin haka suka ja ta da ta kai dai dai inda dawakai ke shiga wurin 'yan tsaron fãda a can aka kashe ta.
[2KI 12:9] A maimakon, Yeho'iada firist ya ɗauki mazubi ya yi masa huduwa a ƙasa, ya ajiye shi kusa da bagadin, daga gefen dama dai-dai inda mutane ke shiga gidan Yahweh. Sai firistoci da ke kula da ƙofar shiga haikalin suka zuba dukkan kuɗin da aka kawo gidan Yahweh.
[2KI 15:3] Ya yi abin da ke dai-dai a idanun Yahweh, kamar yarda mahaifinsa Amaziya ya yi.
[2KI 16:2] Ahaz ɗan Yotam sarkin Yahuda, ya fara mulki, kuma ya yi mulki shekara goma sha shida a Yerusalem. Bai yi abin da ke dai-dai a fuskar Yahweh Allahnsa ba, kamar yadda Dauda kakansa ya yi ba.
[2KI 17:9] Mutanen Isra'ila sun yi wa Yahweh Allahnsu abubuwan da ba dai-dai ba a asirce. Sun gina wa kansu manyan wurare a dukkan biranensu, daga hasumiya zuwa birni mai garu.
[2KI 18:3] Ya yi abin da ke dai-dai a fuskar Yahweh, ya na bin misalin dukkan abubuwan da Dauda, kakansa ya yi.
[2KI 18:9] A shekara ta huɗu na Hezekiya, wadda ke dai-dai da shekara ta bakwai ta Hosheya ɗan Elah sarkin Isra'ila, Shalmanesar sarkin Asiriya ya kawo wa Samariya hari ya mamaye su.
[2KI 23:19] Sa'an nan Yosiya ya cire dukkan gidajen wuraren kan tudu da ke a Samariya, wanda sarakunan Isra'ila su ka yi, da ya sa Allah ya yi fushi. Ya yi masu dai-dai da abin da aka yi a Betel.
[2KI 24:2] Yahweh ya aiko da Yehoiakim, maharan Kaldiyawa da Aramiyawa da Mowabawa da Amoniyawa, ya aike su gãba da Yahuda su hallakar da shi. Wannan ya zo dai-dai ne da maganar Yahweh da aka faɗa ta barorinsa annabawa.
[2KI 25:17] Tsawon ginshiƙi na farkon kamu goma sha takwas ne. dajiyar tagulla akan ginshiƙin kamu uku ne, wadda aka kewaye da raga da rumman, kuma dukka da tagulla aka yi su. Ɗaya ginshiƙin da ragarsa na dai-dai da ta farkon.
[1CH 12:17] Dauda ya fita domin ya tarye su ya yi masu jawabi yace: "Idan kun zo wurina da salama ku taimakeni, za ku iya haɗa hannu da ni. Amma idan kun zo ne domin ku bashe ni ga abokan gãba ta, bari Allah na kakanninku ya gani ya tsauta maku, gama ban yi wani abin da ba dai-dai ba."
[1CH 13:4] Dukkan taron jama'a suka yarda da waɗannan abubuwa, saboda ya yi dai-dai a idanun dukkan mutane.
[1CH 16:37] Sai Dauda ya bar Asaf da 'yan'uwansa a gaban akwatin alƙawari na Yahweh, su yi ta yin hidima a gaban akwatin, dai-dai da buƙatar kowacce rana.
[2CH 3:4] Awon harabar daga gaban gidan ya kai kamu ashirin, dai-dai da faɗin ginin. Tsayinsa kuma kamu ashirin ne, Suleman kuma ya dalaye cikin ginin da tsantsar zinariya.
[2CH 3:8] Ya gina wuri mafi tsarki. Tsawonsa ya kai awo ashirin dai-dai da faɗin ginin, haka kuma faɗin gidan shi ma kamu ashirin ne. Ya shafe shi da tsantsar zinariya dai-dai da yawan talanti dubu ɗari shida.
[2CH 3:8] Ya gina wuri mafi tsarki. Tsawonsa ya kai awo ashirin dai-dai da faɗin ginin, haka kuma faɗin gidan shi ma kamu ashirin ne. Ya shafe shi da tsantsar zinariya dai-dai da yawan talanti dubu ɗari shida.
[2CH 14:2] Asa ya yi abin da kemai kyau da dai-dai a idanun Yahweh Allahnsa,
[2CH 16:10] Daga nan Asa ya fusata da mai ganin; ya sanya shi cikin kurkuku, domin ya yi fushi da shi game da wannan al'amari. A dai-dai wannan lokacin kuma, Asa ya tsananta wa wasu daga cikin mutanen.
[2CH 28:1] Ahaz na da shekaru ashirin ne sa'ad da ya fara mulki, kuma ya yi mulki na shekara goma sha shida a Yerusalem. Bai yi abin da ke dai-dai a fuskar Yahweh ba, kamar yadda Dauda kakansa ya yi,
[2CH 29:2] Ya yi abin da ke dai-dai a fuskar Yahweh kamar yadda mahaifinsa Dauda ya yi.
[2CH 30:4] Wannan shirin kuwa ya yi dai-dai a idanuwan sarki da dukkan taron jama'a.
[2CH 31:20] Hezekiya ya yi wannan a dukan Yahuda. Ya aiwatar da abin da kenagari, dai-dai, da kuma aminci a gaban Yahweh, tsauninsa,
[2CH 34:2] Ya yi abin da ke dai-dai a fuskar Yahweh, ya kuma yi tafiya a hanyoyin Dauda mahaifinsa, kuma bai juya dama ko hagu ba.
[EZR 5:8] Bari sarki ya sani cewa mun je Yahuda gidan Allah mai Girma. Ana gininta da manyan duwatsu da katakan da aka shirya a ganuwar. Wannan aikin kuwa ana yin sa sosai da sosai, kuma yana tafiya dai-dai a hannuwansu.
[NEH 5:5] Yanzu kuma jikkunanmu da jininmu dai-dai ya ke da na 'yan'uwanmu, 'ya'yanmu kuma dai-dai da nasu 'ya'yan. An tilasta mana mu sayar da 'ya'yanmu su zama bayi. Tuni ma aka bautar da 'ya'yanmu mata. Amma mu ba mu da iko mu yi komai sabada gonakinmu na inabi suna hannun waɗansu mutane"
[NEH 5:5] Yanzu kuma jikkunanmu da jininmu dai-dai ya ke da na 'yan'uwanmu, 'ya'yanmu kuma dai-dai da nasu 'ya'yan. An tilasta mana mu sayar da 'ya'yanmu su zama bayi. Tuni ma aka bautar da 'ya'yanmu mata. Amma mu ba mu da iko mu yi komai sabada gonakinmu na inabi suna hannun waɗansu mutane"
[EST 8:5] Sai ta ce, "Idan ya gamshi sarki, kuma idan na sami tagomashi a wurinka, idan abin yayi dai-dai a ganin sarki, kuma idan na sami tagomashi a idanunka, bari a bada rubutaccen umarni da zai soke wasiƙun da Haman ɗan Hamedata Ba'agage, ya rubuta domin ya hallakar da Yahudawa waɗanda suke warwatse cikin lardunan sarki.
[JOB 6:24] Ku koya mani, ni kuwa zan yi shiru; ku ganar da ni inda ban yi dai-dai ba.
[JOB 9:2] "Gaskiya ne haka yake na sani. Amma yaya mutum zai iya zama dai-dai wurin Allah?
[JOB 19:6] sai ku sani Allah bai yi mani dai-dai ba ya kuma kama ni cikin ragarsa.
[JOB 22:30] Zai ceci kowane mutum wanda ke da laifi; wanda za a ceta ta wurin abin da hannuwansa ke yi dai-dai."
[JOB 27:5] ba zan taɓa yarda cewa ku ukun kun yi dai-dai ba; har in mutu ba zan daina tsare mutuncina ba.
[JOB 28:17] Zinariya da madubi ba zasu yi dai-dai da tamaninta ba; ko kuma a musanyata da murjanin da aka yi da zinariya mai kyau.
[JOB 28:19] Duwatsu masu darajar Kush ba za a dai-dai su da tamaninta ba; ko kuma darajar tamaninta yafi na zinariya tsantsa.
[JOB 33:5] Idan za ka iya ka amsa mani; ka shirya kalmominka dai-dai a gabana, kayi tsaye a kansu.
[JOB 33:23] Amma idan a ce akwai wani mala'ika wanda zai yi sulhu dominsa, mai sulhu, ɗaya daga cikin duban mala'iku, zai nuna masa abin da ke dai-dai da zai yi,
[JOB 33:27] Sai wannan mutum ya raira waƙa a gaban sauran mutane yace, 'Na yi zunubi, ban yi dai-dai ba, amma zunubi bai sa a hore ni ba.
[JOB 33:32] Idan kana da wani abu da zaka ce, ka amsa mani, yi magana, don in tabbatar maka kana dai-dai.
[JOB 34:5] Domin Ayuba yace ni adali ne, amma Allah ya ɗauke abin da ke dai-dai.
[JOB 35:2] "Kana tunanin hakan dai-dai ne a lokacin da kayi magana, 'Hakina a gaban Allah'?
[JOB 36:6] Baya kiyaye rayukan miyagun mutane, amma a memakon haka ya kan yi abin da ke dai-dai ga waɗanda ke shan wahala.
[JOB 40:8] Ko hakika za ka ce ba ni da adalci, ko za ka hukunta ni domin ka nuna mini cewa ka yi dai-dai?
[JOB 41:33] A cikin duniya babu wanda ke dai-dai da shi, wanda aka yi shi ya zama da rashin tsoro.
[PSA 7:4] Ban yi wani abu da ba dai-dai ga kowa ba wanda muke zaman salama dani, ko da ga wani mai gãba da ni.
[PSA 14:3] Dukkansu sun koma baya. Ga baki ɗayansu sun zama marasa kirki. Ba wanda ya ke aikata abin da ya ke dai-dai, babu ko ɗaya.
[PSA 15:2] Duk wanda ba shi da laifi, wanda ke aikata abin dake dai-dai wanda kuma ya ke faɗar gaskiya daga zuciyarsa.
[PSA 17:2] Bari baratarwata ta zo daga wurinka; bari idanuwanka su ga abin dake dai-dai!
[PSA 18:30] Kamar yadda Allah ya ke, hanyarsa dai-dai take. Maganar Yahweh tsartsarka ce! Shi garkuwane ga duk wanda yake neman mafaka a wurinsa.
[PSA 19:8] Ka'idodin Yahweh dai-dai suke, tana sa zuciya ta ji daɗi; umarnin Yahweh na da kyau, yana kawo haske ga idanuwa.
[PSA 19:9] Tsoron Yahweh tsabbatacce ne, tabbatacce ne har abada; dokokin Yahweh gaskiya ne dukkansu dai-dai suke!
[PSA 25:9] Yana bi da kamili ga abin da ke dai-dai kuma yana koya masu hanyarsa.
[PSA 28:4] Ka basu dai-dai abin da ayyukansu ya dace dasu da kuma abin da muguntarsu ta wajaba, ka biya su bisa ga aikin hannuwansu ka kuma mayar masu bisa ga ladarsu.
[PSA 33:4] Gama maganar Yahweh mai adalci ce, kuma dukkan abin da ya aikata dai-dai ne.
[PSA 37:27] Ka bar mugunta kayi abin da ke dai-dai; zaka cetu har abada.
[PSA 51:4] Gãba da kai, kai kaɗai, na yiwa laifi kuma na yi abin mugunta a fuskarka; ka yi dai-dai sa'ad da kayi magana; baka yi kuskure ba sa'ad da ka shar'anta.
[PSA 51:10] Ka sa in so yi maka biyayya kullum, Allah, ka sa kullum in so yin abin da ke dai-dai.
[PSA 64:10] Masu adalci zasu yi murna da Yahweh, zasu sami mafaka a wurinsa. Dukkan waɗanda ke tafiya dai-dai zasu yi fahariya a cikin sa.
[PSA 69:4] Waɗanda ke ƙi jinina ba dalili sun fi gashin kaina yawa, su waɗanda zasu datse ni saboda dalilan da ba dai-dai ba, suna da ƙarfi, abin da ban sata ba, sai na mayar.
[PSA 69:13] Amma ni addu'ata gare ka take, Yahweh, sa'ad da ka ga yayi dai-dai, ka amsa mani cikin aminci cetonka.
[PSA 78:8] Daga nan ba zasu zama kamar kakanninsu ba, da suka zama da taurin kai da tsara mai tayarwa, tsarar da zukatansu ba dai-dai suke ba, waɗanda ruhohinsu basu tsaya sun yi aminci ga Allah ba.
[PSA 90:11] Wa ya san ƙarfin fushinka, da kuma fushinka da ke dai-dai da tsoronka?
[PSA 96:10] Ku faɗa a cikin al'ummai cewa,"Yahweh ne ke mulki." Hakannan kuma aka kafa duniya; ba kuma zata jijjigu ba. Yana yiwa mutane shari'ar dake dai-dai.
[PSA 103:6] Yahweh yakan yi abin dake dai-dai da adalci ga duk waɗanda aka tsanantawa.
[PSA 106:3] Masu albarka ne waɗanda suke yin abin dake dai-dai, waɗanda kuma a koyaushe ayyukansu baratattu ne.
[PSA 111:8] An kafa su har abada, domin a kiyaye su da aminci a dai-dai kuma.
[PSA 119:3] Sun yi abin da ke dai-dai; suna tafiya cikin hanyoyinsa.
[PSA 119:137] Mai adalci ne kai, Yahweh, dokokinka kuma dai-dai suke.
[PSA 119:142] Adalcinka dai-dai ya ke har abada, shari'arka madogara ce.
[PSA 119:172] Bari harshena yayi waƙa akan maganarka, gama dukkan dokokinka dai-dai suke.
[PSA 125:3] Sandar mulkin mugunta ba za tayi mulki ba a ƙasar mai adalci. Idan ba haka ba mai adalci zai iya yin abin da ba dai-dai ba.
[PRO 1:3] domin ka sami koyarwa domin ka rayu ta wurin yin abin da ke dai-dai, gaskiya da adalci.
[PRO 2:16] Hikima da sanin dai-dai zasu cece ka daga mace mazinaciya, daga mace mai ƙazantar rayuwa daga maganganunta na zaƙin baki.
[PRO 3:21] Ɗana, ka riƙe hukuncin gaskiya da sanin dai-dai kada ka ɗauke ido daga gare su.
[PRO 4:26] Ka yi wa ƙafarka tafarkin da ke dai-dai; sa'an nan ne dukkan hanyoyinka zasu zama lafiyayyu.
[PRO 5:2] domin ka koyi sanin abin da ke dai-dai leɓunanka zasu tsare ilimi.
[PRO 8:9] Dukkansu miƙaƙƙu ne ga mutum mai fahimta; maganganuna dai-dai ne ga wanda ya sami ilimi.
[PRO 11:4] Dukiya ba komai ba ce a ranar hukunci, amma yin abin da ke dai-dai zai hana ka mutuwa.
[PRO 11:18] Mugun mutum yakan kwanta ya sami ladansa, amma wanda ya shuka abin da ke dai-dai yakan girbi sakamakon gaskiya.
[PRO 11:19] Mutum mai gaskiya wanda ya yi abin da ke dai-dai zai rayu, amma wanda ke bin mugunta zai mutu.
[PRO 12:15] Hanyar wawa a ganinsa dai-dai ce, amma mutum mai hikima yakan saurari shawara.
[PRO 12:17] Wanda ke faɗin gaskiya yana faɗin abin da ke dai-dai, amma mai shaidar zur na faɗin ƙarairayi.
[PRO 12:28] Waɗanda suka yi tafiya a hanyar da ke dai-dai sukan sami rai a cikin tafarkinsa babu mutuwa.
[PRO 14:12] Akwai hanya wadda take dai-dai ga ganin mutum, amma ƙarshenta takan kai ga mutuwa kaɗai.
[PRO 15:9] Yahweh ya ƙi hanyar mugayen mutane, amma yana ƙaunar wanda ke bin abin da ke dai-dai.
[PRO 15:10] Horo mai zafi na jiran duk wanda yabar hanyar da ke dai-dai shi kuma wanda yaƙi tsautawa zai mutu.
[PRO 15:21] Daƙiƙai na murna da mutumin da ba shi da tunani, amma mai fahimta na tafiya a hanyar da ke dai-dai.
[PRO 15:22] Wurin da babu shawara shirye-shirye kan tafi ba dai-dai ba, amma zasu yi nasara inda akwai mashawarta da yawa.
[PRO 16:12] Sa'ad da sarakuna suka yi mugayen abubuwa, wannan abin ƙi ne, gama kursiyi na kafuwa ne ta wurin yin abin da ke dai-dai.
[PRO 16:13] Sarki na murna da leɓunan da ke faɗin abin da ke dai-dai kuma yana ƙaunar mai magana kaitsaye.
[PRO 16:25] Akwai hanyar da ke dai-dai ga mutum, amma ƙarshenta hanyar zuwa ga mutuwa ce.
[PRO 16:29] Mutum mai ta'addanci na yin ƙarya ga maƙwabcinsa ya kuma gangara dashi ga tafarki da ba dai-dai ba.
[PRO 17:7] Yin magana da ƙwarewa bata da daɗi ga wawa; balle leɓuna masu faɗin ƙarya ba dai-dai bane da masu mulki.
[PRO 17:20] Mutumin da ke da gurɓatacciyar zuciya ba ya ganin abin da ke dai-dai; wanda ke da mugun harshe na faɗawa cikin bala'i.
[PRO 17:26] Haka kuma, ba dai-dai ba ne a hukunta mutum mai adalci; kuma ba shi da kyau a bulali mutane masu daraja masu mutunci.
[PRO 18:5] Ba dai-dai ba ne a nuna son kai ga mugun mutum, ko a hana adalci ga mutum mai adalci.
[PRO 20:10] Ma'auni daban-daban da mudun da ba dai-dai ba - Yahweh yaƙi su dukka.
[PRO 20:11] Ko matashi a kan sanshi ta wurin ayyukansa, ko aikinsa mai tsabta ne ko dai-dai kuma.
[PRO 21:2] Kowanne mutum na ganin hanyarsa dai-dai ne a idanunsa, amma Yahweh ke auna zukata.
[PRO 21:3] Aikata abin da ke dai-dai da gaskiya abin karɓa ne ga Yahweh fiye da hadaya;
[PRO 21:7] Ta'addancin masu mugunta zai kwashe su ya tafi, domin sun ƙi aikata abin da ke dai-dai.
[PRO 21:8] Hanyar marar gaskiya karkatacciya ce, amma mai gaskiya na aikata abin da ke dai-dai.
[PRO 23:16] can cikin zuciyata za ta yi farinciki lokacin da leɓunan ka suka furta abin da ke dai-dai.
[PRO 25:11] 'Ya'yan itacen aful na zinariya da aka yi masu jerin azurfa kamar magana ce da aka yi ta dai-dai.
[PRO 28:21] Bai kamata a nuna sonkai ba, amma akan 'yar gurasa mutum kan iya aikata ba dai-dai ba.
[PRO 30:20] Ga hanyar mazinaciya: tana cin abinci ta kuma share baki tana cewa, "Ban yi wani abin da ke ba dai-dai ba."
[PRO 31:9] Ka yi magana a fili ka kuma shar'anta dai-dai da ma'aunin adalci ka kuma yi roƙo sabili da nawayar matalauta da mabuƙatan mutane.
[PRO 31:29] "Mata dayawa sun aikata dai-dai, amma ke kin wuce su gaba ɗaya."
[ECC 5:1] Ka kiyaye takawarka sa'ad da ka je gidan Allah. Ka matsa kusa ka saurara fiye da miƙa hadayar wawaye, waɗanda basu fahimci cewa suna yin abin da ba dai-dai ba.
[ECC 5:8] Sa'ad da kaga ana zaluntar matalauci kuma ana karɓe masa hakkinsa da ke dai-dai a cikin lardinka, kada ka yi mamaki kamar cewa babu wanda ya sani, saboda akwai mutane da ke kan mulki waɗanda ke lura da waɗanda ke ƙarƙashinsu, akwai kuma waɗanda suka fisu iko sama da su.
[ECC 7:29] Wannan ne kawai na gãno: Cewa Allah ya halicci 'yan'adam dai-dai, amma suka tafi neman wahalhalu da yawa."
[ECC 8:3] Kada ka yi garajen barin gabansa, kada kuma ka goyi bayan abin da ba dai-dai ba, domin sarki na yin abin da ya so.
[ECC 8:5] Duk wanda ke kiyaye dokar sarki yana kaucewa cutarwa. Zuciyar mutum mai hikima takan gane dai-dai lokacin daya dace a aiwatar da abu.
[SNG 1:4] Ka ɗauke ni mu yi gudu tare. Matar tana yin magana da kanta. Sarkin ya kawo ni cikin ɗakunansa. Matar tana yin magana da mutumin. Muna yin murna; muna farinciki game da kai; bari muyi bukin ƙaunarka; ta fi ruwan inabi. Dai-dai ne waɗansu mata su yi sha'awar ka. Matar tana magana da waɗansu matan.
[ISA 3:10] Faɗawa mai adalci cewa komai zai yi dai-dai, domin za su ci 'ya'yan ayyukansu.
[ISA 26:10] Bari a nuna wa mai mugunta tagomashi, amma ba zai koyi adalci ba. A cikin ƙasar masu tafiya dai-dai, shi mugunta ya ke yi kuma darajar Yahweh shi bai san ta ba.
[ISA 27:8] Ka yi fama bisa mizanin da ya yi dai-dai, ka sallami Yakubu da Isra'ila suka tafi; ka kore su da iska mai ƙarfi sun tafi, a wannan rana ta iskar gabas.
[ISA 32:7] Dabarun mayaudari mugaye ne. Yakan ƙago mugayen shirye-shirye, domin ya lalatar da matalauta da ƙarairayinsa, koda matalaucin ya faɗi abin dake dai-dai.
[ISA 36:2] Sai sarkin Asiriya ya aika da babban shugaban soja daga Lakish zuwa Yerusalem ga sarki Hezekiya tare da babban soja. Ya gabaci dai-dai magudanar kwarin da ya ke kawo ruwa, a babbar hanyar filin da masu wankin tufafi suka tsaya a kanta.
[ISA 38:1] A kwanakin da Hezekiya ya ke ciwo har ya kusa mutuwa. Sai Ishaya ɗan Amoz, annabi, ya zo wurinsa, ya ce masa, "Yahweh yace, 'Ka kintsa komai dai-dai a gidanka; gama mutuwa za ka yi, ba za ka rayu ba,'"
[ISA 38:3] Ya ce, "Idan ka yarda Yahweh, ka tuna yadda na yi tafiya a gabanka da dukkan zuciyata da aminci, yadda na yi abin da ke dai-dai a idanunka." Sai Hezekiya ya yi kuka da ƙarfi.
[ISA 41:26] Wa ne ne ya faɗa ma na wannan tun daga farko, ko ma sani? Kafin wannan lokaci, ko mu ce, "Ya yi dai-dai"? Babu ɗayansu da ya yi dokar haka, i, ba kuwa wanda ya ji kuna faɗar wani abu.
[ISA 45:19] Ban yi magana a asirce ba, a wani ɓoyayyen wuri; Ban cewa zuriyar Yakubu, 'Ku neme ni a wofi ba!' Ni ne Yahweh, Mai yin magana a gaskiya; Ina furta abubuwan da ke dai-dai.
[ISA 46:12] Ku saurareni, ku mutane marasa ji, waɗanda ke nesa da yin abin dake dai-dai.
[ISA 51:7] Ku saurare ni, ku da kuka san abin da ya ke dai-dai, ku dake da dokokina a zukatanku: kada ku ji tsoron zage-zagen mutane, ko ku karaya saboda wulaƙancinsu.
[ISA 55:8] Gama tunane-tunanena ba dai-dai ne da tunane-tunanenku ba, kuma hanyoyinku ba dai-dai da nawa ba - wannan furcin Yahweh ne -
[ISA 55:8] Gama tunane-tunanena ba dai-dai ne da tunane-tunanenku ba, kuma hanyoyinku ba dai-dai da nawa ba - wannan furcin Yahweh ne -
[ISA 56:1] Wannan shi ne abin da Yahweh ya faɗi, "Ku yi abin dake dai-dai; ku yi abin da ya kamata; gama cetona ya yi kusa, kuma adalcina na gaf da bayyana.
[ISA 65:2] Na miƙa hannayena dukkan yini zuwa ga mutane masu taurin zuciya, masu tafiya a cikin tafarkin da ba dai-dai ba, waɗanda suka yi tafiya bisa ga tunaninsu da shirye-shiryensu!
[JER 2:29] To don me kuke zargi na a kan yi ba dai-dai ba? Dukkan ku kun yi mani zunubi - wannan furcin Yahweh ne.
[JER 7:23] Na basu wannan umurnin ne, "Ku saurare muryata, sai in zama Allahnku ku kuma ku zama mutanena. Saboda haka kuyi tafiya a hanyoyin da nake umurtar ku, don ya tafi maku dai-dai."
[JER 8:6] Na kula na kuma saurara, amma basu yi maganan dai - dai ba; ba wanda ke nadama da muguntarsa, ba wanda yace, "Mene ne na yi?" Dukkansu sun tafi wurin da suke so, kamar dokin da ke sauri zuwa fagen fama.
[JER 11:13] Gama ke Yahuda, allolinki sun ƙaru dai - dai da yawan biranenki. Kin yi yawan bagadanki masu ban kunya a Yerusalem, da turaren bagadai domin Ba'al, dai - dai da yawan titunanta.
[JER 11:13] Gama ke Yahuda, allolinki sun ƙaru dai - dai da yawan biranenki. Kin yi yawan bagadanki masu ban kunya a Yerusalem, da turaren bagadai domin Ba'al, dai - dai da yawan titunanta.
[JER 22:15] Wannan ne zai maishe ka sarki mai adalci, da ka ke son ka sami katakan sida? Ko mahaifinka bai ci ya sha ba, duk da haka ya yi gaskiya da adalci? Sai komai ya tafi dai - dai da shi.
[JER 26:11] Sai firistoci da annabawa suka yi wa shugabanni da dukkan mutane magana. Suka ce, "Dai-dai ne mutumin nan ya mutu, domin ya yi annabci gãba da birnin nan, kamar yadda kuka ji da kunnuwanku!"
[JER 26:14] Ni da kaina-ku dube ni! - ina hannunku. Ku yi mani abin da kuka ga yayi dai-dai a idanunku.
[JER 26:16] Daga nan shugabannin da dukkan mutane suka cewa firistoci da annabawa, "Ba dai-dai ba ne mutumin nan ya mutu, gama ya yi mana shelar abubuwa a cikin sunan Yahweh Allahnmu."
[JER 26:19] To, Hezekiya sarkin Yahuda da dukkan Yahuda sun kashe shi ne? Ashe bai ji tsoron Yahweh ya nemi alheri a fuskar Yahweh domin Yahweh ya janye masifar da ya faɗa masa ba? Ko dai-dai ne muyi mugunta mafi girma gãba da rayyukanmu?"
[JER 34:15] Yanzu ku da kanku kuka tuba ku ka fara ayyukan da ke dai-dai a gabana. Ku ka furta yanci, kowanne mutum ga maƙwabcinsa, kuma ku ka yi alƙawari a gabana a wannan gida da ake kiransa da sunana.
[JER 40:4] Amma yanzu duba! Na sa ke ka yau daga sarƙokin da ke hannuwanka. Idan ka ga ya dace a idanunka ka bi ni zuwa Babila, sai ka bi ni, ni kuwa zan kula da kai. Amma idan ba ya dace a idanunka ba da ka biyo ni zuwa Babila, to kada ka yi haka. Duba dukkan ƙasar da ke a gabanka. Ka tafi duk inda ya ke da kyau da kuma dai - dai a idanunka ka tafi."
[JER 40:9] Gedaliya ɗan Ahikam ɗan Shafan ya ɗauki alƙawari da su da 'ya'yansu ya ce masu, "Ka da ku ji tsoro da za ku bauta wa shugabannin Kaldiyawa. Ku zauna a cikin ƙasar ku kuma bauta wa sarkin Babila, da haka komai zai yi maku dai - dai.
[JER 42:6] Ko da mai kyau ne ko kuma mara kyau, za mu yi biyayya da muryar Yahweh Allahnmu, wanda mu ke aiken ka wurinsa, don komai ya yi mana dai - dai a lokacin da muka yi biyayya da muryar Yahweh Allanmu."
[JER 48:11] Mowab tana jin tana da tsaro tun tana matashiya. Ta zama kamar ruwan inabin da ba a taba canja masa gora ba. Ba ta taɓa zuwa bauta ba. Don haka yana jin komai dai - dai ne kamar dã; ɗanɗanonsa bai canza ba.
[JER 52:22] Akwai gammon tagulla a bisan sa. Gammon tsawon kamu biyar ne, an yi masa aikin dajiya da siffofin 'ya'yan manta'uwa waɗanda a ka yi da tagulla. Ɗaya ginshikin da nashi 'ya'yan manta uwar dai - dai su ke da na farin.
[EZK 3:20] Kuma idan adali ya juya daga adalcinsa ya aikata ba abin da dai-dai ba, kuma na sa abin tuntuɓe a gabansa, zai mutu. Saboda ba kagargaɗe shi ba, zai mutu cikin zunubansa, ba kuwa zan tuna da ayyukansa na adalci da ya yi ba, amma zan biɗi haƙƙin jininsa a hannunka.
[EZK 10:10] dukka huɗun fasalinsu dai-dai yake, kamar gargare na gittawa cikin wani gargaren.
[EZK 14:10] Za su ɗauki laifofinsu; laifin annabi zai zama dai-dai da laifin wanda ke zuwa nema daga gare shi.
[EZK 18:19] Amma kun ce, 'Me ya sa ɗa ba zai ɗauki laifin mahaifinsa ba?' Domin ɗan ya bi shari'a da adalci kuma ya bi dukkan umarnaina; ya yi su dai-dai. Babu shakka za ya rayu!
[EZK 18:20] Shi wanda ya yi zunubi, shi ne wanda zai mutu. Ɗa ba zai ɗauki laifin mahaifinsa ba, haka nan mahaifi ba zai ɗauki laifin ɗansa ba. Adalcin wanda ya yi dai-dai ai nasa ne, muguntar azzalumi zata kasance a kansa.
[EZK 18:25] Amma kun ce, 'Hanyar Ubangiji ba dai-dai ba ce!' Ku ji ya ku gidan Isra'ila! Hanyata ba dai-dai ba ce? Ashe ba hanyarku ce ba dai-dai ba?
[EZK 18:25] Amma kun ce, 'Hanyar Ubangiji ba dai-dai ba ce!' Ku ji ya ku gidan Isra'ila! Hanyata ba dai-dai ba ce? Ashe ba hanyarku ce ba dai-dai ba?
[EZK 18:25] Amma kun ce, 'Hanyar Ubangiji ba dai-dai ba ce!' Ku ji ya ku gidan Isra'ila! Hanyata ba dai-dai ba ce? Ashe ba hanyarku ce ba dai-dai ba?
[EZK 18:29] Amma gidan Isra'ila suka ce, 'Hanyar Ubangiji ba dai-dai ba ce! Gidan Isra'ila yãyã hanyata ta zama ba dai-dai ba? Ai hanyarku ce ba dai-dai ba.
[EZK 18:29] Amma gidan Isra'ila suka ce, 'Hanyar Ubangiji ba dai-dai ba ce! Gidan Isra'ila yãyã hanyata ta zama ba dai-dai ba? Ai hanyarku ce ba dai-dai ba.
[EZK 18:29] Amma gidan Isra'ila suka ce, 'Hanyar Ubangiji ba dai-dai ba ce! Gidan Isra'ila yãyã hanyata ta zama ba dai-dai ba? Ai hanyarku ce ba dai-dai ba.
[EZK 21:26] Ubangiji Yahweh ne ya faɗi haka zuwa gare ka: Ka cire rawani ka kuma cire kambi! Abubuwa ba za su sake zama dai-dai ba! A ɗaukaka marasa martaba a kuma ƙasƙantar da masu girmankai!
[EZK 24:2] "Ɗan mutum, ka rubuta wa kanka sunan wannan rana, ranar nan ta yau, gama a dai-dai wannan ranar ne sarkin Babila ya ƙwace Yerusalem.
[EZK 24:8] ta kawo hasala dai-dai ta ɗaukar fansa. Na sa jininta a kan dutse mai laushi domin kada ya rufu.
[EZK 24:22] Sa'an nan za ku yi dai-dai yadda na yi: Ba za ku lulluɓe kanku ba, ba za kuci gurasar mazajen da ke yin makoki ba!
[EZK 25:12] Ubangiji Yahweh ya faɗi wannan, 'Idom ta ɗauki fansa a kan gidan Yahuda kuma ba ta yi dai-dai ba da ta yi haka.
[EZK 31:11] Na rigaya na bayar da shi cikin hannuwan jarumi na al'ummai, ya yi masa dai-dai da muguntarsa. Na wurga shi waje.
[EZK 31:18] Wacce itaciya ce dai-dai da ke a ɗaukaka da girma? Gama za a kawo ki ƙasa tare da itatuwan Iden zuwa ƙarkashin ƙasa a tsakanin marasa kaciya; za ka zauna tare da waɗanda aka kashe da takobi.' Wannan shi ne Fir'auna tare da dukkan taronsa - wannan furcin Ubangiji Yahweh ne."
[EZK 33:17] Amma mutanenka suka ce, "Hanyar Ubangiji ba dai-dai take ba!" alhali hanyoyinku ne ba dai-dai ba!
[EZK 33:17] Amma mutanenka suka ce, "Hanyar Ubangiji ba dai-dai take ba!" alhali hanyoyinku ne ba dai-dai ba!
[EZK 33:20] Amma ku mutane kun ce, '"Hanyar Ubangiji ba dai-dai ba ce!" Zan shar'anta kowannenku bisa ga hanyarsa, gidan Isra'ila.'"
[EZK 40:6] Daga nan sai ya tafi ƙofar haikali da ke fuskantar gabas. Sai ya hau kan matakansa ya auna ginshiƙin ƙofar tsawonsa shi ne dai-dai tsawon sandar gwajin a zurfi.
[EZK 40:29] da bangayen, da kwararon duk awonsu dai-dai ne da na sauran ƙofofin; kuma akwai tagogi a ko'ina a kwararon. ƙofar ciki da girmanta kamu hamsin ne na tsawo kuma faɗinta kamu ashirin da biyar ne.
[EZK 40:33] Ɗakunansa, da bangayen, da kwararon suma an auna su kamar yadda aka auna sauran ƙofofin, kuma awonsu dai-dai, kuma akwai tagogi a kewaye a ko'ina. Ƙofar ciki da kwararonta an auna tsawonsu kamu hamsin, faɗinsu kuma kamu ashirin da biyar.
[EZK 40:35] A gaba sai mutumin ya kawo ni ƙofar arewa ya kuma auna ta; awonta dai-dai ne da sauran ƙofofin.
[EZK 42:12] A gefen kudu akwai ƙofofin zuwa cikin ɗakuna waɗanda suke dai-dai da da na gefeb arewa. Sararin wucewa daga ciki yana da ƙofa bisa kansa, kuma sararin wucewar ya buɗe zuwa cikin ɗakuna daban-daban. A gefen gabas akwai hanya da ke zuwa sararin wucewar a ƙarshe ɗaya.
[EZK 43:13] Waɗannan ne za su zama gwaje-gwajen bagadin bisa ga kamu-kamun kuwa dai-dai kamun tafin hannu a tsawonsa. To ramin da ke kewaye da bagadin zurfinsa za ya zama kamu ɗaya, faɗin sama kamu ɗaya. Kan iyakar da ke kewaye da gefensa zaya zama taƙi daya. Wannan ne za ya zama ƙasan bagadin.
[EZK 45:7] Ƙasar shugaban zata kasance a ɓarayi biyu na lardin da aka keɓe domin wuri maitsarki da kuma birnin. Zaya zama a yamma da su da kuma gabas da su. Tsawonsa zaya zama dai-dai da tsawon ɗaya daga cikin wuraren da aka keɓe, daga yamma zuwa gabas.
[EZK 45:11] Awon jarkar da daron su zama ɗaya, saboda daro ɗaya ya zama kashi ɗaya cikin goma na durom; jarkar kuma ta zama kashi ɗaya cikin goma na durom. Ma'auninsu zaya zama dai-dai da durom.
[EZK 47:14] Za ku raba dai-dai abin da na ɗaga hannu na rantse wa ubanninku zan ba su. Wannan ƙasa za ta zo maku a matsayin gãdo.
[EZK 48:1] Waɗannan ne sunayen kabilun. Kabilar Dan za su karɓi kaso ɗaya na ƙasar; Kan iyakarsu za ya tafi dai-dai da kan iyakar Isra'ila ta arewa ta hanyar Hetlon da Lebo Hamat. Kan iyakar za ya tafi har zuwa Hazar Enan ya kuma tafi kan iyaka da Damaskus zuwa arewa daga nan har zuwa Hamat. Kan iyakar Dan za ya tafi daga gabas har zuwa Babbar Teku.
[EZK 48:8] Baikon ƙasa da zaku bayar za ya kasance daga kan iyakar Yahuda ya zarce daga gefen gabas zuwa gefen yamma; Faɗin ta za ya zama kamu dubu ashirin da biyar. Tsawonta kuma za ya zama dai-dai da kason kabila ɗaya daga gefen gabas zuwa gefen yamma, Haikalin kuma za ya kasance a tsakiyarsa.
[DAN 4:35] Dukkan mazaunan duniya yana ɗaukan su kamar ba a bakin kome suke a gare shi ba; yakan yi yadda ya nufa a cikin rundunar sama da mazaunan duniya abin da ya yi masa dai-dai. Babu wanda zai iya hana wa ko ya ƙalubalance shi. Ba wanda zai ce da shi, 'Me ya sa ka yi wannan?"
[DAN 5:5] A dai- dai wannan lokaci sai ga yatsun hannun mutum suka bayyana a gaban fitila da rubutu a kan shafen bangon fadar sarki. Sarki ya ga rabin hannun na rubutu.
[DAN 8:14] Ya ce mani, "Za su kasance har yamma-yamma da safiya-safiya 2,300. Bayan wannan za a maido da haikalin dai-dai."
[DAN 9:5] Mun yi zunubi kuma mun yi abin da ba dai-dai ba. Mun aikata mugunta kuma mun kangare, mun kauce daga umarnanka da dokokinka.
[HOS 14:9] Wane ne mai hikima da zai fahimci waɗannan abubuwa? Wane ne ya fahimci waɗannan abubuwa domin ya san su? Gama hanyoyin Yahweh dai-dai suke, adali kuwa zaya yi tafiya cikinsu, amma masu tayarwa zasu faɗi a cikinsu.
[JOL 2:7] Suna gudu kamar na jarumawa masu iko; suka hau katanga kamar sojoji; suna tafiya a jere kowanne dai-dai a kan sawu, basu kauce matsayinsu ba.
[AMO 2:4] Wannan shi ne abin da Yahweh yace, "Domin zunubai uku na Yahuda, har ma don huɗu, ba zan janye hukuncin ba, domin sun ƙi dokar Yahweh kuma sun ƙi dokokinsa. Ƙarerayinsu sun jawo su yin tafiya ba dai dai ba, kamar yadda ubanninsu su ka yi tafiyar.
[AMO 3:10] Domin ba su san abin da ya ke dai dai ba - wannan furcin Yahweh ne. Sun cika da tashin hankali da barnar kagarorinsu."
[AMO 4:5] Ku mika gurasarku shaidar haɗayar godiya; ku yi shelar baikon yaddar rai, ku sanar da su, wannan dai dai ne, gare ku mutanen Isra'ila - wannan furcin Ubangiji Yahweh ne.
[MIC 3:1] Na ce, "Yanzu ku saurara, ku shugabannin Yakubu da masu mulki na gidan Isra'ila: Ashe ba dai-dai ba ne a gare ku ku fahimci adalci?
[HAB 2:4] Duba! Shi wanda sha'awace sha'awacensa ba dai-dai suke a cikinsa ba hurarra ne. Amma adali ta wurin bangaskiyarsa zai rayu.
[ZEC 1:6] Amma maganganuna da dokokina da na umarci bayina Annabawa, ba sun zarce ubanninku ba? Sai suka tuba suka ce, 'Kamar yadda Yahweh mai runduna ya shirya ya yi mana abin da ya yi wa hanyoyinmu da ayyukanmu dai-dai, hakanan ya yi da mu.'"
[ZEC 5:11] Ya ce da ni, "Zasu gina mashi haikali a ƙasar Shina, domin idan suka gama ginin haikalin, sai su ɗora kwandon a dai-dai wurinda suka shirya dominshi."
[ZEC 6:10] "Ka karɓi baiko daga 'yan gudun hijirar - daga Heldai, da Tobiya, da Yedaya - sai ka tafi dai-dai cikin wannan ranar ka kai cikin gidan Yosaya ɗan Zafaniya, wanda ya zo daga Babila.
[MAT 1:11] Yosiya shine mahaifin Yekoniya da 'yan'uwansa, dai dai locacin da aka kwashe su zuwa kasar Babila.
[MAT 10:25]Dai dai ne almajiri ya zama kamar malaminsa, bawa kuma kamar ubangijinsa. In har sun kira mai gida Ba'alzabuba, za su kuma bata mutanen gidansa!
[MRK 10:2] Sai Farisawa su ka zo wurinsa, su ka ce, "dai dai ne mutum ya saki matarsa?" Wannan tambaya sun yi ta ne domin su gwada shi.
[MRK 12:11] Wannan daga Ubangiji ne, kuma ya yi dai dai a idanunmu."'
[MRK 16:2] Da safiyar ranar farko ta mako sai suka tafi kabarin a dai dai fitowar rana.
[LUK 5:19] Ba su iya samun hanyar da za su shigar da shi ba saboda taron, sai suka hau saman gidan, suka saukar da shi daga rufin, a kan tabarman sa, zuwa tsakiyar mutanen, dai dai a gaban Yesu.
[LUK 7:43] Siman ya amsa ya ce, "Ina tsammani wanda ya yafe wa kudi da yawa." Yesu ya amsa ya ce masa, "Ka shari'anta dai dai."
[LUK 9:48] sai ya ce da su, "Idan wani ya karbi dan karamin yaro kamar wannan saboda ni, dai dai yake da ya karbe ni. Idan kuma wani ya karbe ni, ya karbi wanda ya aiko ni kenan. Wanda yake mafi kankanta a cikinku, shi ne mafi mahimmanci."
[JHN 5:18] Saboda haka, Yahudawa suka kara nema su kashe shi ba don ya keta Asabar kadai ba, amma kuma domin ya ce Allah Ubansa ne, wato yana maida kansa dai-dai da Allah.
[JHN 8:9] Da suka ji haka, sai suka fita dai-dai da dai-dai, kama daga babbansu. A karshe dai aka bar Yesu shi kadai, tare da matar wadda ta ke a tsakiyar su.
[JHN 8:9] Da suka ji haka, sai suka fita dai-dai da dai-dai, kama daga babbansu. A karshe dai aka bar Yesu shi kadai, tare da matar wadda ta ke a tsakiyar su.
[JHN 18:23] Yesu ya amsa masa yace, "Idan na fadi mugun abu to, ka bada shaida kan hakan. In kuwa dai dai na fada, to, dan me za ka nushe ni?"
[ROM 5:6] Domin kuwa ko yayin da muke raunana, Almasihu ya mutu a lokacin da ke dai dai domin marasa ibada.
[1CO 6:11] Kuma da haka wadansu a cikinku suke, amma an tsarkake ku, an mika ku ga Allah, an maida tsayuwar ku dai-dai a gaban Allah a cikin sunan Ubangji Yesu Almasihu, kuma ta wurin Ruhun Allahnmu.
[1CO 10:23] "Komai dai dai ne," amma ba komai ke da amfani ba, "Komai dai dai ne," amma ba komai ke gina mutane ba.
[1CO 10:23] "Komai dai dai ne," amma ba komai ke da amfani ba, "Komai dai dai ne," amma ba komai ke gina mutane ba.
[1CO 11:5] Amma duk macen da ta yi addu'a ko annabci kanta a bude, ta wulakanta shugabanta. Gama yayi dai dai da idan tayi aski.
[2CO 8:12] Idan kuna niyya ku yi wannan aiki, abu mai kyau ne karbabbe kuma. Tabbas ya zama dai-dai da abinda mutum ke da shi, ba abinda ba ya da shi ba.
[2CO 13:7] Ina addu'a ga Allah cewa ba za a same ku da laifi ba. Ba wai ina rokon mu bayyana kamar mun ci gwadawar ba. Maimakon haka, ina addu'a ku yi abinda ke dai dai, ko dayake mun yi kamar mun fadi gwadawar.
[1TH 4:12] Kuyi haka domin tafiyar ku ta zama dai dai a gaban wadanda basu bada gaskiya ba, kuma ya zama baku cikin bukatar komai.
[2TH 1:3] Lallai ne mu godewa Allah kulluyaumin domin ku, yan'uwa. Domin hakan dai dai ne, saboda bangaskiyarku ta karu sosai, kuma kaunar junanku tana karuwa.
ba ba (180)
[GEN 3:3] amma game da itacen dake tsakiyar lambun, Allah yace, 'Ba zaku ci shi ba, ba kuma zaku taɓa shi ba, in ba haka ba, zaku mutu."'
[GEN 9:11] Na tabbatar da alƙawarina da ku, cewa ba zan ƙara hallakar da dukkan halittu da ruwa ba, ba za a sake yin ruwan da zai hallaka duniya ba."
[GEN 21:26] Abimelek yace "Ban san wanda ya yi wannan abu ba. Ba ka faɗa mini ba tuntuni; Ban ji al'amarin ba sai yau."
[GEN 24:16] Budurwar kyakkyawa ce kuma ba ta ɓata budurcinta ba. Ba mutumin da ya taɓa kwana da ita. Sai ta tafi ƙoramar ta cika abin ɗiban ruwanta, ta hauro.
[GEN 43:5] Amma idan ba ka aika da shi ba, ba za mu tafi ba. Domin mutumin ya ce mana, 'Ba za ku ga fuskata ba har sai ɗan'uwanku na tare da ku."'
[EXO 5:7] Ba kamar dã ba, ba za ku bada tattaka ga mutanen ba domin yin tubula. Bari su tafi su tarawa kansu budu.
[EXO 10:14] Fãrin suka shiga dukkan ƙasar Masar suka kuma cutar da dukkan sassanta. Ba a taɓa yin irin wannan cin-cirindon fãri cikin ƙasar ba, ba kuma za a sake mai kamannin haka ba.
[EXO 21:8] Idan ba ta gamshi ubangijinta wanda ya ajiye ta domin kansa ba, to dole ne a fanshe ta. Ba zai sayar da ita ga waɗan su baƙin mutane ba. Ba shi da wannan damar saboda ya yaudare ta.
[LEV 7:18] Idan aka ci naman hadayar wani na baikon salama a rana ta uku, ba za a karɓa ba, ba kuma za a lisafta shi ga mai miƙa wa ba. Zai zama abin ƙyama, kuma mutumin da ya ci shi zai ɗauki laifin zunubinsa.
[LEV 11:43] Ba za ku ƙazantar da kanku da kowacce hallita mai rai wanda ya ke jan ciki ba; ba za ku ƙazantar da kanku da su ba, har da za ku zama marasa tsarki da su.
[LEV 19:9] Sa'ad da kuka girbe amfanin ƙasarku, ba za ku girbe kusurwowin gonarku dukka ba, ba kuma za ku tattara dukkan amfanin girbin ku ba.
[LEV 21:14] Ba zai auri gwauruwa, ko sakakkiyar mace, ko mace wadda take karuwa ba. Ba zai auri irin waɗannan matan ba. Zai iya auren budurwa daga cikn jama'arsa,
[LEV 22:12] Idan ɗiyar firist ta auri wani mutum wanda ba firist ba, ba za ta ci ko ɗaya daga cikin baye-bayen gudunmuwa mai tsarki ba.
[LEV 22:24] Kada ku miƙa wa Yahweh kowacce dabbar da ke da ƙurji, gurzajje, yayyagagge, ko dandaƙaƙƙe ba. Ba za ku yi wannan a cikin ƙasarku ba.
[LEV 23:22] Lokacin da kuka girbe amfanin gonarku, baza ku girbe har ƙurewar gonakinku ba, ba kuma za ku yi kalar gonakinku ba. Dole ne ku rage wa matalauta da baƙi su. Ni ne Yahweh Allahnku'".
[NUM 6:3] ba zai taɓa shan ruwan inabi da abin sha mai ƙarfi ba. Ba zai taɓa shan abin sha mai tsami da aka yi daga ruwan inabi ba ko daga abin sha mai ƙarfi. Ba zai taɓa shan abin da aka matso daga inabi ba ko ya ci sabobbin 'ya'yan inabi ko busassun 'ya'yan inabi ba.
[NUM 19:12] Wannan mutum zai tsarkake kansa a rana ta uku da rana ta bakwai. Sa'an nan zai tsarkaka. Amma in a rana ta uku bai tsarkake kansa ba, ba zai zama da tsarki ba a rana ta bakwai.
[NUM 21:22] "Ka yarda mana mu ratsa ta ƙasarka. Ba za mu ratsa ta cikin gonaki ko cikin gonakin inabi ba, ba kuwa za mu sha ruwan rijiyarka ba, gwadaben sarki za mu bi sosai har mu fita daga iyakarka."
[NUM 22:12] Allah ya amsa wa Balaam, "Ba za ka tafi tare da mutanen ba, ba kuwa za ka la'anta mutanen Isra'ila ba domin masu albarka ne."
[NUM 22:18] Balaam ya amsa, yacewa mutanen Balak, "Ko da a ce Balak zai bani fadarsa cike da azurfa da zinariya, ba zan yi wani abu ko kaɗan saɓanin umarnin Yahweh, Allahna ba, ba zan ƙara wani abu ko in rage ba sai dai abin da ya faɗa mani.
[NUM 35:23] ko ya wurga dutsen dake iya kashe shi ba tare da ya gan shi ba, don haka mai kisan bai zama maƙiyin sa ba; ba ƙoƙarin cutar da mutumin ya yi ba. Amma ga abin da za a yi idan mutumin ya mutu har wa yau.
[DEU 5:21] Ba zaka yi ƙyashin matar maƙwabcinka ba, ba zaka yi ƙyashin gidan maƙwabcinka ba, ko gonarsa, ko bawansa, ko baiwarsa, ko sansa, ko jakinsa, ko wani abu da ke na maƙwabcinka.'
[DEU 24:5] Lokacin da namiji ya ɗauki sabuwar mata, ba zai tafi yaƙi da sauran mayaƙa ba, ba za a kuma umarce shi ya tafi ya yi aikin ƙarfi da yaji ba; yana da 'yanci ya zauna a gida har shekara guda ya faranta wa matarsa da ya aura rai.
[DEU 28:39] Zaku dasa garkunan inabi ku kuma noma su, amma ko kaɗan ba zaku sha ruwansu ba, ba ma zaku girbi 'ya'yansu ba, gama tsutsotsi zasu cinye su.
[DEU 29:26] kuma domin sun tafi sun bauta wa wasu alloli suka russuna masu, allolin da basu sani ba ba kuma shi ya basu ba.
[DEU 31:8] Yahweh, shi ne wanda ya sha gabanku; zai kasance tare daku; ba zai kunyatar daku ba ba zai yashe ku ba; kada ku ji tsoro, kada ku karaya."
[JOS 20:5] Idan wani daga cikin su ya zo domin ya yi ƙoƙarin ɗaukar fansar jinin wanda aka kashe, mutanen garin ba za su bada wanda ya yi kisan ga hukuma ba. Ba za su yi haka ba domin ba da gan - gan ne ya kashe maƙwabcinsa ba, kuma bashi da wata ƙiyayya game dashi a baya.
[JOS 22:26] Don haka sai mu ka ce, 'Bari yanzu mu gina bagadi, ba don ƙonannun hadayu ba ba kuma domin wasu hadayu ba,
[JOS 22:28] Sai mu ka ce, 'Idan zasu faɗi mana haka ko su faɗi wa zuriyarmu a lokaci mai zuwa, za mu ce, "Duba! wannan shi ne kwatancin bagadin Yahweh, wanda kakanninmu suka yi, ba domin ƙonannun hadayu ba, ba kuma don hadayu ba, amma domin shaida tsakanin mu da ku".
[JDG 4:8] Barak yace ma ta, "Idan za ki tafi tare da ni zan je, amma idan ba za ki tafi tare da ni ba, ba za ni ba."
[JDG 7:4] Sai Yahweh yace da Gidiyon, "Mutanen sun yi yawa har yanzu, Kai su wurin ruwa, Ni kuma zan rage yawansu domin ka a wurin. Idan nace maka, 'Wannan zai tafi da kai,' zai tafi da kai; amma idan na ce, 'Wannan ba zai tafi da kai ba,' ba zai tafi ba."
[RUT 4:6] Sai wannan ɗan'uwan na kusa ya ce ba zan iya fansar ta don kaina ba, ba tare da ɓata nawa gãdon ba. Ka ɗauki tawa damar ta fansar don kanka, don ba zan iya fansar ta ba."
[1SA 30:22] Sai dukkan mugayen mutanen da marasa amfani da ke cikin waɗanda suka tafi tare da Dauda suka ce, "Domin waɗannan mazajen ba su tafi tare da mu ba, ba za mu ba su komai daga cikin ganimar da muka samu ba. Sai dai kowanne ɗaya daga cikinsu ya ɗauki matarsa da 'ya'yansa, ya bishe su, su tafi."
[1KI 3:12] duba zan yi maka dukkan abin da ka roƙa a gare ni. Na ba ka zuciya mai hikima da ganewa, ba a yi wani mai hikima kamar ka a dã ba, ba kuma za a sami wani mai hikima kamar ka ba a nan gaba bayanka.
[1KI 11:6] Suleman ya yi abin da ke mugu a fuskar Yahweh; bai bi Yahweh da zuciya ɗaya ba, ba kamar yadda mahaifinsa Dauda ya yi ba.
[1KI 19:18] Amma zan barwa kaina mutum dubu bakwai na Isra'ila don kaina, waɗanda ba su russuna wa Ba'al da gwiwonsu ba, ba su kuma sumbace shi da bakunansu ba."
[1KI 22:18] Sarkin Isra'ila ya cewa Yehoshafat, "Ban faɗa maka ba, ba zai yi wani annabcin alheri a kaina ba, amma sai dai na masifa?"
[2KI 2:10] Iliya ya amsa, "Ka roƙi abu mai wuya. amma duk haka, in ka gan ni a lokacin da aka ɗauke ni daga gare ka, wannan zai faru sabo domin ka, amma in ba haka ba, ba zai faru ba."
[2KI 18:27] Amma shugaban rundunar ya ce masu, Ba maganar da ubangijina ya aike ni ga ubangijinku in faɗa kenan ba? Ba shi ya aiko ni wurin mazan da ke zaune a bangon, waɗanda za su ci kaãshinsu su kuma sha fitsarinsu tare da ku ba?"
[1CH 21:24] Sarki Dauda yace da Ornan, "A'a gara dai in saya in biya. Ba zan ɗauki kayanka in yi hadaya ta ƙonawa ga Yahweh ba, ba tare da ya shafe ni da komi ba."
[2CH 1:12] Yanzu zan baka hikima da ilimi. Hakannan zan baka arziki da wadata da girma, da ba a taɓa samun sarki kamarka a baya ba, ba kuma za a samu a bayan ka ba."
[2CH 13:9] Ba ku kuka kori firistocin Yahweh, zuriyar Haruna, da Lebiyawa ba? Ba kun naɗa wa kanku firistoci bisa ga ɗabi'ar mutanen sauran ƙasashe ba? Duk wanda yazo ya keɓe kansa da ɗan maraƙi da raguna bakwai zai zama firist na abubuwan da ba alloli ba.
[NEH 2:12] Sai na tashi da dare ni da mutane kima da ke tare da ni. Ban faɗa wa kowa abin da Allahna ya sa a zuciyata in yi domin Yerusalem ba. Ba dabba tare da ni, in ban da wacce na ke hawa ba.
[JOB 20:18] Zai mayar da rabon wahalar aikinsa kuma ba zai iya ya cin sa ba; ba zai ji daɗin dukiyar da ya samu ta wurin cinikaiyarsa ba.
[JOB 20:20] Domin bai san ƙoshi ba, ba zai iya tanada wani abin da yake marmari ba.
[JOB 21:16] Duba, arzikinsu ba a hannunsu yake ba? Ba ruwana da shawarar mugayen mutane.
[JOB 32:15] Waɗannan mutane uku abin ya cika masu ciki, ba su ƙara amsawa Ayuba ba; ba su da sauran abin da za su ce kuma.
[JOB 41:12] Ba zan yi shiru ba game da ƙafafun dorinar ruwa, da kuma game da al'amarin ƙarfinta ba, ba kuma game da tagomashin hallitar da take da ita ba.
[PSA 16:10] Saboda baza ka bar raina a Lahira ba. Ba zaka bar amintaccenka ya ga rami ba.
[PSA 44:3] Gama basu samu mallakar ƙasar ta takobin kansu ba, ba kuma ƙarfin kansu ba ne ya cece su; amma hannun damanka da ƙarfinka da hasken fuskarka ne, saboda yi tagomashi gare su.
[PSA 44:12] Ba a bakin komai ka sayar da mutanenka ba; ba ka ƙara wadatarka ta yin haka ba.
[PSA 73:25] Wa nake da shi a sama in ba kai ba? Ba wani a duniya da nake marmari in ba kai ba.
[PSA 74:9] Bamu ga wasu alamu ba; ba sauran wani annabi, ba wani a cikin mu da yasan har yaushe wannan zai ƙare.
[PSA 103:9] Ba kullum ya kanyi horo ba; ba kullum kuma ya kanyi fushi ba.
[PSA 104:9] Ka yi masu iyakar da ba zasu tsallake ba; ba zasu ƙara rufe duniya ba.
[PRO 8:1] Ba hikima na ƙwala kira ba? Ba fahimta na ɗaga muryarta ba?
[ISA 1:23] Sarakunanki masu tayarwa ne da kuma abokan ɓarayi; kowa na ƙaunar cin hanci, yana gudu domin ya ci haram. Ba su kare marayu ba, ba su kuma yiwa gwauruwa shari'ar adalci ba a lokacin da ta zo gare su.
[ISA 3:7] Ranar zai yi ihu ya ce, 'Ba zan iya zama mai warkarwa ba; ba ni da gurasa ko sutura. Ba za ku mai da ni shugaban mutane ba,'"
[ISA 5:12] Suna shagali da sarewa da garaya da tambari da algaita da ruwan inabi, amma ba su fahimci aikin Yahweh ba Ba su kuma yi la'akari da aikin hannuwansa ba.
[ISA 9:13] Duk da haka mutane ba za su juya wajen shi wanda ya buge su ba, ba kuwa za su nemi Yahweh mai runduna ba.
[ISA 9:17] Domin wannan Ubangiji ba za ya yi murna da majiya karfinsu ba ba kuma zai tausayawa marayunsu da gwaurayensu ba, domin kowannensu marasa allahntaka ne da masu aikata mugunta, kowanne baki kuma yana faɗin wauta. Cikin waɗannan duka fushinsa ba zai juya ba; maimakon haka, hannunsa har yanzu a miƙe ya ke.
[ISA 11:3] Marmarin sa zai kasance tsoron Ubangiji; ba zaiyi shari'a bisa ga abin da idanunsa suka gani ba, ba kuwa zai yi hakunci bisa ga abin da kunnensa ya ji ba.
[ISA 13:17] Duba, Ina gab da tayar da Medes domin su kai masu hari, waɗanda ba za su kula da azurfa ba, ba kuma za su yi murna saboda zinariya ba.
[ISA 31:1] Kaiton waɗanda suke gangarawa zuwa Masar domin neman gudummuwa suna jingina ga dawakai, suna dogara ga karusai, (domin suna da yawa), da kuma mahayan dawakai (domin sun zarce ƙididdiga). Amma ba su damu da Mai Tsarki na Isra'ila ba, ba su kuma neman Yahweh!
[ISA 33:23] An kwance maɗaurinka, ba za su iya riƙe tirken tutar jirgin ruwa da ƙarfi ba; ba za su iya baza tutar jirgin ruwa ba; sa'ad da za a raba babbar ganima, har gurgu ma zai sami rabo.
[ISA 37:33] Saboda Yahweh ya faɗi wannan a kan sarkin Asiriya: "Ba zai shiga wannan birnin ba kuma ba zai harba kibiya a nan ba. Ba zai zo gare shi ba tare da garkuwa ko ya kafa sansanin tudu gãba da ita.
[ISA 38:11] Na ce ba zan ƙara ganin Yahweh, Yahweh a cikin ƙasar rayayyu ba; ba kuma zan ƙara duban wani mutum ko mazaunan duniya ba.
[ISA 40:21] Ashe ba ka sani ba? Ashe ba ka ji ba? Ba a faɗa maka ba tun daga farko? Ba ka fahimta ba tun daga fara kafa harsashin duniya?
[ISA 40:28] Ba ku sani ba? Ba ku kuma ji ba? Madawwamin Allah, Yahweh, shi ne mahaliccin ƙarshen duniya, ba ya taɓa jin gajiya ko kasala ba; ba shi da iyakar fahimta.
[ISA 40:28] Ba ku sani ba? Ba ku kuma ji ba? Madawwamin Allah, Yahweh, shi ne mahaliccin ƙarshen duniya, ba ya taɓa jin gajiya ko kasala ba; ba shi da iyakar fahimta.
[ISA 41:12] Za ka neme su amma ba za ku same su ba; wato waɗanda suke gãba da kai; za su zama kamar ba komai ba, ba bu shakka za su zama ba komai ba.
[ISA 48:8] Ba ku taɓa ji ba; ba ku sani ba; ba a bayyana abubuwan nan a kunnuwanku ba kafin yanzu. Domin na san ku macutane sosai, kuma ku masu taurinkai ne tunda a ka haife ku.
[ISA 48:8] Ba ku taɓa ji ba; ba ku sani ba; ba a bayyana abubuwan nan a kunnuwanku ba kafin yanzu. Domin na san ku macutane sosai, kuma ku masu taurinkai ne tunda a ka haife ku.
[ISA 65:22] Ba za su ƙara gina gida wani daban ya zauna ciki ba; ba za su shuka, wani ya ci ba; gama kamar kwanakin itatuwa haka zai zama kwanakin jama'ata. Zaɓaɓɓuna za su kere ayyukan hannuwansu a shekaru.
[JER 4:28] Saboda wannan dalili, ƙasar zata yi makoki, sammai daga bisa kuma zasu duhunta. Gama na sanar da manufofi na; ba zan sake nufi na ba; ba kuwa zan juya ga barinsa ba.
[JER 5:12] Sun faɗi ƙarya game da Yahweh kuma suka ce, "Ba zai yi kome ba; ba wata cuta da zata zo kanmu, ba kuwa zamu ga takobi ko yunwa ba.
[JER 5:15] Duba!! zan kawo wata al'umma daga nesa, ya gidan Isra'ila - wannan furcin Yahweh ne - al'ummace wadda ta wanzu, kuma daɗaɗɗiyar al'umma! Al'umma ce wadda baka san yaren su ba, ba kuwa zaka fahimci abin da suke faɗi ba.
[JER 8:6] Na kula na kuma saurara, amma basu yi maganan dai - dai ba; ba wanda ke nadama da muguntarsa, ba wanda yace, "Mene ne na yi?" Dukkansu sun tafi wurin da suke so, kamar dokin da ke sauri zuwa fagen fama.
[JER 17:8] Domin yana kamar itacen da aka dasa gefen rafi, wanda saiwoyinsa suka bazu zuwa cikin rafin. Ba zai ji tsoron zafi ba a duk lokacin da yazo, domin kullum ganyensa kore ne. Ba zai da mu da shekarar fari ba, ba kuma zai fasa yin 'ya'ya ba.
[JER 20:9] Idan na ce, 'Ba zan ƙara yin tunani akan Yahweh ba. Ba kuwa zan ƙara yin magana da sunansa ba.' Sai in ji kamar wuta a cikin zuciyata, an sa ta a cikin ƙasusuwana. Sai in yi ƙoƙarin danne ta amma ba zan iya jurewa ba.
[JER 20:11] Amma Yahweh yana tare da ni kamar jarumi mai iko, don haka masu runtumata zasu yi tangaɗi. Baza su ci nasara da ni ba. Zasu ji kunya ƙwarai domin ba zasu yi nasara ba. Ba zasu daina jin kunya ba, kuma ba za a manta ba.
[JER 22:30] Yahweh ya faɗi wannan, "Rubuta akan mutumin nan Yehoiyacin: Ba zai haifu ba. Ba zai yi albarka ba a kwanakinsa, ba kuma wani a zuriyarsa da zai ci nasara ko kuma ya ƙara zama a kursiyin Dauda ya yi mulki bisa Yahuda ba."
[JER 31:20] Ifraimu ba ɗa na ne mai daraja ba? Ba ƙaunataccena ba ne, ɗan da nake jin daɗinsa? Gama duk sa'ad da na yi maganar tsayayya da shi, babu shakka ina tunawa da shi a raina da ƙauna. Ta haka zuciyata ke marmarin sa. Babu shakka zanji tausayin sa - wannan furcin Yahweh ne."
[JER 32:23] Sai suka shiga suka mallake ta. Amma ba su yi biyayya da muryarka ba ko suka zauna cikin biyayya da shari'arka ba. Ba su yi komai ba game da abin da ka umarce su su yi, sai ka kawo dukkan wannan bala'i a kansu.
[JER 44:10] Har ya zuwa yau, ba su yi tawa'li'u ba. Ba su girmama shari'una ba ko dokokina da na sanya a gabansu ba, su da kakanninsu, ba su kuma yi tafiya a cikinsu ba.'
[JER 48:11] Mowab tana jin tana da tsaro tun tana matashiya. Ta zama kamar ruwan inabin da ba a taba canja masa gora ba. Ba ta taɓa zuwa bauta ba. Don haka yana jin komai dai - dai ne kamar dã; ɗanɗanonsa bai canza ba.
[JER 49:12] Gama Yahweh ya faɗi haka, "Duba waɗanda ba su cancanta ba tabbas za su sha daga cikin ƙoƙon. Kai da kanka, ka na tsammani za ka tafi ba tare da horo ba? Ba zai yi wu ba, domin tabbas zaka sha.
[LAM 3:3] Hakika ya juye hannuwansa gãba da ni ba sau ɗaya ba, ba sau biyu ba a dukkan rana.
[LAM 4:16] Yahweh da kansa ya watsar da su; bai sake kula da su kuma ba. Ba su girmama firistoci ba, kuma ba su nuna wani alheri ga dattawa ba.
[EZK 5:11] Na rantse da raina - Wannan furcin Ubangiji Yahweh ne - hakika saboda kun tozartar da wurina mai-tsarki da dukkan kayanku na banƙyama da al'amuranku na banƙyama, domin wannan Ni da kaina zan rage yawanku; idona kuma ba zai dube ku da rahama ba, ba kuma zan bar ku ba.
[EZK 7:4] Gama idanuna ba za su tausaya maki ba, ba kuma zan keɓe ki ba. Maimakon haka, Zan kawo al'hakin al'amuranki a kanki, haramtattun ayyukanki kuma a cikinki, domin ki sani cewa Ni ne Yahweh.
[EZK 7:9] Gama idanuna ba za su tausaya ba, ba kuma zan keɓe ku ba. Kamar yadda kuka yi haka zan yi maku; haramtattun ayyukanku za su kasance a tsakiyarku domin ku sani cewa Ni ne Yahweh wanda yake hukuntaku.
[EZK 7:19] Za su jefar da azurfarsu cikin karafku zinariyarsu kuma za ta zama kamar juji. Azurfarsu da zinariyarsu ba za su iya cetonsu ba a ranar fushin Yahweh. Rayukansu ba za su tsira ba, ba za a ƙosar da yunwarsu ba, domin laifofinsu sun zama dalilin tuntuɓe.
[EZK 8:18] Ni ma zan yi aiki a cikinsu; Idanuna ba za su tausaya masu ba, ba kuwa zan raga masu ba. Koda za su yi kuka da babbar murya a kunnuwana, Ba zan ji su ba."
[EZK 13:9] Hannuna zai yi gãba da annabawa masu wahayoyin ƙarya da annabcin ƙarya. Ba za su kasance a taruwar jama'ata ba, ko a sa su a cikin lissafin gidan Isra'ila ba; Ba za su tafi ƙasar Isra'ila ba. Gama za ku san cewa Ni ne Ubangiji Yahweh!
[EZK 22:24] "Ɗan mutum ka ce da ita ke ƙasa ce wadda ba a tsabtace ba. Ba ruwan sama a cikin ranar hasala!
[EZK 23:27] Ta haka zan cire halinki na abin kunya da aikin karuwancinki daga ƙasar Masar. Ba za ki ƙara ɗaga idonki wajen su da marmarin ki gan su ba, ba za ki ƙara yin tunanin Masar ba.
[EZK 24:13] Halinki na kunya yana cikin ƙazantarki. Saboda nayi ƙoƙari in tsabtace ki amma har yanzu ba ki tsabtatu daga ƙazantarki ba, ba za ki sake tsabtatuwa ba sai na ƙosar da fushina a kan ki.
[EZK 24:14] Ni, Yahweh, na furta, kuma zan aikata. Ba zan janye ba, ba zan huta ba. Yadda hanyoyinki suke, yadda kuma ayyukanki suke, su za su hukunta ki! - Wannan furcin Ubangiji Yahweh ne."
[EZK 24:22] Sa'an nan za ku yi dai-dai yadda na yi: Ba za ku lulluɓe kanku ba, ba za kuci gurasar mazajen da ke yin makoki ba!
[EZK 36:14] saboda haka ba za ku ƙara cinye mutane ba, ba za ku ƙara sa al'ummarku ta yi makokin mutuwarsu ba. Wannan furcin Ubangiji Yahweh ne.
[EZK 36:15] Ba zan ƙara bari ku sake sauraren zage-zagen al'ummai ba, ba za ku ƙara jin kunyan mutane ba ko ku sa al'ummarku ta faɗi - wannan furcin Ubangiji Yahweh ne.'"
[EZK 37:22] Zan tattaro su al'umma ɗaya a ƙasar, a kan tsaunukan Isra'ila, sarki guda ne zai yi sarauta bisansu dukka, ba za su ƙara zama al'umma biyu ba. Ba za a ƙara raba su zuwa masarautai biyu ba.
[DAN 3:12] To akwai waɗansu Yahudawa da ka naɗa su lura da harkokin gundumar Babila; sunayensu kenan, Shadrak, Meshak da Abednego. Sarki, waɗannan mutane ba su damu da kai ba. Ba za su yi wa allolinka sujada ba, balle su bauta masu, ko kuma su faɗi warwas a gaban siffar zinariya wadda ka kafa."
[DAN 11:17] Sarkin Arewa zai ƙudurta ya zo da dukkan ƙarfin mulkinsa, tare da shi kuma zai zama akwai yarjejeniya da sarkin Kudu. Zai ba shi 'ya mace ya aura domin ya lalata mulkin Kudu. Amma dabarar ba za ta taimake shi ba ba kuwa zai yi nasara ba.
[HOS 9:4] Ba zasu zuba hadayun inabi ga Yahweh ba, ba kuma zasu zama abin karɓa gare shi ba. Hadayunsu zasu zama kamar abincin makoki: duk wanda ya ci shi zai ƙazantu. Domin abincinsu zai zama nasu ne kaɗai; ba zai zo cikin gidan Yahweh ba.
[HOS 14:3] Asiriya ba za su cece mu ba; ba za mu hau dawakai mu yi yaƙi ba. Ba kuwa zamu ƙara ce da aikin hannuwanmu, 'Ku ne allolinmu,' gama a cikinku marayu ke samun jinƙai."
[HOS 14:3] Asiriya ba za su cece mu ba; ba za mu hau dawakai mu yi yaƙi ba. Ba kuwa zamu ƙara ce da aikin hannuwanmu, 'Ku ne allolinmu,' gama a cikinku marayu ke samun jinƙai."
[JOL 2:2] Rana ce ta duhu baƙiƙƙirin, rana ce ta giza-gizai da baƙin duhu. Kamar yadda duhu ke rufe duwatsu, babbar rundunar sojoji tana kusantowa. Ba a taɓa samun soja kamarta ba, ba kuma za a sake samun kamar ta ba, Koma a bayan tsararraki da yawa.
[AMO 3:7] Hakika Ubangiji Yahweh ba zai aikata komai ba ba tare da ya baiyana wa bayinsa annabawa ba.
[AMO 5:22] Ko da ya ke kun kawo mani baikon ƙonawa da baikonku na hatsi ba zan karɓe su ba, ba kuma zan dubi tarurukan baye-bayenku na manyan dabbobinku ba.
[JON 4:10] Yahweh yace, "Ka ji tausayin 'yar itaciyar, wadda ba ka yi aiki a kai ba, ba ka kuma sa ta yi girma ba. 'Yar Itaciyar ta yi girma cikin dare ɗaya ta kuma mutu cikin dare ɗaya.
[MIC 2:3] Saboda haka Yahweh yace, "Duba, na kusa kawo bala'i ga wannan kabila, wadda ba zaku cire kanku daga ciki ba. Ba zaku yi tafiya da taƙama ba, gama zaya zama mugun lokaci.
[MIC 3:11] Shugabanninku suna hukunci da cin hanci, firistocinku suna koyarwa don a biya su, kuma annabawanku suna dubã saboda kuɗi. Duk da haka kun dogara ga Yahweh kun ce, "Ba Yahweh yana tare da mu ba? Ba masifa da za ta same mu."
[MIC 5:7] Waɗanda suka rage na wajen Yakubu zasu zama cikin tsakiyar mutane da yawa, kamar raɓa daga wurin Yahweh, kamar ruwa a kan ciyawa, wadda ba mutum take jira ba, ba kuma 'ya'yan mutane take jira ba.
[HAB 1:13] Idanuwanka masu tsarki ne ba za su duba mugunta ba, ba za ka kuma dubi mugun aiki da tagomashi ba; to don me kake duban masu cin amana da tagomashi? Don me ka yi shuru sa'ad da mugaye suke haɗiye waɗanda suka fi su adalci?
[ZEC 4:6] Sai ya ce ma ni, "Wannan ce maganar Yahweh ga Zerubabel: Ba ta ƙarfi ba, ba ta iko ba amma ta Ruhuna, Yahweh mai runduna ya faɗa.
[ZEC 11:16] gama duba, ina gaf da naɗa makiyayi a ƙasar. Ba za ya kula da tumakin dake hallaka ba. Ba za ya tafi neman ɓatattun tumaki ba, ko ya warkar da tumakin da suka gurgunce ba. Ba zaya ciyar da lafiyayyun tumakin ba, amma za ya cinye naman tumaki masu ƙiba, ya kuma saɓe ƙofatunsu.
[ZEC 11:16] gama duba, ina gaf da naɗa makiyayi a ƙasar. Ba za ya kula da tumakin dake hallaka ba. Ba za ya tafi neman ɓatattun tumaki ba, ko ya warkar da tumakin da suka gurgunce ba. Ba zaya ciyar da lafiyayyun tumakin ba, amma za ya cinye naman tumaki masu ƙiba, ya kuma saɓe ƙofatunsu.
[MAL 2:10] Ashe dukkanmu ba uba ɗaya muke ba? Ba Allah ɗaya ne ya hallicce mu ba? Me ya sa muka zama marasa aminci kowanne ga ɗan'uwansa, mu na ƙazantar da alƙawarin iyayenmu?
[MAT 7:22] A ranar nan da yawa za su ce mani, 'Ubangiji, Ubangiji,' ashe ba mu yi annabci da sunanka ba, ba mu fitar da aljanu da sunanka ba, ba mu kuma yi manyan ayyuka masu yawa da sunanka ba?'
[MAT 7:22] A ranar nan da yawa za su ce mani, 'Ubangiji, Ubangiji,' ashe ba mu yi annabci da sunanka ba, ba mu fitar da aljanu da sunanka ba, ba mu kuma yi manyan ayyuka masu yawa da sunanka ba?'
[MAT 9:13] Sai ku fahimci ma'anar wannan tukuna, 'Ni kam, ina bukatar jinkai ba hadaya ba.' Ba domin in kira masu adalci su tuba na zo ba, sai dai masu zunubi.
[MAT 10:29] Ba 'yan tsuntsaye biyu ake sayarwa akan kobo ba? Ba ko daya a cikin su da zai fadi kasa ba tare da yardar Ubanku ba.
[MAT 12:20] Ba zai karya kara da ya tankwashe ba; ba zai kashe fitilar da ta kusa mutuwa ba; sai ya kawo hukunci ga nasara.
[MAT 13:55] Wannan mutumin ba dan masassakin nan ba ne? Ba kuma sunan mahaifiyarsa Maryamu ba? Ba Kuma 'yan'uwansa sune, Yakubu da Yusufu da Saminu da kuma Yahuza ba?
[MAT 21:21] Yesu ya amsa yace masu, "Hakika ina ce maku, in dai kuna da bangaskiya ba ku yi shakka ba, ba abinda aka yi wa bauren nan kadai za kuyi ba har ma za ku cewa tsaunin nan, "Ka ciru ka fada teku,' sai kuwa haka ta kasance.
[MAT 25:45] Sa'annan zai amsa ya ce masu, 'Ina gaya maku hakika abin da baku iya yiwa mafi karanta daga cikin wadannan ba, ba ku yi mani ba.'
[MRK 6:3] Wannan ba kafintan nan ba ne dan Maryamu, dan'uwan Yakubu da Yosi da Yahuza da Saminu? Ba ga 'yan'uwan sa 'yan mata mu na tare da su ba? Ba su ji dadi ba a ransu saboda Yesu.
[LUK 12:2] Amma ba abin da ke rufe wanda ba za a tone ba, ba kuma abin da ke boye wanda ba za a sani ba.
[LUK 12:27] Ku dubi furanni a daji - yadda suke yin girma. Ba su kan yi aiki ba, ba su kan yi kadi ba. Ina gaya maku, ko Sulaimanu, a cikin darajarsa, bai sa tufafin da suka fi nasu kyau ba.
[LUK 12:48] Amma shi wanda bai sani ba, kuma yayi abin da ba daidai ba, ba zai sha duka da bulala da yawa ba. Dukan wanda aka ba abu da yawa, za a kuma nemi abu da yawa daga wurinsa. Kuma ga wanda aka ba abu da yawa amana, za a nemi abu mafi yawa daga gareshi.
[LUK 14:27] Duk wanda bai dauki gijiyensa ya biyo ni ba, ba zai iya zama almajirina ba.
[JHN 3:3] Yesu ya amsa masa, "Hakika, hakika, idan ba a sake haifuwar mutum ba, ba zai iya ganin mulkin Allah ba."
[JHN 3:5] Yesu ya amsa, "Hakika, hakika, idan ba a haifi mutum da ruwa da kuma Ruhu ba, ba zai iya shiga cikin mulkin Allah ba.
[JHN 4:15] Matar tace masa, "Mallam, ka ba ni wannan ruwa yadda ba zan kara jin kishi ba ba kuma sai na zo nan don in dibi ruwa ba."
[JHN 4:48] Yesu yace masa, "Idan ba ku ga alamu da mu'ujizai ba, ba za ku gaskata ba."
[JHN 6:53] Sai Yesu ya ce masu, "hakika, hakika, in ba ku ci naman jikin Dan mutum ba, ba ku kuma sha jininsa ba, ba za ku sami rai a cikin ku ba.
[JHN 6:53] Sai Yesu ya ce masu, "hakika, hakika, in ba ku ci naman jikin Dan mutum ba, ba ku kuma sha jininsa ba, ba za ku sami rai a cikin ku ba.
[JHN 9:33] In mutumin nan ba daga Allah yake ba, ba zai iya yin komai ba."
[JHN 12:47] Duk wanda ya ji maganata baya gaskata ba, ba ni hukunta shi; gama ban zo in yi wa duniya hukunci ba, amma don in ceci duniya.
[JHN 13:8] Bitrus ya ce masa, "Ba za ka taba wanke mani kafa ba." Yesu ya amsa masa ya ce, "In ban wanke maka ba, ba ka da rabo da ni".
[JHN 15:5] Ni ne itacen inabi, ku ne rassan. Wanda ya zauna ciki na, ni kuma cikin sa, yana bada 'ya'ya dayawa, gama in ba tare da ni ba, ba za ku iya yin kome ba.
[JHN 20:25] Sauran almajiran sukace masa "Mun ga Ubangiji". Sai yace masu, "In ban ga gurbin kusoshi a hannuwansa ba, in sa yatsana a gurbin kusoshin ba, in kuma sa hannuna cikin kuibinsa ba, ba zan bada gaskiya ba.
[ACT 2:27] Gama ba za ka watsar da raina a lahira ba, ba kuwa za ka bar Mai Tsarkinka ya ga ruba ba.
[ACT 5:4] Sa'adda ba ka sayar da filin ba, ba mallakarka bane? Bayan da ka sayar ma, ba naka bane? Don me kayi irin wannan tunanin a zuciyarka? To ba mutane ka yi wa karya ba, Allah ka yi wa."
[ACT 15:1] Wadansu mutane suka zo daga Yahudiya suka koyar da 'yan'uwa, cewa, "Idan ba yi maku kaciya bisa ga al'addar Musa ba, ba za ku sami ceto ba."
[ACT 23:12] Da gari ya waye, wadansu Yahudawa sun yi yarjejeniya suka dauka wa kansu la'ana: suka ce ba za su ci ba ba za su sha ba sai sun kashe Bulus.
[ACT 23:14] Suka je wurin manyan firistoci da dattawa suka ce, "Mun sa wa kanmu la'ana, ba za mu ci ba, ba za mu sha ba sai mun kashe Bulus.
[ACT 23:21] Amma kada ka yarda da su, mutane fiye da arba'in suna jiransa. Sun sa wa kansu la'anna, ba za su ci ba ba za su sha ba sai dai sun kashe shi. Yanzu a shirye suke; suna jira ka ba su izini."
[ACT 27:31] Amma Bulus ya ce ma jarumi da sojojin, "Idan mutanen nan ba zasu tsaya cikin jirgin ba, ba zaku tsira ba".
[ROM 7:7] To me zamu ce kenan? ita shari'ar kanta zunubi ce? ba zai taba faruwa ba. Duk da haka. Idan ba ta wurin shari'a ba, ba zan taba sanin zunubi ba, in ba ta wurin shari'a ba. Ba zan taba kyashin abin wani ba, har sai da shari'a tace, "Kada kayi kyashi."
[ROM 7:7] To me zamu ce kenan? ita shari'ar kanta zunubi ce? ba zai taba faruwa ba. Duk da haka. Idan ba ta wurin shari'a ba, ba zan taba sanin zunubi ba, in ba ta wurin shari'a ba. Ba zan taba kyashin abin wani ba, har sai da shari'a tace, "Kada kayi kyashi."
[1CO 1:26] Dubi kiranku, yan'uwa. Ba dukkan ku ke da hikima a ma'aunin mutane ba. Ba dukkan ku ke da iko ba. Ba dukkan ku ke da haifuwa ta sarauta ba.
[1CO 1:26] Dubi kiranku, yan'uwa. Ba dukkan ku ke da hikima a ma'aunin mutane ba. Ba dukkan ku ke da iko ba. Ba dukkan ku ke da haifuwa ta sarauta ba.
[1CO 5:1] Mun ji cewa akwai lalata mai kazanta a cikin ku, irin lalatar ba ba a yarda da ita ba ko a cikin al'ummai. Labarin da na samu shine, wani daga cikin ku yana kwana da matar mahaifinsa.
[1CO 7:25] Game da wadanda basu taba aure ba, ba ni da wani umarni daga wurin Ubangiji. Amma ina bada ra'ayina kamar mutum wanda, ta wurin jinkan Allah, yake yardajje.
[1CO 8:8] Amma ba abinci ke bamu tagomashi a wurin Allah ba. Ko mun ci, bamu kara karbuwan mu ba, ko ba mu ci ba, ba mu rage karbuwan mu ba.
[1CO 9:1] Ni ba yantacce bane? Ni ba Manzo ba ne? Ban ga Ubangijinmu Yesu ba? ba ku ne aikin hannuna cikin Ubangiji ba?
[1CO 9:15] Amma ban yi amfani da wannan 'yanci ba, ba kuma ina rubuta maku domin ayi mani wani abu bane, na gwanmace in mutu maimakon wani ya hana ni wannan fahariya.
[1CO 10:20] Amma ina magana game da abubuwan da al'ummai suke hadaya, suna wa aljannu ne hadaya ba Allah ba. Ba na son kuyi tarayya da al'janu!
[1CO 10:21] Ba zaku sha daga kokon Ubangiji ku kuma sha na Al'janu ba, ba za kuyi zumunta a teburin Ubangiji ku yi a na Al'janu ba.
[1CO 14:23] Saboda haka, in dukan ikilisiya ta taru, kowa kuwa yana magana da wasu harsuna, wadansu na waje da kuma marasa ba da gaskiya suka shigo, ashe, ba sai su ce kun haukace ba ba?
[2CO 7:2] Ku ba mu dama! Bamu bata wa kowa rai ba. Ba mu cutar da kowa ko mu zambaci kowa ba.
[2CO 10:8] Ko da zan yi fahariya da ikon da muke dashi, wanda Ubangiji ya ba mu domin mu inganta ku, ba domin mu rushe ku ba, ba zan ji kunya ba.
[2CO 12:18] Rokar Titus na yi domin ya zo gare ku, sa'an nan na turo shi da wani dan'uwa. Ko da na turo Titus, ya cutar da ku ne, ba cikin hanya daya muka yi tafiya ba? Ba a sawu daya muka yi tafiya ba?
[2CO 13:7] Ina addu'a ga Allah cewa ba za a same ku da laifi ba. Ba wai ina rokon mu bayyana kamar mun ci gwadawar ba. Maimakon haka, ina addu'a ku yi abinda ke dai dai, ko dayake mun yi kamar mun fadi gwadawar.
[2CO 13:10] Na rubuta wadannan abubuwa yayinda ba ni tare da ku, saboda yayin da zan kasance da ku ba zan zamar maku mai fada ba. Ba na so inyi amfani da ikon da Ubangiji ya bani in tsattsaga ku, sai dai in gina ku.
[GAL 1:12] Ban karbe ta daga mutum ba, ba ma wanda ya koyar mani A maimakon haka, ta wurin wahayin Yesu Almasihu ne zuwa gare ni.
[1TI 6:7] Gama ba mu kawo komai a duniya ba, ba zamu iya fita cikinta da komai ba.
[PHM 1:14] Amma ba na so in yi wani abu ba tare da sanin ka ba. Ba ni so nagarin aikinka ya zama na dole amma daga kyakkyawar nufi.
[HEB 10:2] In ba haka ba, ba sai a dena mika hadayun ba? Bisa ga wannan al'amari, inda sun tsarkaka sau daya tak da masu sujada ba su san menene zunubi ba.
[HEB 10:8] Da fari Yace "ba hadayu, ko sadakoki, ko kuma hadaya ta konawa domin zunubi kake bukata ba. Ba ka kuwa jin dadinsu." Wadannan sune hadayun da ake bayarwa bisa ga shari'a.
[HEB 13:5] Bari halinku ya kubuta daga kaunar kudi. Ku dangana da abubuwan da kuke dasu, domin Allah da kansa yace, "Bazan barku ba, ba kuma zan yashe ku ba."
[JAS 2:6] Amma, kun wulakanta matalauta! Ashe, ba masu arzikin ne suke matsa maku ba? Ba su ne kuwa suke jan ku zuwa gaban shari'a ba?
[1JN 4:3] kuma dukkan ruhun da bai amince da Yesu ba, ba na Allah bane. Wannan ruhun magafcin Almasihu ne, wanda kuka ji cewa yana zuwa, ya kuwa rigaya yazo cikin duniya.
[2JN 1:9] Duk wanda ya ci gaba da tafiya ba cikin koyarwa Almasihu ba, ba shi da Allah. Wanda ya zauna cikin koyarwar kwa yana tare da Uban da kuma Dan.
[REV 14:5] Ba a iske karya a bakinsu ba; ba su da aibi.
[REV 18:23] Hasken fitila ba za ya kara haskakawa a cikin ki ba. Ba za a kara jin muryoyin ango da na amarya a cikinki ba, domin attajiranki sune 'ya'yan masu mulki a duniya, kuma ta wurin sihirinki kika yaudari al'ummai.
baye baye (174)
[EXO 20:24] Tilas ku gina mani bagadin ƙasa, dole kuma ku yi hadayar baye-baye na ƙonawa a kansa, baye-baye na zumunta, tumaki, da shanu. A cikin dukkan inda nasa a girmama sunana, zan zo gare ku in albarkace ku.
[EXO 20:24] Tilas ku gina mani bagadin ƙasa, dole kuma ku yi hadayar baye-baye na ƙonawa a kansa, baye-baye na zumunta, tumaki, da shanu. A cikin dukkan inda nasa a girmama sunana, zan zo gare ku in albarkace ku.
[EXO 22:29] Kada ku hana baye-baye daga amfanin gonarku ko ruwan inabinku. Dole ku bani nunar fari ta 'ya'yanku.
[EXO 24:5] Ya aiki waɗansu samarin Isra'ila su miƙa baye-baye na ƙonawa da hadaya ta baye-bayen zumunta na bijimai ga Yahweh.
[EXO 25:2] "Ka ce da Isra'ilawa, duk mutumin da ya ji yana da niyya a zuciyarsa ya kawo mani baiko. Sai ka karɓi waɗannan baye-baye domi na.
[EXO 25:29] Sai ka yi tasoshinsa da cokulansa da butocinsa da akusoshinsa domin zuba baye-baye na sha. Sai ka yi su da zinariya zalla.
[EXO 28:38] Haruna zai sa shi a kansa; zai ɗauki laifi da ake yi game da baye-baye masu tsarki na Isra'ilawa waɗanda aka keɓe domin Yahweh. Dole rawanin ya kasance a kansa domin Yahweh ya karɓi baye- bayensu.
[EXO 29:28] Wannan zai zama zaunanniyar ka'ida saboda Haruna da 'ya'yansa. Zai zama gudummuwar da mutanen Isra'ila suka ba Yahweh baye-baye na salama.
[EXO 30:28] sai kuma bagadin ƙona baye--baye da dukkan kayansa da bangajin da wurin ɗora shi.
[EXO 35:16] bagadin baye-baye na ƙonawa da ragarsa ta tagulla da sandunansa da kuma kayayyakinsa da babban daro da gammonsa.
[EXO 37:16] Ya yi kayan da za a ɗora a kan teburin-kwanonin da cokula da kwanonin tuya da butoci waɗanda za ayi baye-baye da su. Ya yi su da zinariya tsantsa.
[EXO 38:1] Bezalel ya yi bagadin ƙona baye-baye da itacen ƙirya. Tsawonsa kamu biyar faɗinsa kamu biyar - murabba'i ne nan - tsayinsa kuwa kamu uku ne.
[LEV 2:3] Duk ragowar baiko na garin hatsi zai zama rabon Haruna da 'ya'yansa maza. Mafi tsarki ne sosai ga Yahweh domin daga baye-baye ne da aka yi wa Yahweh da wuta.
[LEV 2:10] Ragowar baikon garin hatsi zai zama na Haruna da 'ya'yansa maza. Abu ne mafi tsarki ga Yahweh daga cikin baye-baye da aka yi ga Yahweh da wuta.
[LEV 4:7] Sa'an nan firist zai sa daga jinin a ƙahonnin bagadin na turare mai ƙamshi a gaban Yahweh, wanda ya ke cikin rumfar taruwa, zai kuma zuba dukkan sauran jinin bijimin a gindin bagadi domin baye-baye na ƙonawa, wanda ya ke a ƙofar rumfar taruwa.
[LEV 4:10] Zai yanke shi dukka, kamar yadda ya yanke shi daga bijimi na hadayar baye-baye ta salama. Sa'an nan firist zai ƙona waɗannan ɓangare akan bagadin baye-bayen ƙonawa.
[LEV 4:18] Zai sa daga jinin a ƙahonnin bagadin da ke gaban Yahweh, wanda ya ke cikin rumfar taruwa, zai kuma zuba jinin dukka a gindin bagadin baye-baye na ƙonawa, wanda ya ke a kofar rumfar taruwa.
[LEV 4:25] Firist zai tsoma ɗan yatsansa cikin jinin baiko domin zununbi ya sa shi a ƙahonnin bagadin domin baye-baye na ƙonawa, sai ya kuma zuba jinin a gindin bagadin baiko na ƙonawa.
[LEV 4:26] Zai ƙona dukkan kitsen a kan bagadi, dai-dai kamar na kitsen hadayar baye-baye na salama. Firist zai yi kafara domin shugaban game da zunubinsa, za a kuwa gafarta wa shugaban nan.
[LEV 4:30] Firist zai lakuto daga jinin a yatsansa ya sa a ƙahonnin bagadi domin baye-baye na ƙonawa. Zai zuba dukkan sauran jinin a gindin bagadin.
[LEV 4:31] Zai yaɗe dukkan kitsen, dai-dai kamar yadda ya yaɗe kitsen da ke kan hadayar baye-baye na salama. Firist zai ƙona su a kan bagadi domin ya bada ƙamshi mai daɗi ga Yahweh. Firist zai yi kaffara domin mutumin, za a kuwa gafarta masa.
[LEV 4:34] Firist zai ɗiba daga jinin baiko domin zunubi a ɗan yatsansa yasa su a kan ƙahonnin bagadi domin baye-baye na ƙonawa, zai zuba dukkan jinin a gindin bagadi.
[LEV 5:12] Dole ne ya kawo shi ga firist, firist kuma zai ɗiba dai-dai tafin hannu ya zama baiko domin tunawa Sa'an nan zai ƙona shi a kan bagadi, a bisa baye-baye da aka yi da wuta domin Yahweh. Wannan baiko domin zunubi kenan.
[LEV 6:12] Wutar da ke kan bagadi za a dinga iza ta. Ba za a barta ta mutu ba, firist zai yi ta ƙona itace a kanta kowacce safiya. Zai shirya baiko na ƙonawa yadda ya kamata a bisansa, a kansa zai ƙona kitsen baye-baye na salama.
[LEV 6:17] Ba za a toya shi da gami ba. Na ba su wannan kason ya zama nasu rabon daga nawa baye-baye da aka yi mani da wuta. Abu ne mafi tsarki, kamar baiko domin zunubi da baiko domin laifi.
[LEV 6:18] Domin dukkan lokatai masu zuwa dukkan tsararrakin mutanenku, kowanne ɗa namiji daga zuriyar Haruna zai iya cin rabonsa, daga baye-baye ga Yahweh da aka yi da wuta. Duk wanda ya taɓa su zai tsarkaka.'"
[LEV 7:11] Wannan ita ce shari'ar hadayar baye-baye na salama wadda mutane za su miƙa ga Yahweh.
[LEV 7:14] Zai miƙa guda ɗaya na kowanne irin waɗannan hadayu ya zama baikon da aka miƙa ga Yahweh. Zai zama rabon firist wanda ya yayyafa jinin baye-baye na salama a kan bagadi.
[LEV 7:32] Dole a bada cinyar ƙafar dama ga firist a matsayin baikon da aka miƙa daga cikin hadayarku ta baye-baye na salama.
[LEV 7:33] Firist, ɗaya daga cikin dangin Haruna, wanda ya miƙa jinin baye-baye na salama da kitsen - shi zai ɗauki cinyar ƙafar dama rabonsa kenan na baikon.
[LEV 7:37] Wannan shi ne shari'ar baiko na ƙonawa, da baiko na hatsi, da baiko domin zunubi, da baiko domin laifi, da baiko na keɓewa, da na hadayar baye-baye na salama,
[LEV 10:14] Ƙirjin da aka kaɗa da cinyar da aka miƙa wa Yahweh, dole ku ci a wuri mai tsabta karɓaɓɓe ga Yahweh. Da kai da 'ya'yanka maza da 'ya'yanka mata tare da kai za ku ci waɗannan rabon, gama an bada su domin su zama rabonka da na 'ya'yanka maza daga cikin hadayu na baye-baye na zumunta na mutanen Isra'ila.
[LEV 10:15] Cinyar da aka miƙa da ƙirjin da aka kaɗa, dole ne su kawosu da baye-baye na kitse da aka yi da wuta, domin a kaɗa su a gaban Yahweh. Za su zama naka da na 'ya'yanka maza rabonku ne har abada, kamar yadda Yahweh ya umarta."
[LEV 14:13] Dole ya yanka ɗan ragon a inda suke yanka baye-baye na zunubi da baye-baye na ƙonawa, a harabar haikali, domin baiko na zunubi rabon firist ne, haka ma baiko na laifi, domin mafi tsarki ne.
[LEV 14:13] Dole ya yanka ɗan ragon a inda suke yanka baye-baye na zunubi da baye-baye na ƙonawa, a harabar haikali, domin baiko na zunubi rabon firist ne, haka ma baiko na laifi, domin mafi tsarki ne.
[LEV 14:32] Wannan ita ce doka domin mutumin da ke da cutar fata mai yaɗuwa, wanda ya gaza bayarwa bisa ga ka'idodin baye-baye domin tsarkakewarsa."
[LEV 19:5] Sa'ad da ka miƙa hadaya ta zumuntar baye-baye ga Yahweh, dole ka miƙa ta yadda za a karɓe ka.
[LEV 23:20] Wjibi ne firist ya kaɗa su tare da gurasar nunar fari a gaban Yahweh, ya kuma miƙa su gare shi a matsayin bayarwa tare da 'yan raguna biyu. Za su zama baye-baye masu tsarki na Yahweh domin firist.
[LEV 24:9] Wannan bayarwar zata zama domin Haruna da 'ya'yansa maza, kuma za su ci gurasar a wurin da ya ke mai tsarki, domin rabo ne daga baye-baye ga Yahweh da aka miƙa ta wuta."
[NUM 6:15] Tilas ya kawo kwandon gurasa da aka yi ba tare da gami ba, dunƙule-dunƙule na gari mai laushi da aka gauraya da mai, waina marar gami da aka shafe da mai, tare da baikon hatsinsu da baye-baye na sha.
[NUM 7:87] Suka keɓe dukkan dabbobi domin baye-baye na ƙonawa, bijimai sha biyu, rago sha biyu, 'yan raguna sha biyu 'yan shekara ɗaya. Suka bayar da baikon hatsinsu. Suka bayar da bunsuru sha biyu a matsayin baikon zunubi.
[NUM 18:8] Sai Yahweh ya cewa Haruna, "Duba, na baka aikin, kula da baikon ɗagawa a gare ni, da dukkan baye -baye masu tsarki da mutanen Isra'ila suka bani. Na bada dukkan baye-bayen a gare ka da 'ya'yanka maza har abada.
[NUM 18:10] Waɗannan baye-baye suna da tsarki sosai, kowanne namiji ya ci shi, domin suna da tsarki a gare ka.
[NUM 18:19] Dukkan baye--baye masu tsarki da mutanen Isra'ila suka bayar ga Yahweh, na bada su gare ka da 'ya'yanka maza da 'ya'yanka mata tare da kai, yadda za ku ci gaba da samun rabo ke nan. Wannan alƙawarin gishiri mara ƙarewa ne, alƙawarin yana nan har abada, a gaban Yahweh domin ka da zuriyarka.
[NUM 28:2] "Ka umarci mutanen Isra'ila, ka ce da su, 'Za ku miƙa hadaya gare ni a ayyanannun lokatai, ta abincin baye-baye na ta wurin wuta mai daɗin ƙanshi domi na.'
[NUM 29:6] A miƙa waɗannan baye-baye a cikin wata na bakwai a bisa kan sauran dukkan baye-bayen da za ku bayar a ranar farko ta kowanne wata: ƙonannen baiko na musamman da kuma baiko na hatsi a haɗa da shi. Waɗannan dole za a miƙa su zama ƙãri bisa ga ƙonannen baikon da aka sãba, baiko hatsin, da kuma baye-bayensa na sha. Sa'ad da kuka miƙa waɗannan baye-bayen, za ku yi biyayya da abin da aka umurtar don ya bãda ƙamshi mai daɗi, baiko na wurin wuta ga Yahweh.
[NUM 29:18] Dole ku miƙa su tare da baikon hatsi da baye-baye na shã domin ragunan, domin tumakin, domin kuma awakan, kuna miƙa baye-baye masu yawa kamar yadda aka umarce ku.
[NUM 29:18] Dole ku miƙa su tare da baikon hatsi da baye-baye na shã domin ragunan, domin tumakin, domin kuma awakan, kuna miƙa baye-baye masu yawa kamar yadda aka umarce ku.
[NUM 29:21] Dole ne ku miƙa su tare da baiko na hatsi da baye-baye na abin shã domin ragunan, domin su tumakin, da kuma don su awakan, kuna miƙa baye-baye masu yawa kamar yadda aka umarce ku.
[NUM 29:21] Dole ne ku miƙa su tare da baiko na hatsi da baye-baye na abin shã domin ragunan, domin su tumakin, da kuma don su awakan, kuna miƙa baye-baye masu yawa kamar yadda aka umarce ku.
[NUM 29:24] Dole ne ku yi tare da su baiko na hatsi da baye-baye na shã domin ragunan, domin tumakin, da kuma domin awakan, kuna miƙa baye-baye masu yawa kamar yadda aka umarce ku.
[NUM 29:24] Dole ne ku yi tare da su baiko na hatsi da baye-baye na shã domin ragunan, domin tumakin, da kuma domin awakan, kuna miƙa baye-baye masu yawa kamar yadda aka umarce ku.
[NUM 29:27] Dole ne ku miƙa su tare da baiko na hatsi da kuma baye-baye na shã domin ragunan, domin tumakin, domin kuma awakan, ana miƙa baye-baye masu yawa kamar yadda aka umurta.
[NUM 29:27] Dole ne ku miƙa su tare da baiko na hatsi da kuma baye-baye na shã domin ragunan, domin tumakin, domin kuma awakan, ana miƙa baye-baye masu yawa kamar yadda aka umurta.
[NUM 29:28] Dole ne ku miƙa namijin tunkiya ɗaya na baikon domin zunubi ƙari bisa ƙonannen baiko na kodayaushe, baikon hatsin, da baye-baye na shãnsu.
[NUM 29:30] dole ne ku miƙa su tare da baiko na hatsi da kuma baye-baye na shã domin ragunan, domin tumakan, domin kuma awakan, kuna miƙa baye-baye masu yawa kamar yadda aka umurce ku.
[NUM 29:30] dole ne ku miƙa su tare da baiko na hatsi da kuma baye-baye na shã domin ragunan, domin tumakan, domin kuma awakan, kuna miƙa baye-baye masu yawa kamar yadda aka umurce ku.
[NUM 29:33] Dole ne ku miƙa tare da su baiko na hatsi da baye-baye na shã domin ragunan, domin tumakan, domin kuma awakan, kuna miƙa baye-baye masu yawa kamar yadda aka umurce ku.
[NUM 29:33] Dole ne ku miƙa tare da su baiko na hatsi da baye-baye na shã domin ragunan, domin tumakan, domin kuma awakan, kuna miƙa baye-baye masu yawa kamar yadda aka umurce ku.
[NUM 29:37] Dole ne ku miƙa baikon hatsinsu da kuma baikon abin sha domin bijimi, domin ɗan akuya, kuma domin 'yan raguna, kuna miƙa baye-baye kamar yadda aka umurta.
[NUM 29:39] Waɗannan su ne dole ku miƙa ga Yahweh a tsayayyun bukukuwanku. Waɗannan za su zama ƙãri ne bisa alƙawaranku da kuma baye-bayenku na yardan rai. Dole ne ku miƙa waɗannan a matsayin baye-bayenku na ƙonawa, baye-baye na hatsi, baye-baye na shã, da baye-baye na zumunci."
[NUM 29:39] Waɗannan su ne dole ku miƙa ga Yahweh a tsayayyun bukukuwanku. Waɗannan za su zama ƙãri ne bisa alƙawaranku da kuma baye-bayenku na yardan rai. Dole ne ku miƙa waɗannan a matsayin baye-bayenku na ƙonawa, baye-baye na hatsi, baye-baye na shã, da baye-baye na zumunci."
[NUM 29:39] Waɗannan su ne dole ku miƙa ga Yahweh a tsayayyun bukukuwanku. Waɗannan za su zama ƙãri ne bisa alƙawaranku da kuma baye-bayenku na yardan rai. Dole ne ku miƙa waɗannan a matsayin baye-bayenku na ƙonawa, baye-baye na hatsi, baye-baye na shã, da baye-baye na zumunci."
[NUM 31:52] Dukkan baiko na zinariya da suka miƙa ga Yahweh - baye-baye daga shugabanni na dubbai daga kuma shugabanni na ɗari ɗari - an auna shekel 16,750.
[DEU 27:6] Dole ku gina wa Yahweh Allahnku bagadin da ba a sassaƙa duwatsun ba. Dole ku miƙa baye-baye na ƙonawa a kansa ga Yahweh Allahnku,
[DEU 27:7] zaku miƙa hadayar baye-baye na zumunci ku kuma ci a can; zaku yi farinciki a gaban Yahweh Allahnku.
[DEU 33:10] Yana koya wa Yakubu dokokinka da Isra'ila shari'arka. Zai sa turare a gabanka da dukkan baye- baye na ƙonawa akan bagadinka.
[JDG 20:26] Daga nan dukkan sojojin Isra'ila da dukkan mutanen Isra'ila suka tashi su ka haye zuwa Betel suka yi kuka, a nan suka zauna a gaban Yahweh suka yi azumi a wannan rana har zuwa yamma suka miƙa baye-baye na ƙonawa da baye-baye na salama a gaban Yahweh.
[JDG 20:26] Daga nan dukkan sojojin Isra'ila da dukkan mutanen Isra'ila suka tashi su ka haye zuwa Betel suka yi kuka, a nan suka zauna a gaban Yahweh suka yi azumi a wannan rana har zuwa yamma suka miƙa baye-baye na ƙonawa da baye-baye na salama a gaban Yahweh.
[1SA 6:15] Lebiyawa suka sauke akwatin Yahweh da akwatin da ke tare da shi, inda siffofin zinariyar suke, suka ɗora su bisa babban dutsen. Mutanen Bet Shemesh suka miƙa baye-baye na ƙonawa suka kuma yi hadayu a wannan rana ga Yahweh.
[1SA 10:8] Ka gangara gaba da ni zuwa Gilgal. Daga nan zan gangaro zuwa gare ka in miƙa baye-baye na ƙonawa in kuma yi hadayar baye-baye na salama. Ka jira kwana bakwai har sai na zo gare ka in kuma nuna maka abin da dole ka yi."
[1SA 10:8] Ka gangara gaba da ni zuwa Gilgal. Daga nan zan gangaro zuwa gare ka in miƙa baye-baye na ƙonawa in kuma yi hadayar baye-baye na salama. Ka jira kwana bakwai har sai na zo gare ka in kuma nuna maka abin da dole ka yi."
[1SA 11:15] Saboda haka dukkan mutanen suka tafi Gilgal suka kuma maida Saul sarki a gaban Yahweh a Gilgal. A can suka yi hadayar baye-baye don salama a gaban Yahweh, da Saul da dukkan mutanen Isra'ila suka yi farinciki babba.
[1SA 15:22] Sama'ila ya maida amsa, "Yahweh yana gamsuwa da baye-baye na ƙonawa da hadayu, fiye da biyayya da muryar Yahweh? Biyayya tafi hadaya, kuma saurare ya fi kitsen raguna.
[1KI 8:63] Suleman ya miƙa baye-baye na zumunci waɗanda ya yi wa Yahweh: bijimai dubu ashirin da biyu da tumaki 120,000. Haka sarki da dukkan Isra'ila su ka keɓe gidan Yahweh.
[1KI 8:64] A wannan ranar ne kuma sarki ya keɓe filin da ke tsakiya a gaban haikalin Yahweh. Gama a nan ne sarki ya miƙa baye-baye na ƙonawa, baye-baye na hatsi da kitsen baye-baye na zumunta, saboda bagadin da ya ke gaban Yahweh bai kai girman da zai ɗauki baikon ba, wato baye-baye na hatsi da kitsen baye-baye na zumunta.
[1KI 8:64] A wannan ranar ne kuma sarki ya keɓe filin da ke tsakiya a gaban haikalin Yahweh. Gama a nan ne sarki ya miƙa baye-baye na ƙonawa, baye-baye na hatsi da kitsen baye-baye na zumunta, saboda bagadin da ya ke gaban Yahweh bai kai girman da zai ɗauki baikon ba, wato baye-baye na hatsi da kitsen baye-baye na zumunta.
[1KI 8:64] A wannan ranar ne kuma sarki ya keɓe filin da ke tsakiya a gaban haikalin Yahweh. Gama a nan ne sarki ya miƙa baye-baye na ƙonawa, baye-baye na hatsi da kitsen baye-baye na zumunta, saboda bagadin da ya ke gaban Yahweh bai kai girman da zai ɗauki baikon ba, wato baye-baye na hatsi da kitsen baye-baye na zumunta.
[1KI 8:64] A wannan ranar ne kuma sarki ya keɓe filin da ke tsakiya a gaban haikalin Yahweh. Gama a nan ne sarki ya miƙa baye-baye na ƙonawa, baye-baye na hatsi da kitsen baye-baye na zumunta, saboda bagadin da ya ke gaban Yahweh bai kai girman da zai ɗauki baikon ba, wato baye-baye na hatsi da kitsen baye-baye na zumunta.
[1KI 8:64] A wannan ranar ne kuma sarki ya keɓe filin da ke tsakiya a gaban haikalin Yahweh. Gama a nan ne sarki ya miƙa baye-baye na ƙonawa, baye-baye na hatsi da kitsen baye-baye na zumunta, saboda bagadin da ya ke gaban Yahweh bai kai girman da zai ɗauki baikon ba, wato baye-baye na hatsi da kitsen baye-baye na zumunta.
[1KI 9:25] A shekara sau uku Suleman ya ke miƙa baye-baye na ƙonawa da baye-baye na salama a kan bagadin da ya gina wa Yahweh, a gaban Yahweh ya ke ƙona su da turare. Ya gama haikalin yanzu yana amfani da shi.
[1KI 9:25] A shekara sau uku Suleman ya ke miƙa baye-baye na ƙonawa da baye-baye na salama a kan bagadin da ya gina wa Yahweh, a gaban Yahweh ya ke ƙona su da turare. Ya gama haikalin yanzu yana amfani da shi.
[1KI 10:5] da abincin da ke kan teburinsa da wurin da bayinsa suke zama da ayyukan da bayinsa suke yi da tufafinsu, da masu yi ma sa hidima da yadda ya ke miƙa baye-baye na ƙonawa, sai ta zama ba ta da sauran ƙarfi.
[1CH 6:49] Haruna da 'ya'yansa suka yi hidimar miƙa baye-baye bisa bagadi domin baye-bayen ƙonawa; da kuma baiko bisa bagadin turare domin dukkan aiki a wuri mafi tsarki. Waɗannan baye-baye suka yi kaffara domin Isra'ila, bisa ga dukkan abin da bawan Allah Musa ya umurta.
[1CH 6:49] Haruna da 'ya'yansa suka yi hidimar miƙa baye-baye bisa bagadi domin baye-bayen ƙonawa; da kuma baiko bisa bagadin turare domin dukkan aiki a wuri mafi tsarki. Waɗannan baye-baye suka yi kaffara domin Isra'ila, bisa ga dukkan abin da bawan Allah Musa ya umurta.
[1CH 9:31] Mattitiya, ɗaya daga cikin Lebiyawa wanda ɗan fari ne a wurin Shallum Korahiye, shi ne ke ɗauke da nawayar shirya gurasa domin baye-baye.
[1CH 16:1] Su kawo akwatin Yahweh suka sa shi a tsakiyar rumfar da Dauda ya kafa domin sa. Sa'an nan suka yi baye-baye na ƙonawa da baye-baye na zumunta a gaban Yahweh.
[1CH 16:1] Su kawo akwatin Yahweh suka sa shi a tsakiyar rumfar da Dauda ya kafa domin sa. Sa'an nan suka yi baye-baye na ƙonawa da baye-baye na zumunta a gaban Yahweh.
[1CH 16:2] Sa'ad da Dauda ya gama yin hadayu na ƙonawa da baye - baye na zumunta, ya sa wa mutanen albarka a cikin sunan Yahweh.
[1CH 16:40] Su riƙa miƙa baye-baye na ƙonawa a kan bagadi babu fasawa safe da yamma, bisa ga abin da ke rubuce a cikin shari'ar Yahweh, wadda ya ba Isra'ila umarni.
[1CH 21:26] Sai Dauda ya gina wa Yahweh bagadi a wurin, ya miƙa baye-baye na ƙonawa da baye-baye na zumunta. Ya yi kira ga Yahweh, ya kuwa amsa masa da wuta daga sama a kan baye-baye na ƙonawar.
[1CH 21:26] Sai Dauda ya gina wa Yahweh bagadi a wurin, ya miƙa baye-baye na ƙonawa da baye-baye na zumunta. Ya yi kira ga Yahweh, ya kuwa amsa masa da wuta daga sama a kan baye-baye na ƙonawar.
[1CH 21:26] Sai Dauda ya gina wa Yahweh bagadi a wurin, ya miƙa baye-baye na ƙonawa da baye-baye na zumunta. Ya yi kira ga Yahweh, ya kuwa amsa masa da wuta daga sama a kan baye-baye na ƙonawar.
[1CH 21:29] A wannan lokaci wurin taruwa na Yahweh wanda Musa ya yi a cikin Jeji da bagadi domin baye-baye na ƙonawa suna can kan tudun Gibiyon.
[1CH 22:1] Sai Dauda yace, "A nan gidan Yahweh Allah zai kasance, tare da bagadin ƙona baye-baye na Isra'ila."
[1CH 23:29] Za su kuma ɗauki nauyin kula da wajen gurasar ajiyewa da lallausan gari na baiko na gari, da waina marar gami da soyayyun baye-baye, baye-bayen da ka gauraya da mai, da dukkan ma'aunan nauyi da girma abubuwa.
[1CH 23:29] Za su kuma ɗauki nauyin kula da wajen gurasar ajiyewa da lallausan gari na baiko na gari, da waina marar gami da soyayyun baye-baye, baye-bayen da ka gauraya da mai, da dukkan ma'aunan nauyi da girma abubuwa.
[1CH 29:9] Mutane suka yi murna domin waɗannan baye-baye na yardar rai, gama sun bayar da zuciya ɗaya ga Yahweh. Sarki Dauda kuma ya yi murna ƙwarai.
[2CH 7:1] Da Suleman ya gama addu'a sai wuta ta sauko daga sama ta cinye baye-baye na ƙonawa da hadayu, sai ɗaukakar Yahweh ta cika gidan.
[2CH 7:7] Sai Suleman ya keɓe tsakiyar haikalin a gaban gidan Yahweh. A can ya miƙa baye-baye ta ƙonawa da kuma kitse na baye-baye na zumunci, domin wannan bagadi na tagulla da ya yi ya gaza ɗaukar baye-baye na ƙonawa, baye-baye ta hatsi, da kitsen.
[2CH 7:7] Sai Suleman ya keɓe tsakiyar haikalin a gaban gidan Yahweh. A can ya miƙa baye-baye ta ƙonawa da kuma kitse na baye-baye na zumunci, domin wannan bagadi na tagulla da ya yi ya gaza ɗaukar baye-baye na ƙonawa, baye-baye ta hatsi, da kitsen.
[2CH 7:7] Sai Suleman ya keɓe tsakiyar haikalin a gaban gidan Yahweh. A can ya miƙa baye-baye ta ƙonawa da kuma kitse na baye-baye na zumunci, domin wannan bagadi na tagulla da ya yi ya gaza ɗaukar baye-baye na ƙonawa, baye-baye ta hatsi, da kitsen.
[2CH 7:7] Sai Suleman ya keɓe tsakiyar haikalin a gaban gidan Yahweh. A can ya miƙa baye-baye ta ƙonawa da kuma kitse na baye-baye na zumunci, domin wannan bagadi na tagulla da ya yi ya gaza ɗaukar baye-baye na ƙonawa, baye-baye ta hatsi, da kitsen.
[2CH 8:12] Sai Suleman ya miƙa baye-baye na ƙonawa ga Yahweh a bisa bagadin Yahweh daya gina a gaban Haikalin.
[2CH 9:4] abincin teburinsa, da yanayin zaman bayinsa, aikin bayinsa da kuma tufafinsu, har da masu ba shi abin sha da irin tufafinsu, da kuma baye-baye na ƙonawa daya miƙa a gidan Yahweh, sai kuma babu sauran hanzari a cikinta.
[2CH 13:11] Kowacce safiya da maraice suna ƙona wa Yahweh baye-baye na ƙonawa da turaren ƙamshi. Suna kuma shirya gurasar miƙawa a bisa tsastsarkan teburi; suna kuma lura da mazaunin fitila na zinariya tare da fitilunsu, domin su riƙa ci kowacce safiya. Muna kiyaye dokokin Yahweh, Allahnmu, amma kun yashe shi.
[2CH 24:14] Bayan sun gama sai suka mayar da sauran kuɗin ga sarki da kuma Yehoyida. Wannan kuɗin da shi aka yi aikin kujerun gidan Yahweh, da kayayyaki wanda aka mora domin karɓar baiko- cokula da kayayyaki na zinariya da azurfa. Suka yi ta miƙa baye-baye na ƙonawa a gidan Yahweh a dukkan kwanakin Yehoyida.
[2CH 29:7] Haka kuma suka kukkulle ƙofofin rumfuna suka kakkashe wutan fitilun; basu ƙona turare ko miƙa baye-baye na ƙonawa a wuri mai tsarki ga Allah na Isra'ila ba.
[2CH 29:34] Amma firistocin kima ne don haka suka kasa feɗe dukkan dabbobin da za a miƙa su baye-baye na ƙonawa, sai 'yan'uwansu, Lebiyawa, suka taimake su har aka gama aikin kamin sauran firistoci su sami damar tsarkake kansu. gama Lebiyawan su na la'akari da tsarkake kansu fiye da firistocin.
[2CH 31:10] Azariya, babban firist, na gidan Zadok, ya amsa masa ya ce, "Tun da mutanen suka fara kawo baye-baye cikin gidan Yahweh, Mun ci kuma mun sami isasshe, kuma muna da ragowa da yawa, gama Yahweh ya albarkaci mutanensa. Abin da ya rage shi ne wannan da yawa a nan."
[2CH 31:14] Kore ɗan Imna Balebiye da shugaba na ƙofar gabas, su ne masu lura da bayarwar yardar rai ga tsauni da shugabanci a kan rarrabawar baye-baye ga Yahweh da abubuwa mafi tsarki cikin baye-bayen.
[2CH 31:15] A ƙarƙashinsa akwai Iden da Mini'amin da Yeshuwa da Shemaya da Amariya da Shekaniya a biranen firistocin. Suka cika ayyukan amanar shugabanci, Domin a bayar da waɗannan baye-baye ga 'yan'uwansu maza ɓangare ɓangare ga kowa da kowa.
[2CH 35:14] Suka shirya baye-baye daga baya domin kansu da firistocin, saboda firistocin, wato zuriyar Haruna, suna fama da miƙa hadaya ta ƙonawa da kitsen har sai dare ya yi, saboda haka Lebiyawan sun shirya baye-bayen domin kansu da firistoci, zuriyar Haruna.
[EZR 3:5] Bisa ka'ida, akwai baye-baye na ƙonawa ta kowacce rana da kowanne wata da kuma baye-baye na kowanne idi na Yahweh da aka aiyana tare da dukkan kyautai na yardar rai.
[EZR 3:5] Bisa ka'ida, akwai baye-baye na ƙonawa ta kowacce rana da kowanne wata da kuma baye-baye na kowanne idi na Yahweh da aka aiyana tare da dukkan kyautai na yardar rai.
[EZR 3:6] Suka fara miƙa baye-baye na ƙonawa ga Yahweh a rana ta farko a wata na bakwai, koda ya ke ba a kafa haikali ba tukuna.
[EZR 7:17] Saboda haka ku saya da farashi cikakke shanun, da ragunan, da 'yan tumakin, da hatsi da baye-baye na sha. Ku miƙa su a bisa bagadin da ke cikin gidan Allahnku a Yerusalem.
[EZR 8:25] Na auna masu azurfa goma, da zinariya, da kayayyaki da baye-baye na gidan Allah da sarki, da mashawartansa da kuma shugabanninsu, da dukkan Isra'ila suka bayar hannu sake.
[EZR 8:35] Waɗanda suka komo daga bautar talala, su mutanen 'yan gudun hijira, suka miƙa ƙonannun baye-baye zuwa ga Allah na Isra'ila: raguna goma sha biyu, awakai tasa'in da shida, tumaki guda saba'in da bakwai, da kuma tunkiyoyi goma sha biyu domin hadayar zunubi. Dukkansu hadayu ne na ƙonawa na Yahweh.
[NEH 10:33] domin tanadin gurasar wuri-mai tsarki, da kuma hatsin baiko na kullum, baye-baye na ƙonawa a ranakun Asabaci, bukukuwan sabon wata da kuma shiryayyar liyafa, da kuma baye-baye masu tsarki, da kuma baye-baye na zunubi domin yi wa Isra'ila kaffara, haka kuma domin dukkan ayyukan gidan Allahnmu.
[NEH 10:33] domin tanadin gurasar wuri-mai tsarki, da kuma hatsin baiko na kullum, baye-baye na ƙonawa a ranakun Asabaci, bukukuwan sabon wata da kuma shiryayyar liyafa, da kuma baye-baye masu tsarki, da kuma baye-baye na zunubi domin yi wa Isra'ila kaffara, haka kuma domin dukkan ayyukan gidan Allahnmu.
[NEH 10:33] domin tanadin gurasar wuri-mai tsarki, da kuma hatsin baiko na kullum, baye-baye na ƙonawa a ranakun Asabaci, bukukuwan sabon wata da kuma shiryayyar liyafa, da kuma baye-baye masu tsarki, da kuma baye-baye na zunubi domin yi wa Isra'ila kaffara, haka kuma domin dukkan ayyukan gidan Allahnmu.
[JOB 1:5] Sa'ad da kwanakin liyafar suka ƙare, sai Ayuba ya aika su zo ya tsarkake su. Ya kan tashi da sassafe ya miƙa baye--baye na ƙonawa domin kowanne ɗaya a cikin 'ya'yansa, gama ya kan ce, "Ya yiwu yarana sun yi zunubi sun yi saɓon Yahweh a cikin zukatansu." Haka Ayuba yakan yi kullun.
[PSA 16:4] Wahalolinsu zasu ƙaru, waɗanda ke neman waɗansu gumaka. Ba zan zubo masu da baye-baye na shan jinin allolinsu ba ko in furta sunayensu da leɓuna na ba.
[PSA 40:6] Ba ka buƙatar hadaya ko baiko, amma ka buɗe kunnuwana; ba ka buƙatar baye-baye na ƙonawa ko baye-baye na zunubi.
[PSA 40:6] Ba ka buƙatar hadaya ko baiko, amma ka buɗe kunnuwana; ba ka buƙatar baye-baye na ƙonawa ko baye-baye na zunubi.
[PSA 56:12] Aikina shi ne in cika wa'adina gare ka, Yahweh. Zan miƙa baye-baye na godiya a gare ka.
[ISA 19:21] Yahweh zai zama sananne a Masar, a wannan rana Masarawa za su san da kasancewar Yahweh. Za su yi sujada da hadayu da baye-baye, za su yi wa'adodi ga Yahweh, su cika su kuma.
[JER 7:22] Gama sa'adda na fito da kakaninku daga ƙasar Masar, ban nemi komai daga gare su ba. Ban basu ko umurni a kan zancen baye - baye na ƙonawa da hadayu ba.
[JER 11:12] Biranen Yahuda da mazaunan Yerusalem zasu je su yi kira ga allolin da suka bada baye-baye gare su, amm hakika ba zasu sami ceto ta wurinsu a lokacin bala'insu ba.
[JER 11:17] Gama Yahweh mai runduna, shi wanda ya dasa ku, ya furta bala'i gãba da ku saboda mugayen ayyukan da gidan Isra'ila da na Yahuda suka yi - sun sa na husata ta wurin yiwa Ba'al baye-baye."'
[JER 18:15] Duk da haka mutanena sun manta da ni. Suna baye-baye ga gumaka marasa amfani waɗanda aka sasu tuntuɓe a cikin tafarkunsu; sun bar tsofaffin tafarku don suyi tafiya a tafarku masu sauƙi.
[JER 19:13] saboda haka gidajen Yerusalem da na sarakunan Yahuda zasu zama kamar Tofet - dukkan gidajen waɗanda akan rufinsu ne ƙazaman mutane suke sujada ga dukkan taurarin sararin sama da suke zuba abin sha na baye baye ga wasu alloli.'"
[JER 33:18] ko kuwa a rasa mutum daga Lebiyawa firistoci da zaya tsaya a gabana ya ɗaga baye-baye na ƙonawa ba, ya ƙona baye-bayen abinci ba, ya kuma aiwatar da baye-baye na hatsi a dukkan lokaci."'
[JER 33:18] ko kuwa a rasa mutum daga Lebiyawa firistoci da zaya tsaya a gabana ya ɗaga baye-baye na ƙonawa ba, ya ƙona baye-bayen abinci ba, ya kuma aiwatar da baye-baye na hatsi a dukkan lokaci."'
[JER 41:5] Waɗansu mutane su ka zo daga Shekem, da kuma Shilo, da Samariya su tamanin waɗanda su ka aske gemunsu, su ka kuma kece tufafinsu, su ka yayyanka jikkunansu - ɗauke da baye - baye na abinci da turaren itacen lubban a hannuwansu don su je gidan Yahweh.
[JER 44:17] Don hakika za mu yi duk abin da mu ka ce za mu yi - ƙona turare ga sarauniyar sama da zuba baye - baye na sha a gabanta Kamar yadda kakanninmu, da sarakunanmu, da shugabanninmu su ka yi a titunan Yerusalem. Daga nan za mu ƙoshi da abinci mu wadatu, ba tare da fuskantar wata masifa ba.
[JER 44:18] Sa'ad da mu ka dena yin waɗannan wato ƙin miƙa baiko ga sarauniyar sama da kuma ƙin miƙa baye - baye na sha a gare ta, duk za mu talauce mu kuma mutu ta wurin takobi da yunwa."
[JER 44:19] Sai matayen suka ce, "lokacin da mu ke yin baye - baye na turare a gaban sarauniyar sama da zuba baye - baye na sha a gare ta, ashe saɓawa mazanmu muka yi da muka aikata waɗannan abubuwa, yin waina a cikin siffarta da kuma zuba baye - baye na sha gare ta?"
[JER 44:19] Sai matayen suka ce, "lokacin da mu ke yin baye - baye na turare a gaban sarauniyar sama da zuba baye - baye na sha a gare ta, ashe saɓawa mazanmu muka yi da muka aikata waɗannan abubuwa, yin waina a cikin siffarta da kuma zuba baye - baye na sha gare ta?"
[JER 44:19] Sai matayen suka ce, "lokacin da mu ke yin baye - baye na turare a gaban sarauniyar sama da zuba baye - baye na sha a gare ta, ashe saɓawa mazanmu muka yi da muka aikata waɗannan abubuwa, yin waina a cikin siffarta da kuma zuba baye - baye na sha gare ta?"
[JER 44:25] Yahweh mai runduna, Allah na Isra'ila ya faɗi wannan, 'Ku da matayenku duk kun furta da bakinku kun kuma ɗauki duk abin da ku ka ce,"Hakika za mu aiwatar da alƙawuran da mu ka yi cewa za mu yi sujada ga sarauniyar sama, mu kuma zuba baye-baye na sha a gareta." Yanzu sai ku cika alƙawuranku, ku kuma aikatasu.'
[EZK 20:29] Daga nan na ce da su, "Wanne wurin ne wannan da kuke miƙa baye-baye a can?" Domin haka aka kira sunan wurin Bama har zuwa wannan rana.'
[EZK 40:38] Akwai ɗaki da ƙofa a kowanne gefe na hanyoyin shiga da ke ciki. Wannan ne wurin da suke ɗauraye baye-baye na ƙonawa.
[EZK 40:42] Akwai kuma tebura huɗu na yakkakken dutse domin baye-baye na ƙonawa, tsawonsu kamu ɗaya da rabi, sanan faɗinsa rabin kamu ne, tsayinsa kuma kamu guda ne. A kansu suke ɗora kayayyakin da suke yanka baye-baye na ƙonawa da su.
[EZK 40:42] Akwai kuma tebura huɗu na yakkakken dutse domin baye-baye na ƙonawa, tsawonsu kamu ɗaya da rabi, sanan faɗinsa rabin kamu ne, tsayinsa kuma kamu guda ne. A kansu suke ɗora kayayyakin da suke yanka baye-baye na ƙonawa da su.
[EZK 43:15] Murhun bagadin kuma domin baye-baye na ƙonawa bisansa kamu huɗu ne, akwai kuma ƙahonni huɗu da suka fuskanci sama a bisa murhun.
[EZK 43:27] Dole su kammala waɗannan kwanaki, a rana ta takwas kuma da nan gaba za ya kasance Firistocin za su shirya baye-baye na ƙonawa da baye-baye na salama a kan bagadin, kuma zan karɓe ku - wannan furcin Ubangiji Yahweh ne."
[EZK 43:27] Dole su kammala waɗannan kwanaki, a rana ta takwas kuma da nan gaba za ya kasance Firistocin za su shirya baye-baye na ƙonawa da baye-baye na salama a kan bagadin, kuma zan karɓe ku - wannan furcin Ubangiji Yahweh ne."
[EZK 44:11] Su bayi ne a haikalina, suna lura da ƙofofin gidan suna kuma yin bauta a cikin gidan suna kuma yanka baye-baye na ƙonawa da hadayun mutane, za su tsaya a gaban mutane su bauta masu.
[EZK 44:29] Za su ci baye-baye na abinci, da baye-baye na zunubi, da kuma baye-baye na laifi, da kuma dukkan abin da aka keɓe domin Yahweh a Isra'ila, za ya zama nasu.
[EZK 44:29] Za su ci baye-baye na abinci, da baye-baye na zunubi, da kuma baye-baye na laifi, da kuma dukkan abin da aka keɓe domin Yahweh a Isra'ila, za ya zama nasu.
[EZK 44:29] Za su ci baye-baye na abinci, da baye-baye na zunubi, da kuma baye-baye na laifi, da kuma dukkan abin da aka keɓe domin Yahweh a Isra'ila, za ya zama nasu.
[EZK 44:30] Mafi kyau na 'ya'yan fari na dukkan abubuwa da kuma dukkan baiko, kowanne abu daga dukkan baye-baye za ya zama na firistoci, za ku kuma bayar da mafi kyau na baye-bayen abincinku ga firistoci domin albarka ta sauka bisa gidanku.
[EZK 45:17] Zaya zama aikin shugaban ya shirya dabbobin domin baye-baye na ƙonawa, da baye-baye na hatsi, da baye-baye na abin sha a lokacin shagulgula da bukukuwan sabon wata, da ranakun asabaci - dukkan kafaffun shagulgulan gidan Isra'ila. Zaya bayar domin baye-baye na zunubi, da baye-baye na hatsi, da baye-baye na ƙonawa, da baye-baye na salama domin kaffara a madadin gidan Isra'ila.
[EZK 45:17] Zaya zama aikin shugaban ya shirya dabbobin domin baye-baye na ƙonawa, da baye-baye na hatsi, da baye-baye na abin sha a lokacin shagulgula da bukukuwan sabon wata, da ranakun asabaci - dukkan kafaffun shagulgulan gidan Isra'ila. Zaya bayar domin baye-baye na zunubi, da baye-baye na hatsi, da baye-baye na ƙonawa, da baye-baye na salama domin kaffara a madadin gidan Isra'ila.
[EZK 45:17] Zaya zama aikin shugaban ya shirya dabbobin domin baye-baye na ƙonawa, da baye-baye na hatsi, da baye-baye na abin sha a lokacin shagulgula da bukukuwan sabon wata, da ranakun asabaci - dukkan kafaffun shagulgulan gidan Isra'ila. Zaya bayar domin baye-baye na zunubi, da baye-baye na hatsi, da baye-baye na ƙonawa, da baye-baye na salama domin kaffara a madadin gidan Isra'ila.
[EZK 45:17] Zaya zama aikin shugaban ya shirya dabbobin domin baye-baye na ƙonawa, da baye-baye na hatsi, da baye-baye na abin sha a lokacin shagulgula da bukukuwan sabon wata, da ranakun asabaci - dukkan kafaffun shagulgulan gidan Isra'ila. Zaya bayar domin baye-baye na zunubi, da baye-baye na hatsi, da baye-baye na ƙonawa, da baye-baye na salama domin kaffara a madadin gidan Isra'ila.
[EZK 45:17] Zaya zama aikin shugaban ya shirya dabbobin domin baye-baye na ƙonawa, da baye-baye na hatsi, da baye-baye na abin sha a lokacin shagulgula da bukukuwan sabon wata, da ranakun asabaci - dukkan kafaffun shagulgulan gidan Isra'ila. Zaya bayar domin baye-baye na zunubi, da baye-baye na hatsi, da baye-baye na ƙonawa, da baye-baye na salama domin kaffara a madadin gidan Isra'ila.
[EZK 45:17] Zaya zama aikin shugaban ya shirya dabbobin domin baye-baye na ƙonawa, da baye-baye na hatsi, da baye-baye na abin sha a lokacin shagulgula da bukukuwan sabon wata, da ranakun asabaci - dukkan kafaffun shagulgulan gidan Isra'ila. Zaya bayar domin baye-baye na zunubi, da baye-baye na hatsi, da baye-baye na ƙonawa, da baye-baye na salama domin kaffara a madadin gidan Isra'ila.
[EZK 45:17] Zaya zama aikin shugaban ya shirya dabbobin domin baye-baye na ƙonawa, da baye-baye na hatsi, da baye-baye na abin sha a lokacin shagulgula da bukukuwan sabon wata, da ranakun asabaci - dukkan kafaffun shagulgulan gidan Isra'ila. Zaya bayar domin baye-baye na zunubi, da baye-baye na hatsi, da baye-baye na ƙonawa, da baye-baye na salama domin kaffara a madadin gidan Isra'ila.
[EZK 45:25] A cikin wata na bakwai a rana ta sha biyar ga watan, a wurin shagalin, shugaban za ya yi baye-baye cikin waɗannan kwanaki bakwai: baye-baye na zunubi, baye-baye na ƙonawa, baye-baye na abinci, da baye-baye na mai.
[EZK 45:25] A cikin wata na bakwai a rana ta sha biyar ga watan, a wurin shagalin, shugaban za ya yi baye-baye cikin waɗannan kwanaki bakwai: baye-baye na zunubi, baye-baye na ƙonawa, baye-baye na abinci, da baye-baye na mai.
[EZK 45:25] A cikin wata na bakwai a rana ta sha biyar ga watan, a wurin shagalin, shugaban za ya yi baye-baye cikin waɗannan kwanaki bakwai: baye-baye na zunubi, baye-baye na ƙonawa, baye-baye na abinci, da baye-baye na mai.
[EZK 45:25] A cikin wata na bakwai a rana ta sha biyar ga watan, a wurin shagalin, shugaban za ya yi baye-baye cikin waɗannan kwanaki bakwai: baye-baye na zunubi, baye-baye na ƙonawa, baye-baye na abinci, da baye-baye na mai.
[EZK 45:25] A cikin wata na bakwai a rana ta sha biyar ga watan, a wurin shagalin, shugaban za ya yi baye-baye cikin waɗannan kwanaki bakwai: baye-baye na zunubi, baye-baye na ƙonawa, baye-baye na abinci, da baye-baye na mai.
[HOS 8:11] Saboda Ifraim ya ruɓanya bagadai domin miƙa baye-baye na zunubi, amma a maimakon haka sai suka zama bagadan aikata zunubi.
[AMO 5:25] Gidan Isra'ila ko kun kawo mani hadaya da baye-baye a cikin jeji har shekaru ariba'in?
[MAL 1:11] Daga fitowar rana har zuwa faɗuwarta sunana zai zama da girma a cikin al'ummai a dukkan wuraren da ake ƙona turare da kuma baye-baye masu tsabta da za a miƙa da sunana. Domin sunana zai zama da girma a cikin al'ummai," inji Yahweh mai runduna.
[MAL 3:8] Mutum zai iya yi wa Allah fashi? Duk da haka kuna yi mani fashi. Amma kun ce, 'Ta yaya muka yi maka fashi?' A zakkoki da baye-baye.
[ROM 11:29] Domin baye-baye da kiran Allah basa canzawa.
[ROM 12:6] Muna da baye-baye dabam-dabam bisa ga alherin da aka bayar a gare mu. Idan baiwar wani anabci ne, yayi shi bisa ga iyakar bangaskiyarsa.
[EPH 4:8] Kamar yadda nassi ya ce, "Da ya haye zuwa cikin sama, ya bi da bayi cikin bauta. Ya kuma yi wa mutane baye baye.
[EPH 4:11] Almasihu ya ba da baye baye kamar haka: manzanni, annabawa, masu shelar bishara, makiyaya, da masu koyarwa.
su su (116)
[GEN 6:19] Da dukkan hallitu masu rai, kowanne iri biyu dole ne kuma ka shigar dasu cikin jirgin, ka ajiye su, su tsira tare da kai, dukkan su namiji da mace.
[GEN 40:15] Domin tabbas an sato ni ne daga ƙasar Ibraniyawa. A nan kuma banyi wani abu ba da zai sanya su su sani cikin wannan rami ba."
[EXO 10:27] Amma sai Yahweh ya taurare zuciyar Fir'auna, har da ba zai bar su su tafi ba.
[EXO 12:4] Idan gidan ya yi ƙanƙanta sosai domin ɗan rago, mutumin da makwabcinsa zasu ɗauki naman ɗan rago ko ɗan akuya wanda zai isa domin adadin mutanen. Ya kasance ya isa domin kowanne mutum ya ci, saboda haka dole su ɗauki isasshen nama domin dukkan su su ci.
[EXO 19:10] Yahweh ya cewa Musa, "Ka tafi wurin mutanen. Yau da gobe Tilas ka keɓe su a gare ni. ka kuma sanya su su wanke tufafinsu.
[EXO 19:21] Yahweh ya cewa Musa, "Ka gangara ka dokaci mutanen da kada su faso gareni su kalla, ko dayawa daga cikin su su hallaka.
[EXO 26:2] Tsawon kowanne labule zai zama kamu ashirin da takwas, faɗi kuma kamu huɗu. Labulen dukkan su su kasance girmansu ɗaya.
[LEV 7:35] Wannan ne rabon Haruna da zuriyarsa daga baye-bayen da aka yi wa Yahweh da wuta, a ranar da Musa ya miƙa su su yi wa Yahweh hidima a cikin aikin firist.
[LEV 10:1] Sai Nadab, da Abihu 'ya'yan Haruna maza, kowannensu ya ɗauki farantinsa ya sa wuta a ciki, da kuma turare. Sa'an nan suka miƙa haramtacciyar wuta a gaban Yahweh, wanda bai dokace su su miƙa ba.
[LEV 13:54] sa'an nan zai umarce su su wanke kayan da aka sami kuturta a ciki, dole kuma zai kulle shi wasu kwana bakwai kuma.
[NUM 4:49] Ta umarnin Yahweh, Musa ya ƙidaya kowanne mutum, yana ajiyar ƙidayar kowanne bisa ga irin aikin da aka ba shi ya yi. Ya ƙidaya kowanne mutum bisa ga irin hakkin da aka ɗora masa ya ɗauka. A cikin yin haka, sun yi biyayya da abin da Yahweh ya umarce su su yi ta wurin Musa.
[NUM 14:31] Amma ƙanananku da kuka ce abin zai shafe su, su zan kai cikin ƙasar. Za su ji yadda ƙasar da kuka ƙi ta ke!
[NUM 16:38] Ɗauke tasoshin waɗanda suka rasa rayukansu saboda zunubinsu. A bubbuge su su zama marfin bagadinsu. Waɗancan mutanen sun miƙa su a gabana, don haka sun zama keɓaɓɓu a gare ni. Za su zama alamar kasancewata ga mutanen Isra'ila."
[DEU 4:10] A ranar da kuka tsaya a gaban Yahweh Allahnku a Horeb, sa'ad da Yahweh ya ce mani, 'Ka tattara mani mutanen, zan kuma sa su su ji maganganuna, domin su koyi jin tsorona dukkan kwanakin da suke raye a duniya, domin kuma su koyawa 'ya'yansu.'
[DEU 5:31] Amma game da kai, ka tsaya nan gefe na, zan kuma gaya maka dukkan dokokin, farillai, da shari'u da zaka koya masu, saboda su kiyaye su a cikin ƙasar da zan ba su su mallaka.'
[DEU 21:5] Sai firistoci, zuriyar Lebi, dole su zo gaba, domin Yahweh Allahnku ya zaɓe su su hidimta masa su kuma sa albarka a cikin sunan Yahweh su kuma dai-dai ta kowacce matsalar jayayya da cin mutunci ta wurin maganarsu.
[DEU 22:24] ku ɗauki dukkansu biyun zuwa ƙofar birni, a jejjefe su su mutu. Dole ku jejjefe yarinyar da duwatsu, saboda bata yi kururuwa ba, koda shike tana cikin gari. Dole ku jejjefe mutumin, saboda ya ɓata matar maƙwabcinsa; kuma dole ku kawar da mugunta daga cikinku.
[DEU 28:26] Gawawakinku za su zama abinci ga dukkan tsuntsayen sama da dabbobin duniya; ba wanda zai tsorata su su gudu.
[JOS 2:7] Sai mutanen su ka bi su a kan hanya da ta kai su kwarin Yodan. Nan da nan aka rufe ƙofar bayan da masu bin su su ka fita.
[JOS 2:21] Rahab ta amsa, "Bisa ga maganar da ku ka faɗa bari ya zama haka." Sai ta sallame su, su ka tafi. Sai ta ɗaura jar igiyar a tagar.
[JOS 2:22] Su ka tafi su ka haye cikin tsaunuka su ka kuma zauna can kwana uku har sai da masu bin sawun su su ka koma. masu bin sawunsu su ka yi ta neman su a kan hanya ba su sami komai ba.
[JOS 4:8] Jama'ar Isra'ila su ka yi dai-dai abin da Yoshuwa ya umarce su, su ka ɗauki duwatsu goma sha biyu daga tsakiyar Yodan, kamar yadda Yahweh ya cewa Yoshuwa. Suka shirya duwatsun yadda lambar kabilar Isra'ila ta ke. Su ka ɗebo duwatsu, su ka kawo masaukinsu su ka shirya su a nan.
[JOS 8:9] Yoshuwa ya aike su, su ka tafi wurin kwanto, su ka yi faƙo tsakanin Betal da Ai, wato yamma da Ai ke nan. Yoshuwa kuwa ya kwana cikin jama'a a daren nan.
[JOS 8:16] Aka kira dukkan mutane da ke cikin birnin su ka fafare su, su ka sheƙa da gudu su na bin Yoshuwa, aka kuwa rinjaye su nesa da birnin.
[JOS 9:20] Ga abin da za mu yi masu: Domin mu guji duk wani fushi da zai afko mana sabili da rantsuwa da mu ka yi masu, za mu bar su su rayu.
[JOS 9:21] Shugabanni su ka cewa mutanensu, "Mu bar su su rayu." Sabili da haka, Gibiyaniyawa su ka zama masu sarar itace da masu jan ruwa domin dukkan Israa'ilawa, kamar yadda shugabanni su ka umarta game da su.
[JOS 10:19] Amma kada ku tsaya. Sai ku runtumi abokan ǧabanku ku kuma faɗa masu daga baya. Kada ku bar su su shiga biranensu, gama Yahweh Allahnku ya rigaya ya ba da su a hannunku."
[JOS 19:47] Lokacin da iyakar kabilar Dan ta ɓace masu, sai su ka kaiwa Leshem hari su ka yi yaƙi da su, suka ci su, su ka kashe kowanensu da kaifin takobi, suka kwashe mallakar su, suka zauna cikin ta. Suka sake ma Leshem suna zuwa Dan sunan kakansu.
[JOS 23:12] Amma idan ku ka juya ku ka manne wa waɗannan sauran al'ummai waɗanda su ka rage a tsakiyar ku, ko idan ku ka yi auratayya da su, ko in ku ka yi huɗɗa tare da su su kuma tare da ku,
[JDG 6:35] Ya aiki 'yan saƙo ga dukkan Manasse, kuma suma an kirawo su su bi shi. Ya kuma aiko da 'yan saƙo ga Asha da Zebulun da Naftali, suka kuma fito su tarbe shi.
[JDG 14:9] Ya yagi zuman ya tafi, yana tafiya ya na ci. Ya zo wurin babansa da mamarsa ya ba su su ma suka ci. Amma bai gaya masu ya samo zuman daga abin da ya rage na jikin gawar zakin ba ne.
[JDG 21:22] Idan ubanninsu ko 'yan'uwasu maza suka zo domin su yi mana tawaye, za mu ce masu, 'Ku yi mana tagomashi, ku bar su su zauna saboda ba mu samarwa dukkansu matan aure ba a lokacin yaƙin. Ba ku da laifi, tun da ba ku bayar da 'ya'yanku mata ba a gare su.'"
[JDG 21:23] Mutanen Benyamin suka yi yadda aka ce. Suka ɗauki iya matan auren da suke bukata daga cikin 'yan'matan da ke rawa sai su da ke raka kwashe su suka tafi da su su zama matansu. Suka koma wurin gãdonsu. Suka sake gina garuruwansu suka zauna a ciki.
[1SA 24:7] Don haka sai Dauda ya tsauta wa mazajensa da waɗannan maganganu, kuma bai bar su su kai wa Saul farmaƙi ba. Saul ya tashi, ya fita daga cikin kogon, yakama hanyarsa.
[1SA 30:22] Sai dukkan mugayen mutanen da marasa amfani da ke cikin waɗanda suka tafi tare da Dauda suka ce, "Domin waɗannan mazajen ba su tafi tare da mu ba, ba za mu ba su komai daga cikin ganimar da muka samu ba. Sai dai kowanne ɗaya daga cikinsu ya ɗauki matarsa da 'ya'yansa, ya bishe su, su tafi."
[2SA 12:31] Ya fitar da mutanen da ke cikin birnin, ya tislasta masu su yi aiki da zartuna, faretani, da gatura; ya kuma sa su su yi aiki a maginar tubali. Dauda ya tilasta wa dukkan biranen mutanen Ammon su yi wannan aiki tuƙuru. Sai Dauda da dukkan rundunarsa suka koma Yerusalem.
[1KI 2:7] Duk da haka, ku yi mutunci ga 'ya'yan Barzilai Bagilide, ku bar su su zauna a cikinku su ci a teburinka, gama sun je wurina sa'ad da na gudu daga wurin ɗan'wanka Absolom.
[2KI 2:16] Suka ce da shi, Duba yanzu a cikin barorinka akwai mazaje hamsin majiya ƙarfi. Ka bar su su je su nemo shugabanka, ƙila ko Ruhun Yahweh ya ɗauke shi ya kai shi bisa wasu duwatsu, ko kuma waɗansu kwarurruka." Elisha ya amsa ya ce kada ku aike su."
[2KI 7:14] Sai suka kwashi karusan dawakai guda biyu, sai sarki ya aike su su bi Aremiyawa cewa, "Ku je ku gani."
[2KI 11:4] A shekara ta bakwai, Yeho'iada ya aika da saƙonnin ya kuma fito da kwamandojin na ɗari-ɗari na Karitawa wato wata ƙungiyar mayaƙa ta gidan sarauta da 'yan tsaro ya kawo su wurinsa, cikin haikalin Yahweh. Ya yi yarjejeniya da su, ya kuma sa su su rantse a gidan Yahweh. Daga nan sai ya nuna musu ɗan sarki.
[2KI 19:26] Mazaunansu, masu ƙarancin ƙarfi, suna a warwatse, kuma an kunyata su. Su ganyaye ne a fili, koriyar ciyawa, ciyawa a rufi ko a fili, da aka ƙone kafin ta yi girma.
[2KI 21:8] Ba zan sa ƙafafun Isra'ila su ƙara fita daga ƙasar da na ba kakanninsu ba, Idan har zasu kula su yi biyayya da dukkan abin da na ummurce su, su kuma bi dukkan dokokin da bawana Musa ya Ummurce su."
[2KI 25:13] Game da ginshiƙan tagulla da ke gidan Yahweh, da dakalansu da takwanniyar ruwa da ke cikin gidan Yahweh, Kaldiyawa sun ragargaza su su ka kuma ɗauke tagullan su ka kai su Babila.
[1CH 12:20] Da ya je Ziklag, mutanen Manasse da su ka haɗa hannu da su su ne Adna, Yozabad, Yediyayel, Mika'el, Yozabad, Elihu, da Zilletai, shugabanni na dubbai na Manasse.
[1CH 16:41] Heman da Yedutun su na tare da su da kuma waɗanda a ka kira sunayensu a ka zaɓe su, su ba da godiya ga Yahweh saboda alƙawarinsa da amincinsa sun tabbata har abada.
[2CH 6:36] Ko kuma in sunyi maka zunubi_ tunda ya ke ba wanda baya yin zunub i- ko kuma in kayi fushi da su ka kuma miƙa su ga maƙiya, domin maƙiya su kwashe su su kaisu bauta a ƙasarsu, ko kusa ko nesa.
[2CH 31:2] Hezekiya ya rarraba ɓangarorin firistoci Lebiyawa kumaya shirya su bisa ga ɓangarorinsu, kowanne mutum da aikinsa, da firistoci da Lebiyawa. Yasa su su yi hadayun ƙonawa dana zumunci, su yi hidima, su yi godiya, su yi yabo a ƙofar haikalin Yahweh.
[2CH 32:18] Suka yi kuka da babban murya, da harshen Yahudanci, suka yi ta magana da mutanen Yerusalem waɗanda suke kan garu, don su tsoratar da su, su kuma firgita su, domin su danƙe birnin.
[2CH 32:30] Hezekiyan nan ne kuwa ya datse ruwan da yake gangarowa daga kogin Gihon, ya kuma kawo su su gangara zuwa wajen yammacin birnin Dauda. Hezekiya ya yi nasara da dukkan ayyukansa.
[2CH 33:8] Ba zan ƙara fitar da mutanen Isra'ila daga ƙasar dana ba wa kakaninsu ba, idan za su yi biyayya su kiyaye dukkan abin dana umarce su, su bi dukkan dokoki da farillai dana umarta ta hannun Musa."
[NEH 9:26] Daga nan suka yi rashin biyayya a gare ka. Suka yi watsi da dokokinka. Suka karkashe annabawanka da suka gargaɗe su su komo gare ka, sun kuma yi babban aikin saɓo.
[PSA 2:9] Za ka mallake su da sandar ƙarfe; za ka farfashe su kamar tukunyar yumɓu, za ka ragargaza su su farfashe."
[PSA 35:25] Kada ka bari su faɗa a cikin zuciyarsu, Aha, mun sami abin da muke nema." Kada ka bar su su ce, "Mun haɗiye shi."
[PSA 37:20] Amma mugaye zasu lalace. Maƙiyan Yahweh za su zama kamar darajar ciyawa; za a cinye su su ɓace kamar hayaƙi.
[PSA 71:13] Bari su sha kunya su hallaka su waɗanda suka hasalar da raina; su ji kunya su hallaka. bari zarga da raini su rufe su, su waɗanda ke so su lahanta ni.
[PSA 129:5] Bari dukkan su su sha kunya su kuma koma baya, su waɗanda suka ƙi jinin Sihiyona.
[PSA 144:6] Ka aika walƙiyar tsawa ka warwatsar da maƙiyana; ka harba kibanka ka kore su su sheƙa a ruɗe.
[ECC 7:14] Sa'ad da lokutta ke da kyau, ka zauna da murna cikin kyaun nan, amma sa'ad da lokutta suka ɓaci, yi la'akari da wannan: Allah ya bar dukkan su su wanzu gefe da gefe. Domin wannan dalili, babu wanda zai san wani abu da ke zuwa bayansa.
[ISA 9:5] Gama dukkan takalman mayaƙa cikin hayaniyar yaƙi da tufafi mirginannu cikin jini za a ƙone su, su zama abin rura wuta.
[ISA 13:20] Ba za a zauna ciki ko rayuwa a ciki ba daga tsara zuwa tsara. Balarabe ba zai kafa rumfarsa a can ba, makiyaya kuma ba za su bar garken su su huta a can ba.
[ISA 14:2] Al'ummai za su ɗauke su su kai su garinsu. Gidan Isra'ila zai ɗauke su ya kai su ƙasar Yahweh a matsayi bayi maza da mata. Za su bautadda waɗanda suka kwashe a dã, za su yi mulkin waɗanda suka ƙuntata masu.
[ISA 33:12] Mutanen za a ƙona su su zama danƙo, kamar yadda a ke sassare sarƙaƙƙiya a ƙone ta.
[ISA 36:3] Shugabannin Isra'ilawa waɗanda suka fito wajen birnin su yi magana da su su ne Hilkiya ɗan Iliyakim, shugaba mai kula da fãda, Shebna sakataren sarki, da Yowa ɗan Asaf, wanda ke rubuta matakan gwamnati.
[ISA 48:3] Na furta abubuwa tunda daɗewa; sun fito daga bakina, na sa a sansu, sai nan da nan kuma na yi su, su ka kuma kasance.
[JER 12:9] Ashe mallakar da nake ji da ita ta zama dabbare-dabbaren tsuntsu, wacce manyan tsuntsaye ke farauta gãba da ita a kewaye? Tafi ka tattaro dukkan namomin jeji ka kuma kawo su su lanƙwameta.
[JER 14:16] Kuma mutanen da suka yi wa annabci za a jefar dasu waje cikin titunan Yerusalem domin yunwa da takobi, har ma babu wanda zai binne su - su, da matayensu da 'ya'yansu maza da mata - don zan sa muguntarsu a kansu.
[JER 15:15] Yahweh, ka sani! Ka tuna da ni ka kuma taimake ni. Ka kawo mani fansa ka kuma sãka wa waɗanda suke tsananta mani. Kai mai haƙuri ne, amma kada ka bar su su tafi da ni; ka sani na sha wahala saboda kai.
[JER 20:5] Zan ba shi dukkan dukiyar wannan birni da kuma dukkan arzikinta da dukkan abubuwa masu tamani da dukkan dukiyar sarakunan Yahuda. Zan miƙa waɗannan abubuwa a hannun abokan gãbarsu zasu kuma washe su. Zasu ɗauke su su kuma kai su Babila.
[JER 23:15] Saboda haka Ubangiji mai runduna ya faɗi wannan game da annabawan, "Duba, na kusa in sa su su ci abu mai ɗaci su sha ruwa mai dafi, gama ƙazamta ta bazu daga annabawa da ke cikin Yeruselem har zuwa dukkan ƙasar."
[JER 23:22] Inda sun kasance a majalisar shawarata, da sun sa jama'ata su ji maganata; da sun sa su su juyo daga mugayen maganganunsu da kuma mugayen ayyukansu.
[JER 25:15] Gama Yahweh, Allah na Isra'ila, ya faɗa mani wannan, "Ka ƙarɓi wannan ƙoƙon ruwan inabi na hasalata daga hannuna ka sa dukkan al'umman da na aike ka gun su su sha shi.
[JER 26:22] Sai sarki Yehoyakim ya aiki mutane su tafi Masar - Elnatan ɗan Akbor da waɗansu mutanen aka aike su su bi Yuriya zuwa Masar.
[JER 27:11] Amma al'ummar da ta bada wuyanta ta yi karkiya da sarkin Babila, ta kuma bauta masa, zan bar su su huta a ƙasarsu - wannan furcin Yahweh ne-zasu kuma noma ta su gina mazauninsu a ciki.""'
[JER 32:23] Sai suka shiga suka mallake ta. Amma ba su yi biyayya da muryarka ba ko suka zauna cikin biyayya da shari'arka ba. Ba su yi komai ba game da abin da ka umarce su su yi, sai ka kawo dukkan wannan bala'i a kansu.
[JER 35:15] Na aika zuwa gare ku dukkan bayina, su annabawa. Na yi naciya da aiken su su ce, 'Bari kowanne mutum ya juyo ga barin muguwar hanyarsa ya kuma aikata ayyuka na gari; kada wani ya sake yin tafiya bisa ga tafarkin wasu alloli ko ya kuma yi masu sujada. A maimakon haka, ku dawo zuwa ga ƙasar da na ba ku da kuma kakanninku.' Duk da haka ku ka ƙi ku saurare ni ko ku bada hankalinku gare ni.
[JER 40:12] Saboda haka dukkan mutanen Yahuda su ka dawo daga dukkan wuraren da aka tarwatsa su. Su ka dawo zuwa ga ƙasar Yahuda, zuwa ga Gedaliya a Mizfa. Su ka girbe inabi da amfanin itatuwa na damina mai yawan gaske.
[JER 43:5] Yohanan ɗan Kareya da shugabannin mayaƙa su ka kwashe dukkan waɗanda su ka rage a Yahuda waɗanda su ka dawo daga dukkan al'uman da aka warwatsa su su zauna a cikin ƙasar Yahuda.
[JER 44:4] Don haka na dinga aikawa da dukkan bayina annabawa gare su. Na aike su su ce, 'Ku dena aikata abubuwan ban ƙyamar da na ke ƙi.' ba su saurara ba.
[JER 44:12] Don zan kwashe sauran mutanen Yahuda waɗanda su ka je Masar su zauna a can. Zan yi wannan don dukkan su su hallaka a ƙasar Masar. Za su faɗi ta wurin takobi da yunwa. Tun daga ƙaraminsu har zuwa babbansu za su faɗi ta wurin takobi da yunwa. Za su mutu su kuma zama abin reni da abin ƙyama.
[JER 47:5] Saiƙo zai aukawa Gaza. Ashkelon kuma mutanen da aka bari a kwarurrukansu za a sa su su yi shiru. Makokinku zai kai wanne lokaci?
[JER 49:32] Gama raƙumansu za su zama ganima, kayansu masu yawa za su zama ganimar yaƙi. Sa'annan zan sa iska ta watsar da su, su waɗanda ke aske gefen gashinsu, zan kawo masu hallaka daga kowanne gefe - haka Yahweh ya furta.
[JER 50:2] "Faɗawa al'ummai kuma ka sa su, su saurara. Ka sa alama kuma ka sa su saurara. kada ka rufe ta. Ka ce, 'An ɗauke Babila, an kuyatar da Bel. Marduk ta razana, an sa gumakanta cikin kunya; siffofinta sun razana.
[JER 50:33] Yahweh mai runduna ya ce wannan: An tsanantawa mutanen Isra'ila, tare da mutanen Yahuda. Dukkan waɗanda suka kamasu su na riƙe da su; sun hana su su tafi.
[EZK 13:20] Saboda haka Ubangiji Yahweh ya faɗi wannan: Ina gãba da dabo da layun da kuka yi aiki da su domin ku yiwa rayukan mutane tarko kamar tsuntsaye. Hakika zan yayyage su daga hannuwanku; kuma mutanen da kuka cafko kamar tsuntsaye - Zan sake su su tafi.
[EZK 34:30] Sa, an nan za su sani cewa Ni, Yahweh Allahnsu, ina tare da su. Su jama'ata ne, gidan Isra'ila - wannan furcin Ubangiji Yahweh ne.
[EZK 44:19] Idan suka fita zuwa harabar waje, zuwa harabar waje domin suje wurin mutanen, dole su tuɓe kayan da suka sa sa'ad da suke yin hidima; dole su tuɓe su su kuma ajiye su a cikin ɗaki mai tsarki, domin kada su maida sauran mutane masu tsarki ta wurin shafar suturarsu ta musamman.
[EZK 44:23] Gama za su koyawa mutanena bambanci tsakanin abu mai tsarki da abun reni; za su sanya su su san abu mai tsafta daga marar tsafta.
[DAN 2:18] Ya roƙe su su nemi jinƙai daga Allah na sama akan wannan asiri domin kada a kashe su tare da sauran mutanen Babila waɗanda aka sani saboda da hikimarsu.
[DAN 5:1] Sarki Belshazza ya yi babban liyafa domin manyan mutanensa, ya kuwa sha ruwan inabi a gaban dukkan su su dubu.
[DAN 5:19] Saboda girman da Allah ya ba shi, dukkan mutane, da al'ummai, da harsuna suka ji tsoronsa suna rawar jiki a gabansa. Ya kashe duk waɗanda ya ke so ya kashe, ya kuma bar waɗanda ya ke so ya bar su su rayu. Haka nan kuma ya kan ɗaukaka waɗanda ya ke so, ya kuma ƙasƙantar da waɗanda ya ga dama.
[HOS 11:11] Zasu zo da rawar jiki kamar tsuntsu daga Masar, kamar kurciya daga ƙasar Asiriya. Zan maishe su su zauna a gidajensu - wannan furcin Yahweh ne.
[JOL 3:9] Yi wannan shela a cikin al'ummai, 'Ku shirya kanku domin yaƙi, ku horar da manyan mutane, ku bar su su zo kusa, ku bar dukkan jarumawan yaƙi su hauro nan.
[HAB 1:8] Dawakansu sun fi damisa gudu, sun fi kyarketan maraice sauri. Dawakan su su na tattakawa, mahayansu sun zo daga nesa sosai - Su kan tashi kamar gaggafar da ke niyyar ci.
[ZEC 1:21] Na ce, "Me waɗannan mutanen suka zo yi?" Ya amsa, yace, "Waɗannan ne ƙahonnin da suka warwatsa Yahuda har ba mai iya ɗaga kansa. Amma waɗannan mutane sun zo ne su kore su, su kakkarya ƙahonnin al'ummai waɗanda suka ɗaga ƙahon tsayayya da ƙasar Yahuda domin watsar da ita."
[MAT 12:45] Sai ya koma ya kawo wadansu ruhohi guda bakwai, wadanda su ka fi shi mugunta, sa'annan dukan su su zo su zauna a nan. Sa'annan yanayin mutumin nan na karshe ya fi na farko muni. Haka zaya kasance ga wannan mugun zamani.
[MAT 13:30] Bari dukan su su girma tare har lokacin girbi, a lokacin girbin zan gaya wa masu girbin, "Ku tuge ciyayin da farko a daura su dami dami sai a kona su, amma a tara alkamar a kai rumbunana.'"
[MRK 1:20] Sai ya kira su, su kuwa suka bar mahaifinsu Zabadi a jirgin ruwan da ma'aikatansu, sai su ka bi shi.
[MRK 3:13] Ya hau saman dutsen, ya kira wadanda yake bukar su, su zo wurinsa.
[MRK 3:14] Ya zabi guda goma sha biyu (ya kira su manzanni). Wadanda zasu kasance tare da shi, ya kuma aike su, su yi wa, azi,
[MRK 5:12] Sai suka roke shi ya bar su su shiga cikin wadannan aladun.
[MRK 5:43] Ya ummurce su da gaske kada kowa ya sani. Ya ce da su su ba ta abinci ta ci.
[MRK 8:3] Idan na salame su su koma gidajensu ba tare da sun ci abinci ba, za su galabaita a hanya domin gidajensu na da nisa."
[LUK 8:31] Aljanun suka yi ta rokon Yesu kada ya ummarce su su shiga cikin rami mai zurfi.
[LUK 9:2] Ya aike su, su yi wa'azin mulkin Allah, su kuma warkar da marasa lafiya.
[JHN 10:16] Ina da wadansu tumaki wadanda ba na wannan garken ba. Wadannan, kuma, dole in kawo su, su ma za su ji muryata saboda za su zama garke daya da makiyayi daya.
[ACT 4:21] Bayan sun sake yi wa Bitrus da yahaya kashedi, sai suka sake su, su tafi. Domin ba su iya samu wata hujja da za su hore su a kai ba, domin dukan mutane suna yabon Allah saboda abin da ya faru.
[ACT 7:42] Allah ya bashe su su bauta wa tauraran sama, kamar yadda yake a rubuce cikin littattafafan annabawa, 'Kun mika mani hadayu na yankakkun dabbobi a jeji ne a shekaru arba'in din nan ya ku Isra'ilawa?'
[ACT 10:23] Sai Bitrus ya gayyace su su zo ciki kuma su zauna tare da shi. Washegari sai ya tafi tare da su, kuma wadansu 'yan'uwa daga Yafa suka raka shi.
[ACT 15:5] Amma wadansu mutane wadanda suka ba da gaskiya daga cikin Farisawa, suka tashi suka ce, "Dole ne a yi masu kaciya a kuma umarce su su kiyaye dokar Musa."
[ROM 8:14] Gama duk wadanda Ruhun Allah ke bishe su, su 'ya 'yan Allah ne.
[1CO 6:8] Amma kun yi wa wadansu laifi kun kuma cutar su, su kuwa 'yan'uwanku ne!
[2PE 1:21] Domin babu annabcin da ya taba zuwa ta wurin nufin mutum. Maimakon haka, Ruhu Mai Tsarki ne ke iza su, su fadi maganar Allah.
[2PE 2:1] Annabawan karya sun zo ga mutane, hakannan kuma malaman karya suma sun zo. A asirce za su zo maku da karkatacciyar koyarwa mai hallakarwa, su kuma yi musun sanin Ubangiji da ya fanshe su. Su na jawowa kansu hallaka da sauri.
[JUD 1:13] Su rakuman teku ne masu hauka, suna fahariya cikin kumfar kunyar su. Su kamar taurari ne masu tartsatsi. Wadanda aka tanada wa duhu baki kirin na har abada.
[REV 9:15] Mala'iku hudun da aka shirya domin wannan sa'a, da wannan rana, da wannan wata, da kuma wannan shekara, aka sake su su kashe daya bisa uku na 'yan adam.
[REV 12:7] A lokacin sai yaki ya tashi a sama. Mika'ilu da mala'ikunsa suka yi yaki da diragon, sai diragon da nasa mala'iku suka yake su su ma.
ka ka (89)
[GEN 17:5] Ba za a ƙara kiran sunanka Ibram ba, amma sunanka zai zama Ibrahim - domin na zaɓe ka ka zama uban al'ummai masu yawa.
[GEN 20:6] Sai Allah yace da shi a cikin mafarki, I nima na sani ka yi haka ne bisa ga nagartar zuciyarka, Ni ma kuma na hana ka yi mini zunubi. Saboda haka ne ban bar ka ka taɓa ta ba.
[GEN 24:3] zan sa ka ka rantse da Yahweh, Allah na sama da kuma Allah na duniya, cewa ba zaka auro wa ɗana mata daga cikin Kan'aniyawan da nake zama a cikinsu ba.
[GEN 30:27] Laban yace masa, "Idan yanzu na sami tagomashi a gaban ka, ka jira, saboda ta wurin amfani da sihiri na gane cewa Yahweh ya albarkace ni saboda kai."
[GEN 32:26] Mutumin yace, "Bari in tafi, domin gari yana wayewa." Yakubu yace, "Ba zan bar ka ka tafi ba sai ka albarkace ni."
[GEN 32:29] Yakubu yace masa, "Ina roƙon ka, ka faɗi mani sunanka." Ya ce, "Meyasa kake tambayar sunana?" Daga nan ya albarkace shi a wurin.
[GEN 33:11] Ina roƙon ka ka karɓi kyautata da a ka kawo maka, saboda Allah ya aiwatar da alheri zuwa gare ni, saboda kuma ina da isassu." Haka nan Yakubu ya lallashe shi, Isuwa kuma ya karɓe su.
[GEN 34:8] Hamo ya yi magana da shi, cewa, "Ɗana Shekem na ƙaunar ɗiyarka. Ina roƙon ka. ka bayar da ita a gare shi a matsayin mata.
[GEN 37:32] Sa'an nan suka kawo ta wurin mahaifinsu suka ce, "Mun tsinci wannan. Muna roƙon ka, ka duba ko rigar ɗanka ce ko a'a."
[EXO 4:13] Amma Musa yace, "Ubangiji, na roƙe ka ka aika da wani, duk wanda ka so ka aika."
[EXO 7:2] Za ka faɗi dukkan abin da na dokace ka ka faɗa. Haruna ɗan'uwanka zai yi magana da Fir'auna don ya bar mutanen su tafi daga ƙasarsa.
[EXO 9:16] Amma sabili da wannan dalili ne na bar ka ka tsira: Domin in nuna maka ikona, domin a shaida sunana a cikin dukkan duniya.
[NUM 14:17] Ina roƙon ka, ka yi amfani da ikonka mai girma. Gama ka ce,
[NUM 23:11] Balak ya cewa Balaam, "Me kenan ka yi mani? Na kawo ka ka la'anta abokan gãbana amma ga shi sai albarka kake sa masu."
[NUM 24:10] Balak ya husata da Balaam, ya tafa hannunsa a cikin fushi. Balak yace da Balaam, "Na kirawo ka ka la'anta maƙiyana, amma ga shi har sau uku kana sa masu albarka.
[JDG 16:10] Daga nan Delila ta ce da Samsin, "Yadda ka ruɗe ni kenan kuma ka yi mani ƙarya. Ina roƙon ka, ka faɗa mani yadda za a sha ƙarfinka."
[JDG 16:28] Samsin ya yi kira ga Yahweh ya ce, "Ubangiji Yahweh, ka tuna da ni! Ina roƙon ka ka ƙarfafa ni sau ɗaya kacal, ya Allah, domin in ɗauki fansa bugu ɗaya tak akan Filistiyawa saboda idanuna biyu da suka ƙwaƙule."
[JDG 18:5] Suka ce da shi, "Muna roƙon ka ka nemi shawara daga Allah, domin mu sani ko tafiyar nan da muke yi za ta yi nasara."
[JDG 19:6] Sai su biyun suka zauna domin su ci su kuma sha tare. Daga nan mahaifin yariyar ya ce, "Ina roƙon ka ka yarda ka sãke kwana domin ka wartsake."
[1SA 2:36] Duk wanda aka bari daga cikin gidanka zaya zo ya rusuna masa, yana roƙon ɓallin azurfa da gutsuren gurasa, kuma za ya ce, "Ina roƙon ka ka naɗa ni ɗaya daga cikin guraben firistoci domin in samu in ci gutsuren gurasa.""'
[1SA 23:11] Mutanen Keila zasu bashe ni cikin hannunsa? Saul zai gangaro, kamar yadda bawanka ya ji? Yahweh, Allah na Isra'ila, na roƙe ka, ka gaya wa bawanka." Yahweh ya ce, "Zai gangaro ya zo."
[1SA 26:11] Bari Yahweh ya sauwaƙe mani da in miƙa hannuna gãba da shafaffe; amma yanzu, na roƙe ka, ka ɗauki mashin da ke kusa dakansa da kuma gorar ruwa, sai mu tafi."
[1SA 30:7] Dauda ya cewa Abiyata ɗan Ahimelek, firist, "Na roƙe ka, ka kawo mani falmara a nan wurina." Sai Abiyata ya kawo falmarar wurin Dauda.
[2SA 7:3] Sai Natan ya cewa sarki, "Je ka, ka yi abin da ke zuciyarka, gama Yahweh yana tare da kai."
[2SA 13:5] Sai Yonadab ya ce masa, "Ka kwanta a gadonka ka yi kamar baka da lafiya. Sa'ad da mahaifinka zai zo ganin ka, ka tambaye shi, "Idan ka yarda ka aiko Tama 'yar'uwata ta ba ni wani abu in ci, bari ta girka shi a gaba na, domin in gan shi in kuma ci shi daga hannunta?'"
[2SA 18:22] Daga nan sai Ahimãz ɗan Zadok ya sake cewa Yowab, ba tare da la'akari da komai zai faru ba, ina roƙon ka ka bar ni in ruga in bi Ba-kushen."Yowab ya amsa, donme kake so ka ruga, ɗana? Ganin ba za ka sami wa ta ladar kai labarin ba?"
[1KI 8:43] idan ka yarda, ka ji daga sama inda ka ke zaune, ka yi bisa ga abin da baƙon ya roƙe ka. Ka yi haka domin dukkan mutanen duniya su san ka su ji tsoron sunanka, kamar yadda jama'arka Isra'ila suke yi. Ka yi haka domin su san da sunanka a ke kiran wannan gida da na gina.
[1KI 9:4] A gare ka kuma, idan ka yi tafiya a gabana kamar yadda Dauda mahaifinka ya yi cikin aminci da sahihancin zuciya, ka na yin biyayya ga dukkan abin da na ummurce ka ka na kiyaye farillaina da shari'una,
[1KI 14:9] Maimako haka, ka aikata mugunta, fiye da dukkan waɗanda suka riga ka. Ka yi waɗansu alloli, ka yi siffofi na zubi ka tsokane ni in yi fushi, ka jefar da ni a bayanka.
[1KI 20:34] Ben-Hadad ya ce da Ahab, "Zan dawo maka da biranen da tsohona ya ƙwace daga wurin tsohonka, kai kuma za ka yi kasuwanci a Damaskus, kamar yadda tsohona ya yi a Samariya." Ahab ya ba shi amsa, "Zan bar ka, ka tafi a kan alƙawari." Ahab ya yi alƙawari da shi, sa'an nan ya bar shi ya tafi.
[1KI 21:15] Yayin da Yezebel ta ji labari an jajjefe Nabot da duwatsu har ya mutu, sai ta ce da Ahab, "Tashi ka mallaki gonar inabin Nabot Bayezrile wadda ya ƙi ya ba ka, ka ba shi kuɗi, gama Nabot ba shi da rai, ya mutu."
[2KI 9:3] Sai ka ɗauki kwalbar ka tsiyaya masa mai aka ce Yahweh ya faɗi wannan: "Na keɓe ka ka zama sarkin Isra'ila" daga nan sai ka buɗe ƙofa ka yi sauri ka gudu, kada ka yi jinkiri.
[2KI 9:6] Sai Yehu ya tashi ya shiga cikin gida, sai annabin ya zuba masa mai a kã yace da Yehu, "Yahweh, Allah na Isra'ila, ya faɗi wannan: 'Na keɓe ka ka zama sarki akan mutanen Yahweh, Isra'ila.
[2KI 9:12] Suka ce, "Wannan ƙarya ne. Ka faɗa." Yehu ya amsa, "Ya faɗa mani abu kaza da kaza, hakan nan ya ce 'Ga abin da Yahweh yace: Na kebe ka ka zama sarkin Isra'ila."'
[2KI 19:19] Yanzu, Yahweh Allahnmu, I na roƙe ka, ka cece mu, daga ikonsa, saboda dukkan mulkokin duniya su sani cewa kai, Yahweh, kai kaɗai ne Allah."
[1CH 17:4] "Je ka, ka gaya wa Dauda bawana, 'ga abin da Yahweh ya ce: 'Kai ba za ka gina mani gidan da zan zauna ba.
[1CH 17:27] Gama ya gamshe ka, ka albarkaci gidan bawanka ya kasance a gabanka har abada. Kai Yahweh, kai ne ka albarkace shi, kuma zai zama mai albarka har abada."
[1CH 21:10] "Je ka ka ce da Dauda, 'Ga abin da Yahweh yace, ina ba ka zaɓi guda uku, sai ka zaɓi ɗaya daga cikin su."
[2CH 7:17] Kai kuma in zaka yi tafiya a gabana kamar yadda mahaifinka Dauda ya yi, ka kuma yi biyayya da duk abin da na umarce ka ka kuma kiyaye sharuɗana da farillaina,
[2CH 18:4] Sai Yehoshafat yace da sarkin Isra'ila, "Na roƙe ka ka fara neman maganar Yahweh domin amsarka."
[NEH 1:11] Yahweh ina roƙon ka, ka saurari addu'ar bayinka yanzu, kuma addu'ar bayinka waɗanda ke son yi maka biyayya, yanzu ka ba bawanka nasara, ka kuma ba shi tagomashi a gaban wannan mutum." Ni mai aikin shayar da sarki ne.
[NEH 9:8] Ka gane cewa yana da aminci a gare ka, ka kuma yi masa alƙawari zaka bada ƙasar Kan'aniyawa, da Hitiyawa, da Amoriyawa, da Feriziyawa, da Yebusiyawa, da Girgashiyawa, ga zuriyarsa. Ka kiyaye alƙawarinka saboda kai adali ne.
[NEH 9:27] Don haka sai ka ba da su a hannun maƙiyansu, waɗanda suka wahalashe su. A cikin wahalarsu, suka yi kuka gare ka, ka kuwa ji su daga sama, Kuma saboda babban jinƙanka ka aika masu da masu kuɓutarwa waɗanda suka kuɓutar da su daga ƙasar maƙiyansu.
[NEH 9:28] Amma bayan sun huta, sai suka ƙara yin aikin mugunta a gabanka, sai ka yashe su a hannun maƙiyansu suka mulke su. Duk da haka sa'ad da suka juyo suka yi kuka gare ka, ka ji su daga sama, da kuma a lokuta da yawa saboda yawan jinƙanka ka 'yanto su.
[JOB 10:9] Ina roƙon ka, ka tuna kai ne ka siffanta ni kamar yumɓu; zaka maishe ni cikin turɓaya ne kuma?
[JOB 22:22] Karɓi, ina rokon ka, ka koya daga bakinsa; ka riƙe kalmominsa a zuciyarka.
[JOB 33:1] Amma yanzu, kai Ayuba, ina roƙon ka, ka saurari abin da zan ce, ka saurari dukkan maganganuna.
[JOB 36:18] Kar ka yarda fushinka ya ruɗe ka ga yin zagi, ko kuwa girman fansa yasa ka ka kauce.
[PSA 21:4] Ya nemi rai daga gare ka; ka bashi; ka bashi tsawon kwanaki har abada abadin.
[PSA 21:5] Darajarsa na da girma sabili da nasarar ka; ka ɗibiya masa daraja da ɗaukaka.
[PSA 22:4] Iyayenmu sun dogara gare ka; sun dogara gare ka, ka kuma ƙubutar da su. Sun yi kira gare ka an kuma ƙuɓutar da su.
[PSA 102:2] Kada ka ɓoye mani fuskarka a lokacin da nake damuwa. Ka ji ni. A lokacin da nayi kira gare ka, ka amsa mani da sauri.
[PSA 109:28] Koda ya ke sun la'ance ni, ina roƙon ka ka albarkace ni; Idan suka kawo hari, bari su sha kunya, amma bari bawanka yayi farinciki.
[PSA 119:146] Na kira ka; ka cece ni, zan kuwa aikata dokokinka na alƙawari.
[PSA 119:170] Bari roƙona ya zo gaba gare ka; ka taimake ni, kamar yadda ka alƙawarta a maganarka.
[PSA 127:2] Aikin banza ne a gare ka ka tashi da wuri, ka dawo gida da latti, ko ka ci gurasar aiki tuƙuru, domin Yahweh yana biyan buƙatun masu ƙaunarsa yayin da suke barci.
[PSA 138:3] A ranar dana kira ka, ka amsa mani; ka ƙarfafa ni ka bani karfin zuciya.
[PSA 141:1] Yahweh, ina kuka gare ka; ka zo wurina da sauri. Ka saurare ni sa'ad da na kira ka.
[PSA 143:8] Bari inji alƙawarinka na aminci da safe, gama na dogara gare ka. Ka nuna mani tafarkin da zan bi, gama nasa zuciyata a gare ka.
[PRO 4:6] kada ka ƙyale hikima zata tsare ka; ka ƙaunaceta zata kiyaye lafiyarka.
[PRO 4:24] Ka kawar da alfasha nesa daga gare ka ka kuma kawar da ruɓaɓɓar magana nesa daga gare ka.
[ECC 9:7] Ka yi tafiyar ka, ka ci gurasarka da farinciki, ka kuma sha ruwan inabinka da zuciya mai murna, domin Allah ya tabbatar da shagalin ayyuka masu kyau.
[ISA 26:15] Ka sa al'umma ta ƙaru, Yahweh, al'umma ta ƙaru ta wurin ka; ka ɗaukaka, an darjantaka; ka faɗaɗa dukkan iyakokin ƙasar.
[JER 12:3] Duk da haka kai, Yahweh, ka san ni. Kana gani na kuma kana gwada zuciyata gare ka. Ka ɗauke su kamar tunkiyar da ake kaiwa mayanka, ka ware su domin ranar yanka!
[JER 26:2] "Yahweh ya faɗi wannan: Ka tsaya a filin haikalina ka yi magana akan dukkan biranen Yahuda waɗanda suke zuwa su yi sujada a gidana. Yi shelar dukkan maganganun da na umarce ka ka faɗa masu. Kada ka rage ko wata kalma!
[JER 32:8] Daga nan, kamar yadda Yahweh ya furta, Hanamel, ɗan-ɗan kawuna, Yazo wuri na a harabar 'yan tsaro, sai ya ce da ni, "Ka sayi gonata dake a Anatot cikin ƙasar Benyamin, domin kai ne ke da 'yancin gãdo, kuma 'yancin saye na gare ka. Ka sai wa kanka." Daga nan na sani cewa wannan maganar Yahweh ce.
[JER 32:17] Kaito, Ubangiji Yahweh! Duba! Kai ka ɗai ka halitta Sammai da duniya ta wurin babban ƙarfinka da ɗagaggen hannunka. Babu abin da ka faɗa wanda zai gagare ka ka yi.
[JER 43:2] Azariya ɗan Hosheya, Yohanan ɗan Kareya, da dukkan mutane kangararru su ka ce da Irmiya, '"ƙarya ka ke faɗi. Yahweh Allanhmu bai aiko ka ka faɗi cewa kada ku je Masar ku zauna a can ba'
[JER 43:3] Domin Baruk ɗan Neriya ya na zuga ka ka bada mu a hannun Kaldiyawa, don kaima ka jawo mana mutuwa ka kuma mai da mu kamammu a Babila."
[LAM 3:57] Ka zo kusa a ranar da na kira ka; ka ce, 'kada kaji tsoro.'
[EZK 8:9] Daga nan sai ya ce mani, "Je ka ka ga haramtattun ayyukan muguntar da suke yi a nan."
[EZK 21:26] Ubangiji Yahweh ne ya faɗi haka zuwa gare ka: Ka cire rawani ka kuma cire kambi! Abubuwa ba za su sake zama dai-dai ba! A ɗaukaka marasa martaba a kuma ƙasƙantar da masu girmankai!
[DAN 2:23] Allah na ubannina, na gode maka na yabe ka saboda hikima da iko da ka ba ni. Yanzu ka sanar da ni abin da muka roƙe ka; ka kuma sa mun san abin da ya dami sarki."
[DAN 4:27] Saboda haka, ya sarki, bari shawarata ta sami karɓuwa gare ka. Ka daina zunubi, ka yi abin da ke da kyau. Ka juyo daga muguntarka ta wurin aikata alheri ga waɗanda ake wulaƙantawa, wataƙila za a ƙara maka tsawon kwanakinka da salama."
[JON 3:2] "Ka tashi, ka tafi Nineba, babban birnin nan, ka yi shelar saƙon da na umarce ka ka bayar."
[JON 4:3] Saboda haka yanzu, Yahweh, na roƙe ka, ka ɗauke raina daga gare ni, gama ya fiye mani in mutu, da in rayu."
[MAT 5:43] Kun ji abin da aka fada, 'Za ka kaunaci makwabcin ka ka ki magabcin ka.'
[MAT 18:15] Idan dan'uwanka yayi maka laifi, fada masa tsakaninku, kai da shi kadai. Idan ya saurare ka, ka maido da dan'uwanka kenan.
[MAT 18:16] Amma in ya ki ya saurare ka, ka je da 'yan'uwa biyu ko uku su zama shaidu, don ta wurin shaidu biyu ko uku ake tabbatar da kowacce kalma.
[MRK 9:25] Da Yesu ya ga taron na dungumowa a guje, sai ya tsawata wa bakin aljanin ya ce masa, "kai, beben aljani na umarce ka, ka fita daga wannan yaron kar ka sake shigar sa.
[MRK 14:36] Ya ce "Ya Abba Uba, kome mai yuwane gare ka, ka dauke mini kokon wahalan nan, duk da haka ba nufina ba sai dai naka".
[LUK 7:14] Sai ya zo ya taba makarar, sai masu dauke da shi su ka tsaya. Ya ce 'Saurayi na ce ma ka ka tashi."
[LUK 14:19] Sai wani ya ce, 'Na sayi shanu garma biyar, ina so in gwada su. Ina ronkan ka, ka dauke mani.'
[ACT 16:18] Ta dauki kwanaki tana haka. Amma Bulus ya yi fushi da ita ainun, ya juya ya umarci ruhun, ya ce, "Na umarce ka, ka rabu da ita a cikin sunan Yesu Almasihu". Ruhun ya yi biyayya ya rabu da ita nan take.
[ACT 22:14] Sa'annan ya ce, 'Allah na kakkaninmu ya zabe ka ka san nufinsa, ka ga Mai Adalcin nan, ka kuma ji muryar da ke fitowa daga bakinsa.
[ACT 23:20] Saurayin yace, "Yahudawa sun yarda su roke ka ka kawo Bulus gobe a majalisa, kamar zasu kara bincike a kan al'amarin.
[ACT 26:16] Yanzu ka tashi tsaye domin saboda wannan dalili ne na bayyana gare ka in sanya ka, ka zama bawa da mashaidi na game da abubuwan da ka sani a kaina yanzu da wadanda zan bayyana maka daga bisani;
[1TI 6:20] Timoti, ka kare abin da aka ba ka. Ka nisanci maganar wauta da gardamomin da ke sabawa juna wanda ake kira ilimi a karyace.
[TIT 3:15] Dukan wadanda suke tare da ni suna gaishe ka. Ka gai da masu kaunar mu a cikin bangaskiya. Alheri ya kasance tare da dukan ku.
ku ku (80)
[GEN 42:19] Idan ku mutane ne masu gaskiya, bari ɗaya daga cikin 'yan'uwanku a tsare shi a kurkuku, amma ku ku tafi, ku ɗauki hatsi domin yunwar gidajenku.
[GEN 45:19] Yanzu an umarce ku, 'Ku yi haka, ku ɗauki kekunan shanu daga ƙasar Masar domin 'ya'yanku domin matayenku kuma. Ku kuma ɗauko mahaifinku ku zo.
[EXO 3:19] Amma na san da cewa sarkin Masar ba zai bar ku ku tafi ba, sai in an tilasta hannunsa.
[EXO 3:20] Zan miƙa hannuna in kuma kai wa Masarawa farmaki da dukkan al'ajiban da zan aikata a tsakaninsu. Bayan haka, zai ƙyale ku ku tafi.
[NUM 15:39] Idan kuka dube su za su zama abin tunawa da dukkan dokokina na musamman a gare ku. Ku ɗauke su a wurinku domin kada ku dubi zuciyarku da idanunku ku yi karuwanci da su.
[DEU 1:8] Duba, na sanya ƙasar a gaban ku; ku tafi ciki ku kuma mallaki ƙasar da Yahweh ya rantse wa ubanninku - ga Ibrahim, ga Ishaku, ga kuma Yakubu - ya basu da kuma zuriyarsu a bayansu.'
[DEU 1:21] Duba, Yahweh Allahnku ya sanya ƙasar a gaban ku; ku tafi, ku mallaketa, kamar yadda Yahweh, Allah na ubanninku, ya faɗi maku; kada ku ji tsoro, ko ku karaya.'
[DEU 1:40] Amma game da ku, ku juya ku kama tafiyarku zuwa cikin jeji ta gefen hanyar zuwa Tekun Iwa.'
[DEU 2:31] Yahweh ya ce mani, 'Duba, Na fara miƙa Sihon da ƙasarsa a gaban ku; ku fara mallakar ta, domin ya zama kun gaji ƙasarsa.'
[DEU 5:33] Zaku yi tafiya cikin dukkan hanyoyi da Yahweh Allahnku ya dokace ku, domin ku rayu, domin kuma ya tafi lafiya tare da ku, ku kuma tsawonta kwanakinku a cikin ƙasar da zaku mallaka.
[DEU 6:18] Zaku yi abin da ke dai-dai mai kyau kuma a idanun Yahweh, saboda ya kasance lafiya a gare ku, ku kuma iya zuwa ku mallaki ƙasa mai kyau da Yahweh ya rantse wa ubanninku,
[DEU 7:6] Gama ku al'umma ce da aka keɓe ga Yahweh Allahnku. Ya zaɓe ku ku zama mutane domin ya mallaka, gaba da dukkan sauran mutanen da ke fuskar duniya.
[DEU 12:32] Iyakar abin dana dokace ku, ku aikata shi, kada ku ƙara masa ko ku rage daga gare shi.
[DEU 13:5] Wannan annabin ko wannan mai mafarkin mafarkai za a kashe shi, saboda ya yi maganar tayarwa gãba da Yahweh Allahnku, wanda ya fisshe ku daga ƙasar Masar, da wanda ya fãnshe ku daga gidan bauta. Wannan annabi yana so ya karkatarda ku daga hanyar da Yahweh Allahnku ya dokace ku ku yi tafiya a kanta. Don haka sai ku kawar da mugunta daga cikinku.
[DEU 14:2] Gama ku al'umma ce keɓaɓɓiya ga Yahweh Allahnku, Yahweh kuma ya zaɓe ku ku zama mutane abin mallaka, fiye da dukkan al'umman da ke a fuskar duniya.
[DEU 17:8] Idan wani abu ya taso da ya zama da wahala a gare ku ku shari'anta - watakila zancen kisankai ko haɗarin mutuwa, ta zancen 'yancin wani da ta wani, ko tambaya akan wani irin lahani da aka yi, ko dai wani al'amari, al'amura masu wahalarwa a cikin ƙofofin garinku -- daga nan dole ku tafi wurin da Yahweh Allahnku zai zaɓa a matsayin wurinsa mai tsarki.
[DEU 19:2] sai ku zaɓi birane uku domin kanku a tsakiyar ƙasar da Yahweh Allahnku ya ke ba ku ku mallaka.
[DEU 19:7] Don haka na dokace ku ku keɓe wa kanku birane uku.
[JOS 2:16] Ta ce masu, "Ku hau cikin duwatsu ku ɓoye, ka da masu bin ku su same ku. ku ɓoye a can har kwana uku bayan masu bin ku sun dawo. Sa'annan ku yi tafiyarku."
[JOS 8:2] Za ka yi wa Ai da sarkinta kamar yadda ka yi wa Yeriko da sarkinta, amma za ku washe ganima da dabbobi domin kan ku. Ku yi kwanto a bayan birnin."
[JOS 8:4] Ya umarce su, "Ku duba, za ku yi wa birnin kwanto, a bayansa. ka da ku yi nisa da birnin sosai, amma dukkan ku ku kasance a shirye.
[JOS 22:5] Don haka sai ku kula sosai ku kiyaye dokoki da umarnai waɗanda Musa bawan Yahweh ya umarce ku, ku ƙaunaci Yahweh Allahnku. Kuyi tafiya cikin hanyoyinsa, ku kiyaye dokokinsa, ku manne masa kuyi masa sujada da dukkan zuciyarku da ranku."
[JOS 22:25] Gama Yahweh ya sa Yodan ta zama iyaka tsakanin mu da ku. Ku mutanen Ruben da mutanen Gad, baku da abinda zaku yi da Yahweh.'Da haka 'ya'yan ku zasu iya sa 'ya'yan mu su dena yin sujada ga Yahweh.
[JOS 23:16] Zai yi haka idan har kuka karya alƙawarin Yahweh Allahnku, wadda ya umarce ku ku kiyaye. Idan ku ka je ku ka yi sujada ga waɗansu alloli ku ka russuna masu, sa'annan fushin Yahweh zai yi ƙuna a kan ku, da sauri zaku hallaka daga ƙasa mai kyau wadda ya baku."
[JOS 24:8] Na kawo ku cikin ƙasar Amoriyawa, waɗanda su ke zaune a ƙetaren Yodan. Sun yi yaƙi da ku, na kuma bashe su cikin hannun ku. Ku ka mallaki ƙasar su, kuma na hallakar da su a gabanku.
[JOS 24:23] Yanzu ku kawar da baƙin allolin da ke tare da ku, ku juyo da zuciyarku ga Yahweh, Allah na Isra'ila."
[JDG 9:2] "Idan ka yarda ka fadi wannan domin dukkan shugabannin Shekem su ji, 'Wanne ya fi a gare ku, dukkan 'ya'ya saba'in na Yerub Ba'al su yi mulki a kanku ko kuwa guda ɗaya ya mulke ku?' Ku tuna ni ƙashinku ne da jikinku."
[JDG 20:28] a sa'annan Fenihas, ɗan Eliyeza ɗan Haruna, yana hidima a gaban akwatin a waɗannan kwanaki - "Mu sake tafiya mu yaƙi mutanen Benyamin, 'yan'uwanmu, ko mu tsaya?" Yahweh yace, "Ku kai hari, gama gobe zan taimake ku ku yi nasara da su."
[1SA 4:9] Ku yi ƙarfin hali, ku kuma zama mazaje, ku Filistiyawa, ko kuwa ku zama bayi ga Ibraniyawa, kamar yadda suke bayi a gare ku. Ku zama mazaje, ku kuma yi faɗa."
[2SA 16:10] Amma sarki ya ce, "Ina ruwana da ku, ku 'ya'yan Zeruya? Mai yiwuwa yana la'antani saboda Yahweh ne ya ce masa, "La'anta Dauda.' Wane ne zai ce masa, 'Donme kake la'antar sarki?'"
[2SA 19:22] Daga nan sai Dauda ya ce, "Me zanyi da ku, ku 'ya'yan Zeruya, da yau za ku zama maƙiyana? Za a kashe wani mutum yau a cikin Isra'ila? Gama bana sani cewa yau ni ne sarki bisa Isra'ila ba?"
[2KI 1:6] suka ce da shi wani mutum ne ya zo ya gamu da mu ya ce mana, ku koma wurin wanda ya aiko ku ku ce da shi, "Yahweh ya faɗi wannan; Ashe babu Allah ne a Isra'ila da ka aika 'yan saƙo Ekron su tambayi Ba'al Zebub? saboda haka ba za ka tashi daga gadon jinyarka ba, a maimakon haka hakika zaka mutu."""
[2KI 22:18] Amma ga sarkin Yahuda, Wanda ya aike ku ku nemi nufin Yahweh, ga abin da zaku ce masa: "Yahweh, Allah na Isra'ila ya faɗi haka: 'game da kalmomin da ka ji,
[2CH 29:11] 'Ya'yana maza kada ku zama da ragwanci yanzu, gama Yahweh ya zaɓe ku ku tsaya a gabansa, kuyi masa sujada, ku kuma zama barorinsa ku ƙona turare."
[2CH 34:26] Amma ga sarkin Yahuda, wanda ya aiko ku ku tambayi Yahweh abin da zai yi, ga abin da zaku gaya ma sa, 'Yahweh, tsauni na Isra'ila ya faɗi haka: Game da maganganun da ka ji,
[JOB 6:22] Nace da ku, 'ku bani wani abu ne?' Ko ku bani wani abu daga dukiyarku?'
[JOB 32:10] Don haka nace da ku, 'Ku saurare ni; zan kuma faɗa maku ta wa fahintar.'
[PRO 8:4] A gare ku, ku mutane, nake kira; muryata domin 'yan adam.
[ISA 8:9] Ku mutanen za a daddatsa ku gunduwa-gunduwa. Ku saurara, dukkan ku manisantan ƙasashe: ku yi ɗammara domin yaƙi za a kuwa daddatse ku, ku yi shiri za a kuwa gutsuttsuraku.
[JER 7:3] Yahweh mai runduna, Allah na Isra'ila, ya faɗa haka: Ku gyara hanyoyinku da ayyukanku da kyau, haka kuwa zan ƙyale ku ku ci gaba da zama a nan wurin.
[JER 7:7] sa'annan zan ƙyale ku ku zauna a nan wurin, a ƙasar dana bayar ga kakanin ku daga zamanin zamanai da zuwa har abada.
[JER 18:11] To yanzu, yi magana da jama'ar Yahuda da mazaunan Yerusalem ka ce, 'Yahweh ya faɗi wannan: Duba, ina gab da shirya masifa gãba da ku. Ina gab da tsara wata dabara gãba da ku. Ku tuba, kowanne mutum daga muguwar hanyarsa, da haka hanyoyinku da ayyukanku zasu kawo maku alheri.
[JER 27:15] Gama ni ban aikesu ba-wannan furcin Yahweh ne - gama annabcin ƙarya suke yi cikin sunana domin in kore ku ku tafi ku hallaka, da ku da annabawan da suke maku annabci."
[JER 35:18] Irmiya ya cewa iyalin Rekabawa, "Yahweh mai runduna, Allah na Isra'ila, na faɗin haka: Kun saurari umurnan Yonadab kakanku kuka kuma yi biyayya da su dukka- kun yi biyayya da dukkan abin da ya dokace ku ku yi-
[JER 49:30] Ku gudu! Ku yi ragaita can nesa! Ku tsaya a cikin ramuka a ƙasa ku mazauna Hazor - wannan furcin Yahweh ne. Gama Nebukadnezza sarkin Babila ya ƙulla shiri gãba da ku. Ku gudu! Ku koma baya!
[DAN 3:4] Sa'annan aka yi shela mai ƙarfi, "An ummurce ku, ku mutane da al'ummai da harsuna,
[AMO 3:1] Ku saurari maganar da Yahweh ƙe faɗa akan ku, ku mutanen Isra'ila, akan dukkan iyalinku, na fito da ku daga ƙasar Masar. Ku kaɗai na zaɓa daga kowanne iyalai a duniya.
[MIC 1:15] Zan sake kawo wanda zai mamaye ku, ku mazaunan Maresha, martabar Isra'ila zata dawo Adullam.
[MIC 3:1] Na ce, "Yanzu ku saurara, ku shugabannin Yakubu da masu mulki na gidan Isra'ila: Ashe ba dai-dai ba ne a gare ku ku fahimci adalci?
[MIC 6:3] Mutanena, me na yi ma ku? Ta yaya na gajiyar da ku? Ku faɗi laifin da na yi!
[NAM 2:1] Shi wanda zai daddatsa ku yana zuwa gãba da ku. Ku tsare ganuwar birnin, ku yi tsaron hanyoyi. Ku ƙarfafa kan ku, ku shirya sojojinku.
[NAM 2:1] Shi wanda zai daddatsa ku yana zuwa gãba da ku. Ku tsare ganuwar birnin, ku yi tsaron hanyoyi. Ku ƙarfafa kan ku, ku shirya sojojinku.
[MAL 4:2] Amma a gare ku ku dake tsoron sunana, ranar adalci zata fito da warkarwa a fukafukanta. Zaku fita, ku yi ta tsalle kamar 'yan maruka a dangwali.
[MAT 3:7] Amma da ya ga Farisawa da Sadukiyawa da yawa, suna fitowa domin a yi masu baftisma, sai ya ce masu, "Ku 'ya'yan macizai masu dafi, wa ya gargade ku ku guje wa fushi mai zuwa?
[MAT 5:44] Amma ina gaya maku, ku kaunaci magabtan ku, ku yi addu'a domin masu tsananta maku, ku albarkaci wadanda suka la'ance ku, ku yi alheri ga wadanda suke kin ku,
[MAT 5:44] Amma ina gaya maku, ku kaunaci magabtan ku, ku yi addu'a domin masu tsananta maku, ku albarkaci wadanda suka la'ance ku, ku yi alheri ga wadanda suke kin ku,
[MAT 17:17] Yesu ya amsa ya ce, "Marasa bangaskiya da karkataccen zamani, har yaushe zan kasance tare da ku? Har yaushe zan jure da ku? Ku kawo shi nan a wurina."
[MAT 20:14] Ku karbi abin da ke na ku, ku tafi. Ganin dama ta ne, in ba wadannan da suka zo a karshe daidai da ku.
[MRK 6:11] Idan ku ka je wani gari aka ki karbar ku, ku karkabe kurar da ke kafufunku ta zama shaida kan mutanen garin.
[MRK 6:37] Amma sai ya ba su amsa ya ce,"Ku ku basu abinci su ci mana". Sai suka ce da shi, "ma iya zuwa mu sawo gurasa ta sule dari biyu mu basu su ci?"
[LUK 6:35] Amma ku kaunaci magabtan ku, ku kuma nuna masu alheri. Ku basu rance, kada ku sa zuciya a maido maku, kuma sakamakon ku zai zama da girma. Za ku zama yayan Mafifici, domin shi da kansa yana nuna jinkai ga marasa godiya da miyagun mutane.
[LUK 10:8] Dukan birnin da ku ka shiga kuma sun karbe ku, ku ci abin da suka sa a gabanku.
[LUK 11:9] Ni kuma ina ce maku, ku roka za a ba ku; ku nema za ku samu; ku kwankwasa za a bude maku.
[LUK 22:10] Ya amsa masu, "Ku ji, sa'adda ku ka shiga birnin, wani mutum mai dauke da tulun ruwa zai same ku. Ku bishi zuwa cikin gidan da za ya shiga.
[JHN 4:38] Na aike ku ku yi girbin abinda ba ku yi aiki a kai ba. Wandansu sun yi aiki, ku kuma kun shiga cikin wahalarsu.
[JHN 7:8]Ku ku je wurin idin, ni ba zan je wurin idin ba domin lokacina bai yi ba tukuna.
[JHN 15:9] Kamar yadda Ubana ya kaunace ni, haka Ni ma na kaunace ku; Ku zauna cikin kaunata.
[JHN 15:18] In duniya ta ki ku, ku sani cewa ta kini kafin ta ki ku.
[ACT 18:15] Amma tun da ya ke akan al'amurar, kalmomi ne, da ta sunaye da dokokin ku, ku je ku sasanta al'amuran ku."
[ACT 27:34] Saboda haka na roke ku ku ci abinci, domin wannan saboda lafiyarku ne; kuma ko gashin kanku daya baza ku rasa ba".
[ROM 1:15] Don a shirye na ke in sanar da bishara a gare ku, ku da kuke cikin Roma.
[ROM 11:13] Yanzu ina magana da ku ku da ke Al'ummai. Tunda yake ni ne manzo ga Al'ummai, ina kuma fahariya cikin hidimata.
[1CO 1:10] Ina rokon ku, yan'uwa, cikin sunan Ubangijinmu Yesu Almasihu, ku yarda da juna, kada tsattsaguwa ta kasance tsakanin ku. Ina rokon ku ku zama da zuciya daya da kuma nufi daya.
[1CO 11:24] Bayan ya yi godiya, sai ya kakkarya ya ce, "wanna shi ne jikina wanda yake saboda ku, ku yi domin tunawa da ni."
[1CO 16:20] Dukan 'yan'uwa masu bi na gaishe ku. Ku gaida juna da sumba maitsarki.
[2CO 6:18] Zan zama Uba a gare ku, ku kuma za ku zama 'ya'ya maza da mata a gare ni," in ji Ubangiji Mai iko duka.
[EPH 4:1] Saboda haka a matsayi na na dan sarka saboda Ubangiji; ina rokon ku ku yi zaman rayuwa da ta cancanci kiran da Allah ya kiraye ku.
[JAS 4:8] Ku matso kusa da Allah, shi kuma za ya matsa kusa da ku. Wanke hannayen ku, ku masu zunubi, ku tsabtace zukatan ku, ku masu zuciya biyu.
[JAS 4:8] Ku matso kusa da Allah, shi kuma za ya matsa kusa da ku. Wanke hannayen ku, ku masu zunubi, ku tsabtace zukatan ku, ku masu zuciya biyu.
[1PE 5:2] Saboda haka na gargade ku dattawa, kuyi kiwon garken Allah dake tare da ku. Ku kula da su, ba a kan dole ba, amma domin kuna son yin haka, bisa ga yin Allah. Ku kula da su, ba don cin ribar banza ba amma sabo da yardar rai.
ta ta (35)
[GEN 12:19] Meyasa ka ce ita 'yar'uwarka ce; don in ɗauke ta ta zama matata? To yanzu ga matarka nan. Ka ɗauke ta ku tafi."
[GEN 21:14] Ibrahim ya ta shi da asuba, ya ɗauki gurasa da goran ruwa, ya ba da shi ga Hajara ya ɗora shi a kafaɗarta. Ya ba ta ɗan ya sallame ta ta tafi. Ta tafi ta yi ta yawo cikin jejin Beyersheba.
[GEN 21:16] Sai ta tafi ta zauna can nesa dai-dai harbin kibiya, domin ta ce, "Kada in ga mutuwar ɗana." Da ta zauna daura da shi sai ta ta da murya ta yi kuka.
[LEV 22:29] Duk sa'ad da kuke miƙa hadaya ta godiya ga Yahweh, dole ku miƙa ta ta karɓaɓɓiyar hanya.
[DEU 24:3] Idan mijinta na biyun ya ƙi ta ya kuma rubuta mata takardar saki, yasa mata a hannunta, ya kuma sallame ta daga gidansa; ko kuma mijinta na biyun ya rasu, wato mutumin daya ɗauke ta ta zama matarsa -
[DEU 24:4] sai mijinta na dã, wannan na farko wanda ya fara sallamar ta, ba zai koma ya ɗauke ta ta zama matarsa kuma ba, bayan ta rigaya ta ƙazamtu; domin wannan zai zama abin ƙyama ga Yahweh. Ba zaku sa ƙasar ta zama da laifi ba, ƙasar da Yahweh Allahnku ya ke baku abin gado.
[DEU 25:5] Idan 'yan'uwa maza suna zaune tare sai ɗayan ya rasu, kuma bashi da ɗa, ba za a aurar da matar marigayin ba ga wani a waje wanda baya cikin iyalin. Maimakon haka, dole ɗan'uwan miji marigayi ya kwana da ita ya ɗauke ta ta zama matarsa, ya yi mata abin da ya kamaci ɗan'uwan miji ya yi mata.
[JDG 13:14] Kada ta ci kowanne abu da ya fito daga kuringa, kada ta sha ruwan inabi ko abin sha mai ƙarfi; kada ka bari ta ci kowanne abinci da shari'a ta ce ba shi da tsarki. Ta yi biyaiya da dukan abin da na ummurce ta ta yi."
[JDG 14:3] Babansa da mamarsa suka ce da shi, "Ba wata mata a cikin 'ya'yan danginka, ko cikin dukkan mutanen mu?" Za ka ɗauko mata daga Filistiyawa marasa kaciya?" Samsin yace da babansa, "A ɗauko ta domi na, idan na dube ta, ta gamshe ni."
[JDG 14:7] Ya je ya yi magana da matar, sa'ad da ya dube ta ta gamshi Samson.
[JDG 19:3] Sai mijinta ya tashi ya tafi wurinta domin ya lallashe ta ta dawo. Baransa kuwa na tare da shi, da jakai guda biyu. Sai ta kawo shi cikin gidan mahaifinta. Da mahaifin yarinyar ya gan shi, sai ya yi murna.
[JDG 19:25] Amma mutanen nan ba su saurare shi ba, sai mutumin nan ya fizgi kuyangarsa ya kuma fitar masu da ita. Suka fizge ta, suka yi mata fyaɗe, suka wulaƙanta ta dukkan tsawon dare, da asuba ta yi suka bar ta ta tafi.
[RUT 2:16] kuma ku dinga zarar ma ta zangarkun hatsin daga dammuna, ku bar ma ta ta tara ka da ku tsauta ma ta."
[RUT 4:10] Bugu da ƙari game da Rut ɗiyar Mowab, matar Mahlon; ita ma na mallake ta ta zama matata, don in tãda sunan marigayin a kan gãdonsa, don in kafa ma sa zuriya, don kada a yanke sunansa daga cikin 'yan'uwansa da kuma gidansa. Yau ku ne shaidu."
[1SA 25:20] Yayin da take zuwa bisa jakinta ta kuma sauka daga bakin ƙofar dutsen, Dauda da shi da mazajensa suna saukowa zuwa gare ta, ta kuma tarbe su.
[2KI 4:12] Elesha yace da Gehazi baransa, "Ka kira wannan Bashumaniye." Bayan ya kira ta, ta tsaya a gabansu.
[PSA 80:9] Ka gyara kasa domin ta; ta kafa saiwa ta cika ƙasa.
[PSA 119:161] Sarakuna suna tsananta mani ba dalili; zuciya ta ta karai, gama ina jin tsoron karya maganarka.
[ISA 5:4] Me kuma zan ƙara yi wa garkar inabita, da ban taba yi mata ba? Lokacin da na dube ta ta bada 'ya'ya me yasa ta bada 'ya'yan inabin jeji?
[ISA 55:11] haka nan ne maganata wadda ta fito daga bakina zata kasance - ba za ta komo gare ni a banza ba, amma zata yi nasara a kan abin da na aike ta ta aiwatar.
[JER 3:9] Karuwancinta ba wani abu ba ne a gare ta; ta ƙazantar da ƙasa, ta kuma aikata zina da duwatsu da itatuwa.
[JER 10:12] Amma shi ne wanda yayi duniya ta ikonsa, ya kuma kafa ta ta wurin hikimarsa, kuma ta fahimtarsa ya miƙar da sammai.
[JER 27:8] Saboda haka duk al'umma da mulkin da bai bauta wa Nebukadnezza, sarkin Babila ba, bai kuma ba da wuyansa ya yi karkiya da sarkin Babila ba-zan hukunta wannan al'umma da takobi, yunwa, da annoba - wannan furcin Yahweh ne-har sai na hallaka ta ta hannunsa.
[EZK 40:30] Kuma akwai kwararo da suka kewaye katangar ta ta ciki a ko'ina; waɗannan ne ma su kamu ashirin da biyar a tsawo da kuma kamu biyar na faɗi.
[DAN 7:23] Wannan ne abin da mutumin nan ya faɗa, 'Dabbar nan ta huɗu kuwa, zata kasance masarauta ta huɗu a duniya wadda zata sha bamban da dukkan sauran masarautun. Za ta cinye dukkan duniya, ta tattake ta ta kuma karya ta rugu-rugu.
[MAT 8:15] Yesu ya taba hannunta, zazzabin ya sake ta, ta kuma tashi ta fara yi masa hidima.
[MAT 10:13] Idan gidan akwai dan salama, salamarku za ta ta tabbata a gare shi. Idan kuwa babu, salamarku za ta komo maku.
[MRK 1:31] Sai ya zo, ya kama hannunta, ya daga ta, sai zazzabin ya sake ta, ta fara yi masu hidima.
[MRK 5:29] Da dai ta taba shi sai zubar jinin ta ta tsaya, ta ji a jikin ta ta warke, daga damuwarta.
[MRK 5:29] Da dai ta taba shi sai zubar jinin ta ta tsaya, ta ji a jikin ta ta warke, daga damuwarta.
[LUK 21:4] Duka wadannan sun bayar da baikonsu daga cikin yalwarsu. Amma wannan gwauruwan, daga cikin talaucin ta, ta saka dukan iyakar kudinta na zaman gari da take da shi."
[JHN 12:7] Yesu ya ce, "Ku kyale ta ta ajiye abinda ta tanada domin jana'iza ta.
[ACT 5:10] Nan take sai ta fadi a gabansa, ta ja numfashinta na karshe, matasan kuwa suka zo suka same ta ta mutu; sai suka dauki gawarta suka kai waje suka kuma bizne ta kusa da mijinta.
[2CO 7:8] Kodashike wasikata, ta bata maku rai, ban yi da na sanin haka ba. Amma sa'adda na ga wasika ta ta bata maku rai, na yi da na sani. Sai dai bacin ranku, na dan lokaci ne.
[JAS 2:18] To, wani zai ce, "Ai, kai kana da bangaskiya, ni kuwa ina da ayyuka." Nuna mani bangaskiyar ka ba tare da ayyuka ba, ni kuma in nuna maka bangaskiya ta ta wurin ayyuka na.
iri iri (30)
[EXO 35:22] Suka zo, maza da mata, dukkan waɗanda suke da niyya a zuciya. Suka kawo kayayyakin ƙawanya wato su 'yan kunne da ƙawane da mundaye da kayayyakin dukkan zinariya iri iri. Dukkansu suka bada baikon zinariya kamar su baye-bayen kaɗawa ga Yahweh.
[DEU 6:11] da gidaje cike da dukkan abubuwa iri-iri masu kyau da baku yi ba, tankunan ruwa da baku gina ba, garkunan inabi da itatuwan zaitun da baku dasa ba, zaku ci ku ƙoshi -
[1SA 4:8] Kaitonmu! Wane ne zai cece mu daga ƙarfin waɗannan alloli masu iko? Waɗannan allolin ne sukakaiwa Masarawa hari da allobai iri-iri a cikin jeji.
[1CH 29:2] A halin yanzu dai na riga na yi iyakacin ƙoƙarina, har na tanada waɗannan abubuwa saboda haikalin Allahna. Na ba da zinariya saboda abubuwa na zinariya, azurfa saboda abubuwa na azurfa, tagulla saboda abubuwa na tagulla, ƙarfe saboda abubuwa na ƙarfe, itace kuwa saboda na itace. Na kuma ba da duwatsu da yawa masu daraja, da masu launi iri-iri -da kowaɗanne irin duwatsu masu daraja - da duwatsu a yalwace.
[2CH 15:6] Aka karya su gutsu-gutsu, al'umma gãba da al'umma, birni kuma gãba da birni, domin Allah ya azabtar da su da dukkan wahalu iri - iri.
[PSA 104:24] Yahweh ayyukanka iri-iri guda nawa ne! Da hikima kayi su dukka; duniya ta cika maƙil da ayyukanka.
[PRO 1:13] Zamu sami abubuwa iri iri masu daraja; zamu cika gidajenmu da ganimar da muka sato gun waɗansu.
[PRO 2:14] Suna farinciki sa'ad da suke yin mugunta, suna jin daɗi cikin aikata mugunta iri-iri.
[SNG 4:14] Nardi da saffron da man ƙanshi da kalamus da kirfi da kayan yaji iri-iri da aloyis da dukkan kayan ƙanshi mafi kyau.
[EZK 17:3] Ka ce, 'Ubangiji Yahweh ne ya faɗi wannan: Wani babban gaggafa mai manyan fikafikai da dogayen gasusuwan fikafikai da gasusuwa da yawa masu launi iri-iri ya je Lebanon ya kama saman kan itacen sida.
[EZK 23:42] To ga hayaniyar babban taro kewaye da ita; ciki akwai mutane iri-iri har da masu maye daga cikin jeji, sun sa sarƙoƙi a hannuwansu da kambuna kyawawa a kawunansu.
[EZK 27:24] Waɗannan su ne dillalanki waɗanda ke sayar da kayan ƙawa (kayayyaki masu daraja na sãƙaƙƙun kayan ãdo), da kuma cikin barguna masu zane iri-iri da sãƙaƙƙun kaya a cikin kasuwannin ki.
[MAT 4:24] Labarinsa ya bazu a cikin dukan kasar Suriya, kuma mutanen suka kakkawo masa dukan marasa lafiya, masu fama da cuta iri iri, da masu shan azaba, da kuma masu aljannu, da masu farfadiya, da shanyayyu. Yesu ya warkar da su.
[MAT 5:11] Masu albarka ne ku sa'adda mutane suka zage ku, suka kuma tsananta maku, ko kuwa suka zarge ku da dukan miyagun abubuwa iri iri na karya, saboda ni.
[MAT 13:47] Haka kuma, za a kwatanta mulkin sama da taru da aka jefa cikin teku, ya kuwa tara hallitu iri-iri.
[MAT 23:27] Kaiton ku marubuta da Farisawa, munafukai! Kamar kaburburan da aka shafa wa farar kasa kuke, masu kyaun gani daga waje, daga ciki kuwa sai kasusuwan matattu da kazanta iri iri.
[MRK 1:34] ya warkar da masu ciwo da yawa da masu chututtuka iri-iri, ya kuma fitar da bakaken aljanu, amma bai yarda aljanun su yi magana ba domin sun san shi.
[MRK 9:12] Ya ce masu, laile ne Iliya ya fara zuwa ya raya dukan abubuwan. Don me a ka rubuta cewa Dan Mutum, zai sha wuya iri iri a kuma ki shi?
[MRK 15:3] Sai manyan firistochi suka kawo zargi iri iri a kan Yesu.
[LUK 8:2] mata da yawa wadanda Yesu ya warkar daga aljanu da cututtuka iri iri suna tafiya tare da su. A cikinsu akwai Maryamu wadda a ke ce da ita Magadaliya, wadda ya fitar da aljanu bakwai daga cikinta,
[ACT 7:36] Bayan alamu da al'ajibai iri-iri a Masar da kuma Baharmaliya, Musa ya fito da su daga Masar da kuma cikin jeji, a lokacin da suka yi tafiya shekara arbain.
[1CO 7:28] Amma idan ka yi aure, ba ka yi zunubi ba. Kuma idan mace marar aure ta yi aure, bata yi zunubi ba. Saidai su wadanda suka yi aure za sha wahalhalu iri-iri a yayinda suke raye, kuma ina so in raba ku da su.
[1CO 12:4] Akwai bay bye iri iri, amma Ruhu daya ne.
[1CO 12:5] Akwai hidimomi iri iri, amma Ubangiji daya ne.
[1CO 12:6] Akwai aikace aikace iri iri, amma Allah daya ke bayyanawa kowane mutum yadda zai aiwatar da su.
[HEB 1:1] A zamanin da, Allah ya yi wa kakanin kakanninmu magana ta hanyoyi ma su yawa iri iri, ta bakin annabawa.
[HEB 2:4] San'nan kuma Allah da kansa ya shaida ta wasu alamu, da abubuwan al'ajabai, da mu'ajizai iri iri, da kuma baiwar Ruhu Mai Tsarki dabam dabam da ya rarraba kamar yadda ya nufa.
[JAS 5:1] Ku zo yanzu, ku da kuke masu arziki, ku yi ta kuka da kururuwa domin bakin ciki iri-iri da ke zuwa gare ku.
[1PE 1:6] Cikin wannan kuna murna da yawa, duk da ya ke ya zama wajibi gare ku yanzu ku yi bakin ciki, a cikin jarabobi iri iri.
[REV 18:12] kayan zinariya, azurfa, da duwatsun alfarma, da lu'u-lu'u, da lilin mai laushi, da hajja mai ruwan jar garura, da siliki, da jar alharini da itacen kamshi iri iri, da kayan da aka sassaka da itace mai tsada, da na tagulla, da na bakin karfe, da na dutse mai sheki,
da da (25)
[GEN 48:7] Amma game da ni, sa'ad dana zo daga Faddan, cikin baƙincikina Rahila ta mutu a ƙasar Kan'ana a kan hanya, yayin da da sauran tazara a isa Ifrat. Na bizne ta a nan a kan hanyar zuwa Ifrat" (wannan ce, Betlehem).
[LEV 15:6] Duk wanda ya zauna akan kowanne abin da da mutum mai cutar zubar ruwan nan ya zauna akai, wannan mutum dole ya wanke tufafinsa ya kuma yi wanka cikin ruwa, kuma zai zama marar tsabta har yamma.
[JOS 8:5] Ni da dukkan mutanen da ke tare da ni za mu kusanci birnin, sa'ad da da za su fito su yi karo da mu, za mu guje da ga garesu kamar dă.
[1KI 2:3] Ka kiyaye dokokin Ubangiji Allahnka, ka yi tafiya cikin hanyoyinsa, ka kiyaye farillansa da dokokinsa da shawarwarinsa da alƙawaransa, kana kiyaye abin da da aka rubuta cikin dokokin Musa domin ka wadata cikin dukkan abin da ka ke yi, a dukkan inda ka nufa,
[2KI 7:8] Lokacin da mutanen da ke da kuturta suka shiga tsakiyar sansanin suka shiga wata rumfa suka ci suka sha, suka kwashi shekel da zinariya da azurfa da da suturu suka tafi da su suka ɓoye su suka sake dawowa suka shiga wani sansanin suka kwashi ganima daga can suka tafi suka ɓoye ta.
[1CH 28:17] Ya bada ma'aunin zinariya tsantsa wadda za a yi cokula masu yatsu domin nama da daruna da kofuna da kwanoni da da ma'auni na yawan azurfa da za a yi kwanoni da ita.
[NEH 13:30] Da haka na tsabtace su daga duk abin da da ke na bãƙunci, na kuma kafa ayyukan firistoci da na Lebiyawa, kowanne ga aikinsa.
[ISA 41:22] Bari ku kawo ma na jayayyarku; ku zo ga ba ku furta ma na abin da da zai faru, saboda mu san waɗannan abubuwa sosai. Ku sa su faɗa mana yadda furcin za su zama, domin mu yi tunani a kansu mu kuma san yadda su ka cika.
[EZK 22:31] Saboda haka zan zuba fushin hasalata a kan su. Zan gama da da su da fushin hasalata in maida masu ayyukansu a kansu - wannan furcin Ubangiji Yahweh ne."
[EZK 42:12] A gefen kudu akwai ƙofofin zuwa cikin ɗakuna waɗanda suke dai-dai da da na gefeb arewa. Sararin wucewa daga ciki yana da ƙofa bisa kansa, kuma sararin wucewar ya buɗe zuwa cikin ɗakuna daban-daban. A gefen gabas akwai hanya da ke zuwa sararin wucewar a ƙarshe ɗaya.
[DAN 1:9] Sai Allah ya ba Daniyel tagomashi da tausayi daga babban jami'in ta wurin girmamawar da da ya ke yi masa.
[JOL 1:4] Abin da bãbe ya rage fara ta ci; abin da da fara ta bari burdunnuwa ta ci; abin da burdunnuwa ta rage; ganzari ya cinye.
[MAT 28:19] Sai kuje ku almajirantar da dukan al'ummai. Kuna yi masu baftisma cikin sunan Uba da na Da da na Ruhu Mai Tsarki.
[LUK 1:7] Amma ba su da da, domin Alisabatu ba ta haihuwa, kuma a wannan lokacin dukansu sun tsufa kwarai.
[LUK 8:13] Sa'annan, wadanda suka fada kan duwatsu sune mutanen da, da zarar sun ji maganar, sukan karbe ta da murna, amma ba su da sauyu; su kan bada gaskiya na dan lokaci kadan kawai, da zaran gwaji ya same su sai su ridda.
[LUK 12:53]Da da mahaifi za su yi gaba da juna, dan zai yi gaba da mahaifinsa. Mahaifiya za ta yi gaba da diyarta, diya kuma gaba da mahafiyarta; uwar miji za ta yi gaba da matar danta, matar da kuma gaba da uwar mijinta."
[JHN 9:8] Sai makwabtansa da mutanen da da suka gan shi tun can yana roko suka ce, "Ba wannan mutum ne wanda ya ke zaune yana roko ba?"
[ACT 6:4] Mu kuwa mu ci gaba da da addu'a da kuma hidimar kalmar."
[ROM 6:22] Amma yanzu da da aka yantar daku daga zunubi aka mai da ku bayin Allah, amfaninsa ku kuwa shine tsarkakewarku. Sakamakon kuwa shine rai na har abada.
[2CO 7:10] Domin bakinciki daga Allah ya kan kai ga tuba da ke kammala ceto ba tare da-da na sani ba. Bakinciki na duniya kuwa ya kan kai ga mutuwa.
[GAL 4:8] Duk da haka a da, da ba ku san Allah ba, bayi ne ku ga alloli wadanda ainihi ba alloli ba ne ko kadan.
[EPH 2:13] Amma yanzu a cikin Almasihu Yesu ku da da kuke nesa da Allah, an kawo ku kusa da shi ta wurin jinin Almasihu.
[COL 3:7] A cikin wadannan abubuwa ne kuka yi rayuwa a da da kuke zauna a cikinsu.
[REV 15:2] Na ga wani abin da da ya bayyana mai kama da tekun gilashi mai haske garwaye da wuta. Tsaye a gefen tekun sune wadanda suka ci nasara a kan dabban da siffarsa, da kuma lambar da ke wakiltar sunansa. Suna rike da molayen da Allah ya ba su.
[REV 17:8] Dabban da ka gani da, yanzu ba ta, amma ta na kusan hawowa daga rami marar iyaka. Sa'annan za ta je hallaka. Wadanda ke zaune a duniya, wadanda ba a rubuta sunayensu cikin littafin rai ba tun kafuwar duniya - za su yi mamaki idan suka ga dabbar da da ta kasance, ba ta nan yanzu, amma ta kusa zuwa.
ni ni (25)
[LEV 22:9] Wajibi ne firistoci su bi umarnaina, domin kada su yi zunubi, su mutu domin muzanta ni. Ni ne Yahweh wanda ke tsarkake su.
[JOS 14:12] Saboda haka yanzu ka ba ni ƙasar tuddai, wadda Yahweh ya yi mani alkawari a waccan rana. Gama ka ji a wannan rana yadda gwarzaye suke a can da manyan birane masu garu. Watakila Yahweh zai kasance tare da ni, ni kuma in kore su, kamar yadda Yahweh ya faɗa."
[RUT 2:10] Daga nan sai ta sunkuyar da kanta har ƙasa a gaban Bo'aza. Ta ce, 'Ta yaya na sami tagomashi a gabanka, har da zaka kula da ni, ni da nake baƙuwa?"
[2SA 19:33] Sarki ya ce da Barzillai, "Sai ka haye tare da ni, ni kuwa zan tanada maka ka zauna tare da ni a Yerusalem."
[1CH 21:17] Dauda ya ce da Yahweh, "Ba ni ne na ba da umarnin a ƙidaya sojoji ba? Ni ne na yi wannan aikin mugunta, amma waɗannan tumaki, me suka yi? Yahweh Allahna! Ka sa hannunka ka buga ni, ni da iyalina, amma kada ka bari annobar ta zauna a kan mutanenka."
[1CH 22:10] Shi ne zai gina mani gida, zai zama ɗa a gare ni, ni kuma zan zama mahaifinsa. Zan tabbatar da kursiyin mulkinsa bisa Isra'ila har abada.'
[1CH 28:6] Ya ce da ni, 'Suleman ɗanka ne zai gina mani gida da farfajiyoyina, gama na zaɓe shi ya zama ɗa a gare ni, ni kuwa zan zama uba a gare shi.
[JOB 7:19] Sai yaushe zaka dena dube na, kafin ka bar ni ni kaɗai in samu in haɗiyi yawuna?
[JOB 21:3] Ku daure da ni, ni kuma zan yi magana; bayan nayi magana, sai ku cigaba da ba'a.
[ISA 43:11]Ni, ni ne Yahweh, kuma babu wani mai ceto sai ni.
[ISA 43:25] Ni, I, Ni, Ni ne wanda na ke share kurakuranku sabili da ni; kuma bazan sake tunawa da zunubanku ba.
[ISA 45:6] domin mutane susan cewa daga tasowar rana, daga kuma yamma, cewa babu wani allah sai ni: Ni ne Yahweh, babu kuma wani.
[ISA 51:12]Ni, Ni, ne shi wanda ke ta'azantar da ku. Me ya sa kuke tsoron mutane, waɗanda za su mutu, da 'ya'yan ɗan Adam, wanɗanda aka yi su kamar ciyawa?
[JER 15:10] Kaito na, mahaifiyata! Domin ke kika haife ni, ni ne mutum mai jayayya da gardama cikin dukkan ƙasar. Ban bada rance ba, ko wani ya bani rance, duk da haka dukkansu suna zagina.
[JER 25:3] Ya ce, "Shekaru ashirin da uku, tun daga shekara ta sha uku ta Yosiya ɗan Amon, sarkin Yahuda, har zuwa yau, maganar Yahweh ta na ta zuwa gare ni, ni kuma na yi maku magana akai-akai, amma ba ku kasa kunne ba.
[JER 33:3] Ku kira gare ni, Ni kuma zan amsa maku. Zan nuna manyan abubuwa a gare ku, asirai da baku fahimta ba.'
[JER 36:18] Baruk ya ce masu, "Ya furta dukkan maganganun gare ni, ni kuma na rubuta su da tawada cikin wannan naɗaɗɗen littafi."
[JER 40:4] Amma yanzu duba! Na sa ke ka yau daga sarƙokin da ke hannuwanka. Idan ka ga ya dace a idanunka ka bi ni zuwa Babila, sai ka bi ni, ni kuwa zan kula da kai. Amma idan ba ya dace a idanunka ba da ka biyo ni zuwa Babila, to kada ka yi haka. Duba dukkan ƙasar da ke a gabanka. Ka tafi duk inda ya ke da kyau da kuma dai - dai a idanunka ka tafi."
[EZK 14:7] Domin duk wanda yake daga gidan Isra'ila da duk wanda ke cikin bãƙin da ke zaune a Isra'ila da suka rabu da ni, wanda ke ɗauke da gumaka cikin zuciyarsa ya sa abin tuntuɓe na zunubansa a furkarsa, kuma ya zo gun annabi ya roƙe ni - Ni, Yahweh, zan amsa masa da kaina.
[MAL 3:7] Tun daga zamanin ubanninku kun kauce daga bin farillaina ba ku kuma kiyaye su ba. Ku dawo gare ni, ni ma zan dawo gare ku," inji Yahweh mai runduna, "Amma kun ce, 'Ƙaƙa zamu dawo?'
[MRK 1:17] Yesu ya ce masu ku zo, ku biyo ni, ni kuwa sai in maisheku masuntan mutane".
[JHN 8:29] Shi wanda ya aiko ni, yana tare da ni kuma bai bar ni ni kadai ba, domin kullum ina yin abubuwan da suke faranta masa rai."
[JHN 10:15] Uban ya san ni, ni ma na san Uban, na kuma bada raina domin tumakin.
[JHN 16:32] Duba, sa'a na zuwa, I, sa'ar ta yi, da za a warwatsa ku, kowa ya koma gidansa, kuma ku bar ni ni kadai. Duk da haka kuwa ba ni kadai nake ba, domin Ubana yana tare da ni.
[GAL 6:14] Bari kada ya zama ina fahariya sai dai ta gicciyen Ubangijinmu Yesu Almasihu. Ta wurinsa ne aka gicciye duniya a gare ni, ni kuma ga duniya.
ya ya (23)
[GEN 38:29] Amma daga nan sai ya maida hannunsa, kuma, duba, sai ɗan'uwansa ya fito farko. Unguwar zomar ta ce, "Ya ya ka faso waje!" Sai aka sa masa suna Ferez.
[GEN 47:15] Sa'ad da aka gama kashe dukkan kuɗaɗen dake ƙasashen Masar da Kan'ana, dukkan Masarawa suka zo wurin Yosef suka ce, "Ka bamu abinci! Ya ya zamu mutu a gabanka saboda kuɗaɗenmu sun ƙare?"
[DEU 32:30] Ta ya ya ɗaya zai kori dubu, biyu su sa dubu goma su tsere, sai ko Dutsensu ya sayar da su, Yahweh kuma ya sadakar da su?
[JDG 9:50] Sai Abimelek ya tafi Tebez, ya ya kafa sansani a Tebez ya mallake ta.
[JDG 18:24] Ya ce, "Kun sãce allolin da na yi, kun ɗauke mani firist, kuma kun tafi. Me kuma ya rage mani? ya ya za ku yi mani tambaya, "Me ke damun ka?"
[1KI 22:21] Sai wani ruhu ya zo gaba, ya tsaya a gaban Yahweh, ya ce, 'Ni zan yaudare shi.' Yahweh ya ce da shi, 'Ta ya ya?'
[2KI 5:20] Ya ɗan yi nisa kenan, lokacin da Gehazi baran Elisha mutumin Allah ya ce a ransa, Duba, shugabana ya kyale Na'aman ɗin nan mutumin Aremiya bai karɓi kyautai da ya ya kawo daga hannunsa ba. Muddin Yahweh na raye zan bi shi in karɓi wani abu daga wurinsa."
[2KI 11:9] Sai kwamandojin ɗari-ɗari suka yi biyayya da duk abin da Yeho'iada ya firist ya ba da umarni. Kowannen su ya ya kwashi mutanensa, waɗanda ke zuwa hidima da Asabaci, da waɗanda ke zuwa daina hidima da Asabaci; suka zo wurin Yeho'iada firist.
[2KI 11:10] Sai Yeho'iada firist ya ya ba kwamandojin ɗari-ɗari mãsu da garkuwoyi na sarki Dauda da kuma waɗanda ke gidan Yahweh.
[1CH 13:12] Dauda ya ji tsoron Allah a wannan rana. Ya ce, "Ya ya zan kawo akwatin Allah in dawo da shi gidana?"
[JOB 31:14] to me zan yi lokacin da Allah ya tashi don ya hukuntar da ni? Sa'ad da yazo yi mani shari'a, ya ya zan amsa masa?
[PSA 119:103]Ya ya zaƙin maganarka ga ɗanɗanona, I, tafi zuma zaƙi a bakina!
[ISA 36:9]Ya ya zaka iya kaucewa ko ɗaya daga cikin barorin shugabana? Kana sa dogara ga karusai da mahaya dawakai na Masar!
[ISA 36:20] A cikin dukkan allolin waɗannan ƙasashe, akwai wani da ya ceci ƙasarsa daga ikona, ya ya kuke ganin kamar Yahweh zai ceci Yerusalem daga ikona?
[ISA 44:19] Babu mai yin tunani, ko su yi nazari su ce, "Daga cikin katakon na yi abin wuta da wasu; I, kuma na gasa gurasa bisa garwashin. Na gasa nama bisa garwashin na ci. To ya ya zan ɗauki sauran katakon da ya rage in yi abin ƙazanta da shi domin sujada? Ya ya zan rusuna ga wani kututturen katako?"
[ISA 44:19] Babu mai yin tunani, ko su yi nazari su ce, "Daga cikin katakon na yi abin wuta da wasu; I, kuma na gasa gurasa bisa garwashin. Na gasa nama bisa garwashin na ci. To ya ya zan ɗauki sauran katakon da ya rage in yi abin ƙazanta da shi domin sujada? Ya ya zan rusuna ga wani kututturen katako?"
[DAN 4:3]Ya ya girman alamunsa, kuma ya ya girman al'ajabansa! Sarautarsa har abada ce kuma mulkinsa daga zamani zuwa zamani ne."
[DAN 4:3] Ya ya girman alamunsa, kuma ya ya girman al'ajabansa! Sarautarsa har abada ce kuma mulkinsa daga zamani zuwa zamani ne."
[DAN 10:17] Ni bawanka ne. Ta ya ya zan yi magana da shugabana? Gama ba ni da ƙarfi, kuma ba sauran numfashin da ya ragu a cikina."
[MIC 2:4] A wannan rana abokan gãbarku zasu rera waƙa game da ku, zasu yi makoki da makoki mai zafi. Zasu yi waƙa, 'Mu Isra'ilawa mun hallaka sarai, Yahweh ya canza gundumar mutanena.' Ya ya zaya ɗauke shi daga wurina? Ya bayar da filayanmu ga maciya amana!"'
[HAG 2:3] "Wa ya rage a cikinku wanda ya ga wannan gida da darajarsa ta dã? Ya ya ku ka ganshi a yanzu? Shin kamar ba kome ya ke a idanunku ba?
[MAT 13:27] Bayin mai gonar kuwa suka zo suka ce masa, maigida, ashe ba iri mai kyau ka shuka a gonarka ba? ya ya aka yi ta kasance da ciyayi?
[MRK 9:50] Gishiri yana da kyau, amma idan ya rasa zakinsa, ta ya ya za ka sa shi yayi zaki kuma? Ku kasance da zaki, kuma ku yi zaman lafiya da kowa.
din din (22)
[EXO 40:15] Sa'an nan ka shafe su da mai kamar yadda ka shafe mahaifinsu saboda su yi mani aiki a matsayin firistoci. Shafe su da man zai sa su zama firistoci din-din din cikin dukkan tsararrakin mutanen su.
[EXO 40:15] Sa'an nan ka shafe su da mai kamar yadda ka shafe mahaifinsu saboda su yi mani aiki a matsayin firistoci. Shafe su da man zai sa su zama firistoci din-din din cikin dukkan tsararrakin mutanen su.
[LEV 17:7] Nan gaba mutanen ba za su ƙara miƙa hadayunsu ga gumakan bunsuru ba, domin sun aikata kamar karuwai. Wannan zai zama farilla ta din-din din a gare su ga dukkan tsararsu.'
[LEV 17:7] Nan gaba mutanen ba za su ƙara miƙa hadayunsu ga gumakan bunsuru ba, domin sun aikata kamar karuwai. Wannan zai zama farilla ta din-din din a gare su ga dukkan tsararsu.'
[LEV 23:14] Ba za ku ci gurasa, ko gasashshen nama, ko ɗanyen hatsi ba, har sai ranar da kuka kawo sadakar ga Allahnku ta kewayo. Wannan farilla haka zata zama din-din din cikin dukkan tsararrakin jama'arku, a cikin dukkan wurin da kuke zaune.
[LEV 23:14] Ba za ku ci gurasa, ko gasashshen nama, ko ɗanyen hatsi ba, har sai ranar da kuka kawo sadakar ga Allahnku ta kewayo. Wannan farilla haka zata zama din-din din cikin dukkan tsararrakin jama'arku, a cikin dukkan wurin da kuke zaune.
[LEV 23:21] Dole kayi shaida a wannan ranar. Za'a haɗa taro mai tsarki, kuma kada kuyi aikin da kuka saba yi. Wannan zai zama farilla na din-din din cikin dukkan tsararrakin jama'arku a cikin dukkan wuraren da kuke zaune.
[LEV 23:21] Dole kayi shaida a wannan ranar. Za'a haɗa taro mai tsarki, kuma kada kuyi aikin da kuka saba yi. Wannan zai zama farilla na din-din din cikin dukkan tsararrakin jama'arku a cikin dukkan wuraren da kuke zaune.
[LEV 23:31] Ba za ku yi kowanne irin aiki a wannan rana ba. Wannan zai zama farilla ta din-din din cikin dukkan tsararrakin mutanenku a dukkan wuraren da kuke zama.
[LEV 23:31] Ba za ku yi kowanne irin aiki a wannan rana ba. Wannan zai zama farilla ta din-din din cikin dukkan tsararrakin mutanenku a dukkan wuraren da kuke zama.
[LEV 24:3] A wajen labulen a gaban akwatin alƙawari cikin rumfar taruwa, wajibi ne ga Haruna daga maraice zuwa safiya, ya sa fitila ta yi ta ci a gaban Yahweh. Wannan zai zama farillanku na din-din din cikin dukkan tsararrakin jama'arku.
[LEV 24:3] A wajen labulen a gaban akwatin alƙawari cikin rumfar taruwa, wajibi ne ga Haruna daga maraice zuwa safiya, ya sa fitila ta yi ta ci a gaban Yahweh. Wannan zai zama farillanku na din-din din cikin dukkan tsararrakin jama'arku.
[LEV 25:23] Ba za a sayar da ƙasa ga wani ya zama sabon mai ita ta din-din din ba, saboda ƙasa tawace. Dukkanku bãƙi ne masu zama na ɗan lokaci a ƙasa ta.
[LEV 25:23] Ba za a sayar da ƙasa ga wani ya zama sabon mai ita ta din-din din ba, saboda ƙasa tawace. Dukkanku bãƙi ne masu zama na ɗan lokaci a ƙasa ta.
[LEV 25:30] Idan ba a fãnshi gidan kamin cikar shekara ba, daga nan gidan da ke cikin birni mai ganuwa zai zama mallaka ta din-din din ga wanda ya saya shi da zuriyarsa. Ba za a mayar da shi cikin shekara ta 'Yanci ba.
[LEV 25:30] Idan ba a fãnshi gidan kamin cikar shekara ba, daga nan gidan da ke cikin birni mai ganuwa zai zama mallaka ta din-din din ga wanda ya saya shi da zuriyarsa. Ba za a mayar da shi cikin shekara ta 'Yanci ba.
[LEV 25:34] Amma filayen da ke kewaye da biranen ba za a sayar da su ba saboda mallakar Lebiyawa ne na din-din din.
[LEV 25:34] Amma filayen da ke kewaye da biranen ba za a sayar da su ba saboda mallakar Lebiyawa ne na din-din din.
[NUM 18:23] Lebiyawa ne za su yi aikin da ya shafi rumfa ta taruwa. Za su ɗauki alhakin kowane zunubi dangane da shi. Wannan zai zama doka ta din-din-din a dukkan zamanan mutanenka. A cikin mutanen Isra'ila ba za su sami gãdo ba.
[NUM 18:23] Lebiyawa ne za su yi aikin da ya shafi rumfa ta taruwa. Za su ɗauki alhakin kowane zunubi dangane da shi. Wannan zai zama doka ta din-din-din a dukkan zamanan mutanenka. A cikin mutanen Isra'ila ba za su sami gãdo ba.
[1SA 28:2] Dauda ya cewa Akish, "Da haka zaka san abin da bawanka zai iya aikatawa." Akish ya cewa Dauda, "Da haka zan maishe ka mai tsarona na din-din din."
[1SA 28:2] Dauda ya cewa Akish, "Da haka zaka san abin da bawanka zai iya aikatawa." Akish ya cewa Dauda, "Da haka zan maishe ka mai tsarona na din-din din."
gunduwa gunduwa (21)
[EXO 29:17] Dole ka yanka ragon gunduwa--gunduwa da ƙafafunsa, ka sa 'yancikinsa tare da gunduwoyin tare da kansa,
[LEV 1:6] Sa'an nan dole ya feɗe baikon ƙonawar ya kuma yanyanka shi gunduwa-gunduwa.
[LEV 1:12] Sa'an nan dole zai yanka shi gunduwa-gunduwa, tare da kansa, da kuma kitsensa, firist zai jera su dai-dai akan itace da ke kan wuta, wadda take kan bagadi, amma kayan ciki da ƙafafun dole ya wanke su da ruwa.
[LEV 2:6] Za ku yanyanka shi gunduwa-gunduwa a zuba mai a kai. Wannan shi ne baiko na hatsi.
[LEV 8:20] Ya yanka rãgon gunduwa gunduwa ya ƙona kan da yankakkun naman da kuma kitsen.
[LEV 9:13] Sa'an nan suka miƙa masa baiko na ƙonawa, gunduwa-gunduwa, tare da kan, sai ya ƙona su a kan bagadi.
[JDG 15:8] Sai ya datsa su gunduwa-gunduwa, kwankwaso da cinya, da babbar gunduwa. Sai ya gangara ya tafi ya zauna cikin kogon dutsen Itam.
[JDG 19:29] Sa'ad da Balebin nan ya iso gidansa, sai ya ɗauko wuƙa, ya kuma kama kunyangar tasa, ya daddatsa ta, ya yi mata gunduwa-gunduwa, ya kasa ta kashi goma sha biyu, sai ya aika da kashi-kashin nan ko'ina cikin dukkan ƙasar Isra'ila.
[1SA 11:7] Ya ɗauki shanun huɗa biyu, ya datse su gunduwa-gunduwa, ya kuma aika da su cikin dukkan lardin Isra'ila tare da manzanni. ya ce, "Duk wanda bai fito bayan Saul da bayan Sama'ila ba, haka za a yi wa shanun huɗarsa." Daga nan razanar Yahweh ta faɗo bisa mutanen, suka kuma fito tare a matsayin mutum ɗaya.
[1SA 15:33] Sama'ila ya maida amsa, "Kamar yadda takobin ka ta maida mata marasa 'ya'ya, haka mahaifiyarka za ta zama marar ɗa a cikin mata." Daga nan Sama'ila ya datse Agag gunduwa-gunduwa a gaban Yahweh a Gilgal.
[1KI 18:23] Ku ba mu bijimai biyu. Bari su zaɓi ɗaya bijimin don kansu su yanyanka gunduwa gunduwa, su shimfiɗa su akan itacen, kada a sa masa wuta a ƙarƙashinsa.
[1KI 18:33] Ya shirya itacen wuta, ya yanyanka bijimin gunduwa gunduwa, ya shimfiɗa shi bisa itacen. Ya ce, "Ku cika tuluna da ruwa a kwarara akan hadaya ta ƙonawar da kuma kan itacen."
[2CH 28:24] Ahaz ya tattara kayan ɗaki na gidan Allah ya datse su gunduwa-gunduwa. Ya ƙulle kofofin gidan Yahweh sai ya yi wa kansa bagadai a dukkan lungunan Yerusalem.
[JOB 34:24] Ya kakkarya mutane masu girma gunduwa-gunduwa domin tafarkinsu da ke bukatar ƙarin bincike; ya ɗora waɗansu a madadinsu.
[ISA 8:9] Ku mutanen za a daddatsa ku gunduwa-gunduwa. Ku saurara, dukkan ku manisantan ƙasashe: ku yi ɗammara domin yaƙi za a kuwa daddatse ku, ku yi shiri za a kuwa gutsuttsuraku.
[EZK 21:14] Yanzu kai, ɗan mutum, ka yi annabci ka buga hannuwanka biyu tare, don takobi zata kai hari har sau uku! Takobi domin waɗanda za a yanka! Ita ce takobin da zata datse mutane da yawa, za a yi masu gunduwa-gunduwa a ko'ina!
[HOS 10:14] Domin wannan hargitsin yaki zai tashi daga cikin mutanenku, za a kuma lalatar da dukkan garuruwanku masu kagara, zai za ma kamar yadda Shalman ya lalatar da Bet Arbel a ranar yaƙi, aka datse uwaye da 'ya'yansu gunduwa-gunduwa.
[HOS 13:8] Zan faɗa masu kamar damisa da aka ƙwace mata 'ya'yanta, zan tsaga haƙarƙarin ƙirjin su, a can ne zan cinye su kamar zaki, kamar naman jeji zan yayyage su gunduwa-gunduwa.
[AMO 9:1] Na ga Ubangiji tsaye wajen bagadi, sai yace, "Bugi saman ginshiƙan don harsasan dukka su girgiza. Farfasa su gunduwa-gunduwa akan kowannen su, ni kuma zan kashe su da takobi. Babu ɗaya daga cikinsu da zai tsere.
[MIC 3:3] ku da ke cin naman mutanena, kun yage fatarsu, kun kakkarya ƙashinsu, kun daddatsa su gunduwa-gunduwa kamar naman da za a sa a tukunya, kamar nama domin dafawa.
[LUK 12:46] ubangijin bawan nan zai dawo a lokacin da bawan bai sa tsammani ba, kuma a cikin lokacin da bai sani ba, ya daddatsa shi gunduwa-gunduwa, ya kuma hada shi da marasa aminci.
daban daban (20)
[EXO 10:2] Na kuma yi haka ne domin ku gaya wa 'ya'yanku da jikokinku abubuwan dana yi, yadda na fusata bisa Masar, da kuma yadda na nuna alamu daban-daban na ƙarfin ikona a tsakaninsu. Da haka zaku sani Ni ne Yahweh."
[1KI 4:34] Mutane sukan zo daga wurare daban-daban domin su ji hikimar Suleman. Sukan zo daga wurin dukkan sarakunan da suka ji hikimar Suleman.
[1CH 18:10] Sai Tou ya aika ɗansa Hadoram ya je ya gaida sarki Dauda ya sa masa albarka, saboda Dauda ya yi yaƙi da Hadadeza kuma ya yi nasara da shi, saboda Tou ya yi yaƙi da Hadadeza. Kuma Tou ya aika Dauda abubuwa daban-daban na zinariya da azurfa da tagulla.
[2CH 16:14] Suka bizne shi a nasa kabarin, wanda ya haƙa domin kansa a cikin birnin Dauda. Aka kwantar da shi cikin maɗauki da ke cike da ƙanshi mai daɗi da kayan ƙanshi daban-daban da ƙwararrun masu haɗa turare suka haɗa. Daga nan suka haɗa babbar wuta domin girmama shi.
[2CH 34:13] Waɗannan Lebiyawan ne ke shugabancin masu ɗaukan kayan gini da duk sauran ma'aikata daban-daban. Akwai kuma Lebiyawan da kemasu rubuce=rubuce da masu gudanar da shugabanci da masu gadin ƙofofi.
[2CH 35:13] Suka gaggasa 'yan ragunan Idin Ƙetarewan da wuta bisa ga umarni. Game da tsarkakkun baye-bayen, suka dafa su cikin ruwa a tukwane daban-daban, suka kuma ɗauka da sauri suka kai wa dukkan mutane.
[EST 8:17] A kowanne lardi da cikin kowanne birni, dukkan inda umarnin sarki ya kai, aka yi farinciki da kuma murna a tsakanin Yahudawa, aka yi biki da kuma hutu. Dayawa daga cikin mutane daban-daban a ƙasar suka zama Yahudawa, domin tsoron Yahudawa ya faɗo masu.
[PRO 20:10] Ma'auni daban-daban da mudun da ba dai-dai ba - Yahweh yaƙi su dukka.
[EZK 11:17] Saboda haka ka ce, 'Ubangiji Yahweh ya ce haka: Zan tattaro ku daga mutane daban-daban, in jera ku daga ƙasashen da kuka warwatse, sai in ba ku ƙasar Isra'ila.
[EZK 16:16] Sa'an nan kika ɗauki tufafinki kuma da su kika yiwa kanki masujadai masu ado da launuka daban-daban, a wurin kuma kika yi kamar karuwa. Bai kamata hakan ya faru ba. ko irin wannan abin ya kasance.
[EZK 42:12] A gefen kudu akwai ƙofofin zuwa cikin ɗakuna waɗanda suke dai-dai da da na gefeb arewa. Sararin wucewa daga ciki yana da ƙofa bisa kansa, kuma sararin wucewar ya buɗe zuwa cikin ɗakuna daban-daban. A gefen gabas akwai hanya da ke zuwa sararin wucewar a ƙarshe ɗaya.
[EZK 47:10] Daga nan za ya kasance masu kamun kifi na Engedi za su tsaya bakin ruwan, za a sami wurin shanya tarurrukan kamun kifin su bushe a En Egilayim. Za a sami kifaye daban-daban a Tekun Gishiri, kamar kifayen babbar teku domin tsananin yawansu.
[EZK 47:12] Gefen wannan kogin a bakunansa, a gefensa biyu, itatuwa daban-daban masu bada abinci za su fito. Ganyayensu ba za su yi yaushi ba kuma ba za su taɓa dena bada 'ya'ya ba. Kowanne wata itatuwan za su bada 'ya'ya, saboda ruwa daga haikalin yana malalawa zuwa gare su. 'Ya'yansu za su zama domin abinci, ganyayensu kuma za su zama domin warkaswa.
[ZEC 8:20] Yahweh mai runduna ya faɗi haka: Mutane zasu sake zuwa, harma da waɗanda suke zama a birane daban - daban.
[1CO 12:10] Ga wani yin ayyukan iko, ga wani kuwa annabci. Ga wani kuwa an ba shi baiwar bambance ruhohi, ga wani harsuna daban daban, kuma ga wani fassarar harsuna.
[1CO 12:28] A cikin ikilisiya, Allah ya sa wasu su zama, na farko manzanni, na biyu annabawa, na uku masu koyarwa, sa'an nan sai masu yin ayyukan iko, sai masu aikin warkarwa, da masu bayar da taimako, da masu aikin tafiyar da al'amura, da masu harsuna daban daban.
[1CO 14:7] Idan kayan kida marasa rai suna fitar da sauti - kamar su sarewa da algaita - kuma basu fitar da amo daban daban, ta yaya wani zaya san irin amon da sarewar da algaitar suke kadawa?
[1CO 14:10] Babu shakka akwai harsuna daban daban a duniya, kuma babu wanda baya da ma'ana.
[EPH 3:10] Saboda haka, ta wurin ikilisiya, masu iko da masu mulkin sararin sama za su san hikimar Allah ta fuskoki daban daban.
[HEB 13:9] Kada ku kauce zuwa ga bakin koyarwa daban daban, domin yana da kyau zuciya ta ginu ta wurin alheri, amma ba da dokoki game da abinci ba, wadanda basu taimaki wadanda suka kiyayesu ba.
hakika hakika (20)
[JHN 1:51] Sai yace, 'Hakika, hakika ina gaya maka, zaka ga sammai a bude, mala'ikun Allah kuma suna hawa suna sauka akan Dan Mutum."
[JHN 3:3] Yesu ya amsa masa, "Hakika, hakika, idan ba a sake haifuwar mutum ba, ba zai iya ganin mulkin Allah ba."
[JHN 3:5] Yesu ya amsa, "Hakika, hakika, idan ba a haifi mutum da ruwa da kuma Ruhu ba, ba zai iya shiga cikin mulkin Allah ba.
[JHN 3:11]Hakika, hakika, ina gaya maka, muna fadin abubuwan da muka sani, kuma muna shaida abubuwan da muka gani. Duk da haka ba ku karbi shaidar mu ba.
[JHN 5:19] Yesu ya amsa masu ya ce, hakika hakika, ina gaya maku, Dan ba ya yin kome shi kadai, sai abin da ya ga Uba yana yi.
[JHN 5:24]Hakika, hakika, duk mai jin Maganata, yana kuma gaskata wanda ya aiko ni, yana da rai madawwami ba kuma za a kashe shi ba, domin ya ratse daga mutuwa zuwa rai,.
[JHN 5:25]Hakika hakika, ina gaya maku, lokaci na zuwa, har ma ya yi da matattatu za su ji muryar Dan Allah, wadanda suka ji kuwa za su rayu.
[JHN 6:32] Sa'an nan Yesu ya ce masu, "hakika, hakika, ina gaya maku ba Musa ne ya ba ku gurasa nan daga sama ba, amma Ubana ne ya baku gurasa ta gaskiya daga sama.
[JHN 6:47]Hakika, hakika, wanda ya bada gaskiya, yana da rai Madawwami.
[JHN 6:53] Sai Yesu ya ce masu, "hakika, hakika, in ba ku ci naman jikin Dan mutum ba, ba ku kuma sha jininsa ba, ba za ku sami rai a cikin ku ba.
[JHN 8:34] Yesu ya ce masu, "Hakika, hakika, ina ce maku, dukan wanda ya ke aika zunubi bawan zunubi ne.
[JHN 8:51]Hakika, hakika, iIna ce maku, dukan wanda ya kiyaye maganata, ba za ya ga mutuwa ba."
[JHN 8:58] Yesu ya ce masu, "Hakika, hakika, ina ce maku, kafin a haifi Ibrahim, NI NE."
[JHN 10:1] "Hakika, Hakika, ina ce maku, wanda bai shiga ta kofa zuwa garken tumaki ba, amma ya haura ta wata hanya, wannan mutum barawo ne da dan fashi.
[JHN 10:7] Sai Yesu ya ce masu kuma, "Hakika, Hakika, Ina ce maku, Ni ne kofar tumaki.
[JHN 12:24]Hakika, hakika, Ina ce maku, in ba kwayar alkama ta fadi kasa ba ta mutu, za ta kasance ita kadai; amma idan ta mutu, za ta bada 'ya'ya masu yawa.
[JHN 13:20]Hakika, hakika, Ina gaya maku, wanda ya karbi wanda na aiko, Ni ya karba, wanda kuma ya karbe ni, ya karbi wanda ya aiko ni.
[JHN 16:20]Hakika, hakika, ina gaya maku, zaku yi kuka da makoki, amma duniya za ta yi farin ciki, zaku cika da bakin ciki, amma bakin cikinku zai koma farin ciki.
[JHN 16:23] A rannan, ba zaku tambaye ni komai ba. Hakika hakika, ina gaya maku, komai kuka roki Uba a cikin sunana zai ba ku shi.
[JHN 21:18]Hakika, hakika, Ina gaya maka, lokacin da kake kuruciyarka, kakan yi wa kanka damara, ka tafi inda ka ga dama. amma in ka tsufa, zaka mike hannuwanka wani yayi maka damara, ya kai ka inda baka nufa ba."
mu mu (20)
[GEN 34:16] Daga nan ne za mu bayar da 'ya'yanmu mata a gare ku, mu kuma zamu ɗauki 'ya'yanku mata a gare mu, mu kuma zauna daku mu zama mutane ɗaya.
[EXO 5:3] Suka ce, "Allah na Ibraniyawa ya gamu da mu. Ka bar mu mu yi tafiyar kwana uku cikin jeji mu kuma yi hadaya ga Yahweh Allahnmu domin kada ya kawo mana farmaki da annoba ko takobi."
[EXO 13:15] Sa'ad da Fir'auna da taurin kai ya ƙi ya bar mu mu tafi, Yahweh ya kashe dukkan 'ya'yan fãri na ƙasar Masar, duk da 'ya'yan fãrin mutane da 'ya'yan fãrin dabbobi. Shi ya sa nake hadaya ga Yahweh na ɗan fãri namiji na kowacce dabba, shi yasa kuma nake sake sayen 'ya'yan fãri na mazaje.'
[NUM 14:3] Meyasa Yahweh ya kawo mu wannan ƙasar mu mutu ta wurin takobi? Matayenmu da ƙanananmu za su cutu. Ba zai fi kyau a gare mu mu koma Masar ba?"
[NUM 20:15] Ka san yadda kakanninmu suka tafi can Masar, suka zauna a Masar da daɗewa. Masarawa suka wahalshe mu, mu da kakanninmu.
[DEU 1:41] Daganan kuka amsa kuka ce mani, 'Mun yi zunubi gãba da Yahweh; zamu tafi mu yi yaƙi, kuma zamu bi dukkan abin da Yahweh Allahnmu ya umarce mu mu yi.' kowanne mutum a cikin ku ya sanya makaman yaƙinsa, kuma kuka shirya ku kai hari ga ƙasar tudu.
[DEU 30:13] Kuma ba a ƙarshen ruwaye ya ke ba, da zaku ce, 'Wa zai haye ruwaye domin mu ya kawo mana ita yasa mu mu jita, domin mu aikata ta?'
[2SA 21:5] Sai suka amsa wa sarki suka ce, mutumin da ya yi ƙoƙarin ya kashe mu dukka, wanda ya ƙulla mana makirci, wanda da yanzu an hallaka mu, mu rasa wuri a tsakanin iyakar Isra'ila.
[2KI 6:2] Muna roƙo ka bar mu mu je Yodan, sai kowannen mu ya saro itace a can, sai mu gina wurin da zamu zauna." Elisha ya amsa, "To ku je"
[PSA 80:18] Daga nan ba zamu juya daga gare ka ba; ka farkar da mu, mu kuwa zamu kira bisa sunanka.
[PSA 100:3] Ku sani Yahweh Allah ne; yayi mu, mu kuma nasa ne. Tumakin makiyayarsa kuma.
[PSA 119:4] Ka umarce mu mu kiyaye dokokinka, domin muyi lura mu kiyaye su,
[MAT 20:12] Suka ce, 'Wadannan da suka zo a karshe, sa'a guda ce kadai suka yi aiki, amma ka ba su daidai da mu, mu da muka yi fama da aiki cikin zafin rana.'
[LUK 7:20] Sa'adda suka zo kusa da Yesu, sai mutanen suka ce, "Yahaya Mai Baftisma, ya aiko mu, mu tambaya, "Kai ne mai zuwan nan, ko akwai wani wanda za mu saurari zuwansa?"
[ACT 10:42] Ya umarce mu mu yi wa mutane wa'azi mu kuma tabbatar cewa shine wanda Allah ya zaba ya yi shariya bisa masu rai da matattu.
[ACT 28:14] A can muka iske wasu 'yan'uwa suka roke mu mu zauna tare da su har kwana bakwai. Ta wannan hanyar ce muka zo Roma.
[ROM 9:24] Zai yiwu ma ya yi haka ne domin mu, mu da ya kira, ba ma daga cikin Yahudawa kadai ba, amma har ma daga cikin al'ummai?
[GAL 2:9] Da Yakubu, Kefas, da Yahaya, wadanda a ke gani masu gina ikilisiya, suka fahimci alherin da aka ba ni, suka bamu hannun dama na zumunci ni da Barnaba, Sun yi haka ne kawai domin mu mu tafi zuwa wurin al'ummai, su kuma su je wurin masu kaciya.
[EPH 1:5] Cikin kauna Allah ya kaddara ya dauke mu mu zama yayansa ta wurin Yesu almasihu. Ya yi wannan domin ya gamshe shi ya yi abin da ya ke so.
[1JN 3:16] Ta wurin haka muka san kauna, da ya ke Almasihu ya bayar da ransa saboda mu. Mu ma ya kamata mu bada ranmu saboda 'yan'uwamu.
shi shi (19)
[GEN 32:21] Sai kyaututtukan suka tafi gaba da shi. Shi kuwa da kansa ya tsaya a wannan daren a cikin sansani.
[EXO 23:5] Idan ka ga jakin wanda yake ƙin ka ya faɗi, kaya ya danne shi, kada ka bar shi shi kaɗai. Dole ka taimake shi ka tada jakinsa.
[LEV 13:26] Amma idan firist ya dudduba shi ya ga babu farin gashi a wurin, kuma bai zarce fata ba amma ya dushe, sai dole firist ya ware shi shi kaɗai har kwana bakwai.
[NUM 35:21] ko idan ya buge shi ƙasa da ƙiyayya da hannunsa har mutumin ya mutu, to mai kisan da ya buge shi dole za a kashe shi. Shi mai kisan kai ne. Mai ramakon jini na iya kashe mai kisan kan idan ya gãmu da shi.
[1SA 9:17] Da Sama'ila ya ga Saul, Yahweh ya ce masa, "Shi ne mutumin da na gaya maka game da shi! shi ne wanda zai yi mulki bisa mutanena."
[2SA 7:14] Zan zama uba a gare shi, shi kuma zai zama ɗana. Idan ya yi zunubi, zan hore shi da sandar mutane da kuma bulalar 'ya'yan mutane.
[1KI 14:13] Dukkan mutanen Isra'ila za su yi makoki dominsa za a bizne shi. Shi kaɗai ne daga iyalin Yerobowom wanda zai je kabari, gama shi kaɗai ne, daga cikin gidan Yerobowom, aka sa me shi da aikata abu mai kyau a fuskar Yahweh, Allah na Isra'ila.
[2KI 17:17] Suka sa 'ya'yansu maza da 'ya'yansu mata cikin wutan, suka yi duba da tsubbace tsubbace, suka sayar da kansu don su yi abin da ke mugu a fuskar Yahweh, kuma suka sa shi shi ya yi fushi.
[1CH 17:13] Zan zama uba a gare shi, shi kuma zai zama ɗana. Ba zan ɗauke alƙawarin amincina daga gare shi ba kamar yadda na ɗauke daga wurin Saul, wanda ya yi mulki kafin ka.
[1CH 28:9] Amma kai, ɗana Suleman, ka yi biyayya da Allah na mahaifinka, ka bauta masa da dukkan zuciyarka da kuma yardar rai. Ka yi wannan gama Yahweh mai binciken dukkan zukata ne, ya kuma san kowanne irin nufi da tunanin kowanne mutum. Idan ka neme shi, zaka same shi, amma idan ka rabu da shi, shi ma zai yi watsi da kai har abada.
[JOB 22:27] Za ka yi addu'a gare shi, shi kuma zai ji ka; zaka kiyaye alkawaran da ka yi masa.
[PSA 115:11] Ku waɗanda ke girmama Yahweh, ku dogara gare shi; shi ne taimakonku da garkuwarku.
[PRO 3:6] cikin dukkan hanyoyinka ka san da shi, shi kuwa zai maida tafarkunka miƙaƙƙu.
[ISA 25:9] A wannan rana za a ce, "Duba, wannan shi ne Allahnmu, mun jira shi, shi kuma zai cece mu. Wannan shi ne Yahweh, mun jira shi, za mu yi murna da farinciki cikin cetonsa."
[JHN 1:45] Filibus ya sami Natana'ilu yace masa, "Mun same shi, shi wanda Musa ya rubuta shi a cikin attaura, da annabawa: Yesu Dan Yusufu, Ba-Nazarat."
[JHN 4:12] Ai ba ka fi Ubanmu Yakubu ba, ko ka fi shi, shi wanda ya ba mu rijiyar, shi kansa kuma ya sha daga cikin ta, haka kuma 'ya'yansa da shanunsa?"
[HEB 7:6] Amma Malkisadak, shi da ba zuriyar Lawi ba ne, ya karbi zakka daga Ibrahim, ya kuma albarkace shi, shi wanda ya ke da alkawarai.
[REV 3:20] Duba, ina tsaye a bakin kofa ina kwankwasawa. Idan wani ya ji muryata ya bude kofar, zan shigo cikin gidansa, in ci tare da shi, shi kuma tare da ni.
[REV 17:11] Dabban da ya kasance a da, amma yanzu ba shi, shi ma sarki ne na takwas; amma shi daya ne cikin sarakunan nan bakwai, kuma zai tafi hallaka.
a a (18)
[GEN 17:19] Allah yace, "A 'a, amma Saratu matarka za ta haifa maka ɗa, kuma za ka ba shi suna Ishaku. Zan kafa alƙawarina da shi wato alƙawari na har abada da zuriyarsa dake biye da shi.
[JDG 4:20] Ya ce mata, "Tsaya a ƙofar rumfar. Idan wani ya zo ya tambaye ki, 'akwai wani a nan ne?', ki ce 'A a'."
[JDG 15:13] Suka ce masa, "A a, zamu ɗaure ka ne kawai da igiyoyi kuma mu miƙa ka gare su. Mun yi alƙawari ba za mu kashe ka ba." Daga nan suka ɗaure shi da sabbin igiyoyi biyu suka fito da shi daga dutsen.
[JDG 19:23] Mutumin nan, mai gidan, ya fita ya same su ya ce masu, "A 'a, 'yan'uwana, ina roƙon ku kada ku yi wannan irin mugun abu! Tun da wannan mutum baƙon gidana ne, kada ku yi wannan irin mugun abu!
[1SA 1:15] Hannatu ta amsa, "A a, shugabana, ni mace ce mai ruhu cike da baƙinciki. Ban sha ruwan inabi ba ko abin sha mai ƙarfi, amma ina kwarara rai na ne a gaban Yahweh.
[1SA 2:16] Idan mutumin ya ce masa, "Dole ne su ƙona kitsen da farko, daga nan sai ka ɗauki iya yadda kake so." Daga nan sai ya ce, "A a, yanzu zaka ba ni; idan ba haka ba, zan ɗauka da ƙarfi da yaji."
[1SA 8:19] Amma mutanen suka ƙi sauraron Sama'ila; suka ce, "A a! dole sarki yakasance a bisanmu
[1SA 12:12] Da kuka ga Nahash sarkin mutanen Ammon yakawo maku hari, kuka ce mani, "A a! maimako, dole wani sarki ya yi mulki akanmu' - ko da ya ke Yahweh Allahnku, shi ne sarkinku.
[2SA 13:16] "Tashi ki tafi." Amma ta amsa masa, "A, a! Wannan babbar muguntar sallamata in tafi ta fi muni da abin da ka yi mani!" Amma Amnon bai saurare ta ba.
[ISA 30:16] Kuka ce, 'A a, za mu gudu a kan dawakai,' haka za ku gudu; kuma, 'Za mu hau kan dawakai masu zafin gudu,' haka masu bin ku za su yi sauri.
[JER 42:14] In kun ce, "A a! Za mu je ƙasar Masar, inda ba za mu ga wani yaƙi ba, inda ba za mu ji ƙarar ƙaho ba, kuma ba zamu ji yunwa domin abinci ba, can za mu zauna."
[MRK 12:14] Da suka zo, suka ce masa, "Malam, gaskiya kana koyar da maganar Allah sosai, ba ka nuna bambanci tsakani mutane, sai koyar da tafarkin Allah kake yi sosai. "Shin, mu biya haraji ga Kaisar, ko a a?"
[JHN 18:40] Sai suka sake daukar kururuwa suna cewa, "A; a, ba wannan mutum ba, sai dai Barabbas." Barabbas din nan kuwa dan fashi ne.
[2CO 1:17] Yayinda nake irin wannan tunani, ina shakka ne? Ina shirya abubuwa ne bisa ga magwajin mutum, ta yadda har zan ce "I, i" da "A, a, a, a" a lokaci guda?
[2CO 1:17] Yayinda nake irin wannan tunani, ina shakka ne? Ina shirya abubuwa ne bisa ga magwajin mutum, ta yadda har zan ce "I, i" da "A, a, a, a" a lokaci guda?
[2CO 1:17] Yayinda nake irin wannan tunani, ina shakka ne? Ina shirya abubuwa ne bisa ga magwajin mutum, ta yadda har zan ce "I, i" da "A, a, a, a" a lokaci guda?
[2CO 1:17] Yayinda nake irin wannan tunani, ina shakka ne? Ina shirya abubuwa ne bisa ga magwajin mutum, ta yadda har zan ce "I, i" da "A, a, a, a" a lokaci guda?
[2CO 1:19] Gama Dan Allah, Yesu Almasihu, wanda Silbanus da Sila, da Ni muka shaida maku, ba "I" da "A, a" ba ne. Maimakon haka, Shi "I" ne a kodayaushe.
gutsu gutsu (17)
[GEN 37:33] Yakubu ya gane ta ya ce, "Rigar ɗana ce. Naman daji ya cinye shi. Babu shakka an yayyaga Yosef gutsu-gutsu."
[GEN 44:28] Ɗaya daga cikin su ya fita daga gare ni kuma na ce, "Tabbas an yage shi gutsu-gutsu, ban sake ganin sa ba kuma tuni."
[NUM 24:8] Allah ne ya fisshe su daga Masar da iko kamar kutunkun ɓauna. Zai cinye al'ummai waɗanda suka yi faɗa gãba da shi. Zai kakkarya ƙasusuwansu gutsu gutsu. Zai harbe su da kibiyoyinsa.
[1SA 2:10] Waɗanda ke tsayayya da Yahweh zasu karye gutsu-gutsu; zaya yi cida daga sama a kansu. Yahweh za ya hukunta ƙarshen duniya; zaya bada ƙarfi ga sarkinsa ya kuma ɗaukaka ƙahon shafaffensa."
[2CH 15:6] Aka karya su gutsu-gutsu, al'umma gãba da al'umma, birni kuma gãba da birni, domin Allah ya azabtar da su da dukkan wahalu iri - iri.
[JOB 16:12] Ina zaune lau, sai ya kakkarya ni. Hakika, ya kama ni a wuya ya jefar ya jefar da ni gutsu-gutsu; ya kuma tsai da ni daf a gabansa.
[JOB 19:2] "Har yaushe zaku sa ni cikin wahala kuma ku daddatse ni gutsu gutsu da maganganu?
[PSA 18:42] Na buge su har sun zama gutsu-gutsu kamar ƙura a fuskar iska; na jefar da su waje kamar laka a tituna.
[PSA 29:5] Muryar Yahweh na fasa itatuwan sida; Yahweh na fasa gutsu-gutsu itatuwan sida na Lebanon.
[PSA 46:9] Ya sa yaƙe-yaƙe su ƙare har zuwa iyakar duniya; ya kakkarya baka ya daddatsa mãsu gutsu--gutsu; ya ƙone garkuwoyi.
[PSA 50:22] Ku lura da wannan da kulawa, ku da kuka mance da Allah, ko kuma zan yayyaga ku gutsu-gutsu, kuma babu wanda zai zo ya taimake ku!
[ISA 27:9] Haka a wannan rana, za a rufe muguntar Yakubu, wannan shi ne cikakken 'ya'yan kawar da zunubi: sa'ad da zai farfasa duwatsun bagadi ya yi masu gutsu-gutsu kamar alli, ba za a sami sifofin Asheran ko bagadin turarenta a tsaye ba.
[JER 52:17] Game da ginshikai na tagulla da ke na gidan Yahweh kuwa, da diraku, da babban bangaji na tagulla da ake kira "Teku" da su ke cikin gidan Yahweh, Kaldiyawa su ka kakkarya su gutsu - gutsu suka kwashe dukkan tagullan suka koma da su Babila.
[DAN 2:44] A cikin kwanakin waɗannan sarakunan, Allah na sama zai tayar da wani mulkin da ba za a iya rushe shi ba, waɗansu mutane ba zasu iya cin nasara akan sa ba. Zai farfasa sauran mulkokin gutsu-gutsu ya kawo ƙarshensu, shi kuwa zai kasance har abada.
[DAN 2:45] Kamar yadda ka ga an saro dutse daga babban dutse, amma ba da hannuwan mutum ba. Ya farfasa ƙarfen da baƙin ƙarfe da yumɓu da azurfa da zinariya gutsu-gutsu. Allah Mai Girma ya sanar da kai, ya sarki, abin da zai faru bayan wannan. Mafarkin gaskiya ne, wannan bayanin kuma tabbas ne."
[NAM 2:5] Wanda zai daddatsa ku gutsu-gutsu ya kira jarumawansa, cikin tafiyarsu suna cin karo da juna, su na sauri don su kawo hari a kan ganuwar birnin. An shirya babbar garkuwa don ta kare masu kawo hari.
ɗari ɗari (17)
[NUM 31:14] Amma Musa ya yi haushi da shugabannin rundunar, kwamandojin na dubbai da kuma na ɗari ɗari, waɗanda suka dawo daga yaƙi.
[NUM 31:48] Sai shugabannin runduna, da na dubu dubu da kuma na bisa ɗari ɗari, suka zo wurin Musa.
[NUM 31:52] Dukkan baiko na zinariya da suka miƙa ga Yahweh - baye-baye daga shugabanni na dubbai daga kuma shugabanni na ɗari ɗari - an auna shekel 16,750.
[NUM 31:54] Musa da Eliyeza firist suka karɓi zinariyar daga shugabanni na dubbai da na ɗari ɗari. Suka kai zuwa cikin alfarwa ta taruwa domin tunawa ta mutanen Isra'ila ga Yahweh.
[2SA 18:4] Sai sarki ya amsa masu, "Zan yi duk abin da ku ka ga yafi maku kyau." Sarki ya tsaya a bakin ƙofar birni yayin da dukkan rundunar yaƙi suka fita ɗari-ɗari da dubu-dubu.
[2KI 11:4] A shekara ta bakwai, Yeho'iada ya aika da saƙonnin ya kuma fito da kwamandojin na ɗari-ɗari na Karitawa wato wata ƙungiyar mayaƙa ta gidan sarauta da 'yan tsaro ya kawo su wurinsa, cikin haikalin Yahweh. Ya yi yarjejeniya da su, ya kuma sa su su rantse a gidan Yahweh. Daga nan sai ya nuna musu ɗan sarki.
[2KI 11:9] Sai kwamandojin ɗari-ɗari suka yi biyayya da duk abin da Yeho'iada ya firist ya ba da umarni. Kowannen su ya ya kwashi mutanensa, waɗanda ke zuwa hidima da Asabaci, da waɗanda ke zuwa daina hidima da Asabaci; suka zo wurin Yeho'iada firist.
[2KI 11:10] Sai Yeho'iada firist ya ya ba kwamandojin ɗari-ɗari mãsu da garkuwoyi na sarki Dauda da kuma waɗanda ke gidan Yahweh.
[2KI 11:15] Sai Yeho'iada firist ya bada umarni ga kwamandoji na ɗari ɗari masu shugabantar sojojin cewa, "Ku kawo ta a tsakanin rundunarku. Kuma duk wanda ya biyo ta, ku kashe shi da takobi. Domin firist ya ce, "Kada ku kashe ta a gidan Yahweh."
[2KI 11:19] Sai Yeho'iada ya kwashi kwamandojin ɗari ɗari da Karitiyawa, mayaƙan fãda, da 'yan tsaro, da dukkan mutanen ƙasar tare suka ka kawo sarki daga gidan Yahweh suka tafi gidan sarki ta hanyar ƙofar 'yan tsaro. Sai Yo'ash ya hau gadon sarauta.
[1CH 26:26] Shelomit da 'yan'uwansa ne ke lura da dukkan gidajen ajiya da abubuwan da ke na Yahweh, wanda Dauda sarki, da iyalin shugabanni, da shugabannin sojoji na dubu dubu na ɗari ɗari da kuma shugabannin sojojin da aka keɓe.
[1CH 27:1] Wannan shi ne lissafin iyalin shugabannin Isra'ila, shugabannin sojoji na dubu dubu da ɗari ɗari, har da rudunar sojoji waɗanda suke yi wa sarki aiki ta hanyoyi dabam dabam. Kowace runduna za ta yi aiki wata wata har ƙarshen shekara. Kowanne kashi na da mutane dubu ashirin da huɗu.
[1CH 28:1] Dauda ya tara dukkan shugabannin Isra'ila a Yerusalem: shugabannin kabilu da shugabannin kungiyoyi da ke yi wa sarki hidima a cikin shirin aikinsa, shugabannin dubu dubu da ɗari ɗari da manajoji bisa dukkan dukiya da mallakar sarki da 'ya'yansa da kuma fãdawa da mutane mayaƙa, tare da waɗanda suka zama mafiya fasaha.
[2CH 1:2] Suleman ya yi magana da dukkan Isra'ila, hafsoshi dubu-dubu dana ɗari-ɗari, da mahukunta da dukkan sarakuna a Isra'ila, da shugabannin gidajen ubanni.
[2CH 23:1] A shekara ta bakwai, Yehoyida ya nuna ƙarfinsa ya shiga alƙawari da shugabannin ɗari-ɗari, Azariya ɗan Yeroham, da Isma'ila ɗan Yehohanan, da Azariya ɗan Obed, Ma'asiya ɗan Adayiya, da Elishafat ɗan Zikri.
[2CH 23:14] Daga nan sai Yehoyida ya ce da kwamandojin ɗari-ɗari su zo su fito da ita a kashe ta da takobi tare da duk waɗanda suka biyo ta. domin firist ya ce, "Kada ku kashe ta a cikin gidan Yahweh".
[2CH 25:5] Bugu da ƙari, Amaziya ya tattara mutanen Yahuda ya yi masu ƙidaya bisa ga kabilar kakanninsu, a ƙarƙashin jagorancin shugabannin dubu-dubu da na ɗari-ɗari da dukkan Yahuda da Benyamin. Ya ƙirga su daga 'yan shekaru ashirin zuwa sama, ya sami mutane kusan 300,000 zaɓaɓɓu domin yaƙi waɗanda zasu iya riƙe mashi da garkuwa.
dabam dabam (15)
[1SA 27:8] Dauda da mazajensa sukakaiwa wurare dabam dabam farmaƙi, suka hari Geshurawa, da Girziyawa, da Amalekawa; gama waɗannan al'ummai su ne asalin mazaunan ƙasar, idan kana tafiya zuwa Shur, har zuwa ƙasar Masar. Suna zama a nan wurin tun zamanun dã.
[1CH 27:1] Wannan shi ne lissafin iyalin shugabannin Isra'ila, shugabannin sojoji na dubu dubu da ɗari ɗari, har da rudunar sojoji waɗanda suke yi wa sarki aiki ta hanyoyi dabam dabam. Kowace runduna za ta yi aiki wata wata har ƙarshen shekara. Kowanne kashi na da mutane dubu ashirin da huɗu.
[EZK 34:13] Sa'an nan zan fito da su daga cikin al'ummai; zan tattaro su daga ƙasashe dabam dabam in kawo su ƙasarsu. Zan saukar da su a wurin kiwo mai dausayi a gefen duwatsu na Isra'ila, a maɓugɓugai, a dukkan wuraren da mutane ke zaune a ƙasar.
[MAT 24:7] Gama al'umma zata tayarwa al'umma, kuma mulki zai tayarwa mulki. Za'a yi yunwa da girgizar kasa a wurare dabam dabam.
[MRK 13:8] Al'umma za ta tasarwa al'umma, mulki ya tasarwa mulki. Za a yi girgizar kasa awurare dabam-dabam, da kuma yunwa, amma fa dukkan wadanna abubuwan mafarin azaba ne.
[LUK 4:40] Da faduwar rana, mutane suka kawo wa Yesu dukan wadanda suke ciwo da cuttuttuka dabam dabam. Ya dora masu hannuwansa ya warkar da su.
[LUK 8:1] Bayan haka, Yesu da almajiransa goma sha biyu, su ka zagaya cikin birane da kauyuka dabam dabam, suna wa'azi da shelar labari mai dadi game da mulkin Allah,
[LUK 17:25] Amma lalle sai ya sha wahaloli dabam dabam tukuna, mutanen zamanin nan kuma su ki shi.
[LUK 21:11] Za a yi babbar girgizan kasa, a wurare dabam dabam kuma za a yi yunwa da annoba. Za a yi al'amura masu ban tsoro da manyan alamu daga sama.
[JHN 20:30] Yesu yayi wadansu alamu da yawa dabam dabam a gaban almajiransa, wadanda ba'a rubuta a littafin nan ba.
[ROM 12:6] Muna da baye-baye dabam-dabam bisa ga alherin da aka bayar a gare mu. Idan baiwar wani anabci ne, yayi shi bisa ga iyakar bangaskiyarsa.
[1CO 8:5] To wata kila ma a ce wadanda ake kira alloli sun kasance, ko a cikin sama ko duniya, kamar yadda akwai wadanda ake ce dasu "alloli dabam dabam a duniya ko a sama," kamar yadda akwai "alloli da iyayengiji" da yawa.
[1CO 12:2] Kun san cewa lokacin da ku ke al'ummai, an rude ku da alloli marasa magana ta hanyoyi dabam dabam marasa kan gado.
[HEB 2:4] San'nan kuma Allah da kansa ya shaida ta wasu alamu, da abubuwan al'ajabai, da mu'ajizai iri iri, da kuma baiwar Ruhu Mai Tsarki dabam dabam da ya rarraba kamar yadda ya nufa.
[HEB 9:10] Abinci ne da abin sha kawai wadanda aka hada da bukukuwan wanke wanke dabam dabam. Wadannan duka tsare tsare ne da aka shirya a dinga yi a zahiri har sai an shirya sabuwar ka'ida.
shirye shirye (15)
[1CH 29:19] Ka ba ɗana Suleman cikakkiyar zuciyar sha'awar kiyaye umarnanka da alƙawarin ka'idodi da dokokinka, domin ya aikata dukka waɗannan shirye-shirye na gina haikali wanda na riga na yi tanaji dominsa."
[JOB 38:2] "Wane ne wannan da ke kawo duhu domin shirye shirye ta wurin kalmomin da ba ilimi?
[PRO 6:18] zuciya mai ƙago mugayen shirye-shirye, ƙafafu masu saurin gudu su je su yi mugunta,
[PRO 15:22] Wurin da babu shawara shirye-shirye kan tafi ba dai-dai ba, amma zasu yi nasara inda akwai mashawarta da yawa.
[PRO 19:21]Shirye-shirye masu yawa ke a cikin zuciyar mutum, amma manufar Yahweh ce zata tabbata.
[PRO 20:18]Shirye-shirye sukan kahu ta wurin shawara da jagorancin mai hikima kaɗai zaka yi yaƙi.
[ISA 30:1] "Kaiton 'ya'yan tawaye," wannan ne furcin Yahweh. Suna shirye-shirye, amma ba daga gare ni ba; suna ƙulla yarjejeniya da wasu al'ummai, amma ba Ruhuna ya bishe su ba, saboda haka suna ƙara zunubi kan zunubi.
[ISA 32:7] Dabarun mayaudari mugaye ne. Yakan ƙago mugayen shirye-shirye, domin ya lalatar da matalauta da ƙarairayinsa, koda matalaucin ya faɗi abin dake dai-dai.
[JER 29:11] Gama ni da kaina na san irin shirye-shiryen da nake da su dominku - wannan furcin Yahweh ne- shirye-shirye na salama ba na bala'i ba, domin in baku gaba mai kyau da bege.
[EZK 11:2] Allah ya ce mani, "Ɗan mutum, waɗannan ne mutanen da ke ƙirkiro zunubai da kuma yin miyagun shirye-shirye a wannan birnin.
[EZK 38:10] Ubangiji Yahweh ya faɗi wannan: zai kuma faru a wannan ranar da aka tsara wannan shiri a zuciyarka, kuma za ka ɓata mugayen shirye-shirye.'
[MRK 15:42] Da maraice an shiga shirye shirye domin kashe gari asabbaci ce.
[JHN 19:31] Sai Yahudawan, domin ranar shirye shirye ne, domin kada a bar jikunansu akan gicciye har ranar asabacin (domin asabacin rana ce mai muhimmanci), suka roki Bilatus ya kakkarye kafafunsu kuma ya saukar da su.
[JHN 19:42] Da yake ranar shirye shirye ce ta Yahudawa, kabarin kuwa na kusa, sai suka sa Yesu a ciki.
[2CO 9:5] Sai na ga ya dace in turo 'yan'uwa su zo wurin ku kafin lokaci yayi suyi shirye shirye game da gudummuwar da kuka yi alkawari. Wannan ya zama haka ne domin a shirya shi a matsayin bayarwar albarka, ba wani abin kwace ba.
allah allah (12)
[GEN 46:3] Ya ce, "Ni ne Allah, Allah na mahaifinka. Kada ka ji tsoron gangarawa zuwa Masar, domin a can zan maida kai babbar al'umma.
[NUM 16:22] Musa da Haruna suka kwanta da fuskokinsu a ƙasa suka ce, "Ya Allah, Allah na ruhohin dukkan mutane, idan mutum ɗaya ya yi zunubi, ka yi fushi da dukkan mutane?"
[DEU 7:9] Saboda haka ku san cewa Yahweh Allahnku - shi ne Allah, Allah mai aminci, mai cika alƙawari da kuma aminci ga dubban tsararraki da waɗanda suke ƙaunarsa suna kuma kiyaye dokokinsa,
[1CH 14:14] Dauda ya sake neman taimako a wurin Allah. Allah ya ce masa, ba za ka kai hari ta gabansu ba, amma ka kewaye su ta itatuwan balsam sai ka kai masu hari ta baya."
[JOB 33:26] Zai yi addu'a ga Allah, Allah kuma zai yi masa alheri, saboda ya ga fuskar Allah da murna. Allah zai ba mutumin nasararsa.
[PSA 42:2] Ina ƙishin Allah, Allah mai rai, yaushe zan zo in bayyana a gaban Allah?
[PSA 68:8] Ƙasa takan girgiza, sama kan zubo da ruwa a gaban Allah, a gaban Allah sa'ad da ya zo Sinai, a gaban Allah, Allah na Isra'ila.
[PSA 77:1] Da muryata zan yi kira ga Allah; Zan yi kira da muryata ga Allah, Allah zai ji ni.
[ECC 5:2] Kada ka yi saurin magana da bakinka, kada kuma ka yi saurin barin zuciyarka ta fito da wani al'amari a gaban Allah. Allah na sama, amma kai ka na duniya, sai ka bari maganganunka su zama kaɗan.
[ROM 8:33] Wa zaya kawo wata tuhuma ga zababbu na Allah? Allah ne ke "yantarwa.
[1CO 3:17] Idan wani ya lalata haikalin Allah, Allah zai lalata shi. Gama haikalin Allah mai tsarki ne, kuma haka ku ke.
[1JN 4:16] Mun sani kuma mun gaskata da kaunar da Allah yake da ita dominmu, Allah kauna ne wanda yake zama cikin kauna yana zaune cikin Allah, Allah kuma a cikinsa.
tsire tsire (12)
[GEN 2:5] Ba wani filin daji kuma a duniya, ba tsire-tsire kuma a cikin filaye, domin Yahweh bai sa a yi ruwa ba tukuna a duniya, kuma ba mutumin da zai nome ƙasa.
[GEN 19:25] Ya hallaka waɗannan biranen, da filayen, da duk mazauna biranen da tsire-tsire da suka yi girma a ƙasa.
[1KI 4:33] Ya yi bayani a kan tsire-tsire da itacen sidar da ke Lebanon har zuwa waɗanda suke fitowa a jikin bangon ɗaki. Ya yi bayani a kan namun daji da tsuntsaye da kifaye.
[JOB 8:11]Tsire-tsire kan iya yin girma inda ba laima? Iwa ta iya yin girma ba tare da ruwa ba?
[JOB 31:40] bari ƙayayuwa su tsiro maimakon alkama, tsire tsire marasa amfani kuma maimakon bali." Maganganun Ayuba sun kare.
[PSA 37:2] Gama zasu bushe da wuri kamar ciyawa, su kuma yanƙwane kamar korayen tsire-tsire.
[PSA 65:12] Wuraren kiwo a jeji sun jiƙe da raɓa, ka sa tsire--tsire suyi farinciki.
[PSA 104:14] Yasa ciyawa ta fito domin dabbobi da kuma tsire-tsire domin mutum ya nome ya sami abinci daga ƙasa.
[ISA 35:1] Jeji da Hamada za su yi farin ciki; hamada kuma za ta yi murna ta faso da fure. Kamar tsire-tsire,
[ISA 37:27] Mazaunan su, masu ƙaramin ƙarfi, sun warwatse da kunya. Sun zama tsire-tsire a gona, ɗanyar ciyawa, ciyawar dake kan rufi ko a fili, kafin iskar gabas.
[HOS 10:4] Maganganunsu na wofi ne, su kan ɗauki wa'adodi ta wurin rantsewa kan ƙarya. Domin wannan adalci ya tsuro kamar tsire - tsire masu dafi cikin gona.
[HEB 6:7] Kasa ma da take shanye ruwan da ake yi a kai a kai, take kuma fid da tsire-tsire masu amfani ga wadanda ake nomanta dominsu, Allah yakan sa mata albarka.
yahweh yahweh (12)
[GEN 38:7] Er, ɗan fãrin Yahuda, mugu ne a idanun Yahweh. Yahweh ya kashe shi.
[GEN 38:10] Abin nan da ya yi kuwa mugunta ce a idanun Yahweh. Yahweh ya kashe shi shima.
[EXO 34:5] Yahweh kuwa ya sauko cikin girgije ya tsaya tare da Musa a can, ya yi shelar sunansa "Yahweh." Yahweh ya wuce ta gabansa ya yi shelar Yahweh,
[1SA 15:26] Sama'ila ya cewa Saul, "Ba zan koma tare dakai ba; domin ka yi watsi da maganar Yahweh, Yahweh kuma ya ƙika da zama sarki bisa Isra'ila."
[1SA 26:10] Dauda ya ce, "Na rantse da ran Yahweh, Yahweh zai kashe shi, ko kuma ranar mutuwarsa ta zo, ko kuma ya tafi yaƙi ya mutu.
[2SA 5:23] Sai Dauda ya sake roƙon taimako daga Yahweh. Yahweh kuma ya ce masa, "Kada ka kai hari ta gabansu, maimakon haka ka zagaya ta bayansu ku afka masu ta cikin itatuwan tsamiya.
[2SA 22:29] Gama kai ne fitilata, Yahweh. Yahweh ya haskaka duhuna.
[PSA 118:5] A cikin ƙuncina nayi kira ga Yahweh; Yahweh ya amsa mani ya kuma 'yantar dani.
[PSA 130:7] Isra'ila, kuyi bege cikin Yahweh. Yahweh yana cike da jinƙai, kuma yana da nufin gafartawa sosai.
[ISA 6:5] Sa'an nan na ce "kaitona! Gama na hallaka domin ni mutum ne dake da leɓuna marasa tsarki, ina kuma rayuwa a cikin mutane marasa tsarkin leɓuna, saboda idanuna sun ga Sarki, Yahweh, Yahweh mai runduna!"
[ISA 38:11] Na ce ba zan ƙara ganin Yahweh, Yahweh a cikin ƙasar rayayyu ba; ba kuma zan ƙara duban wani mutum ko mazaunan duniya ba.
[EZK 13:6] Mutanen na ganin wahayoyin ƙarya kuma su na yin annabcin ƙarya, waɗanda ke cewa, "Wannan da wancan ne furcin Yahweh." Yahweh bai aike su ba, amma ko kaɗan ba su bar sanya mutane begen saƙonninsu za su zama gaskiya ba.
sarki sarki (11)
[2SA 14:33] Sai Yowab ya je wurin sarki ya faɗa masa. Sa'ad da sarki ya kira Absalom, sai ya sunkuyar da fuskarsa har ƙasa a gaban sarki, sarki kuwa ya sumbaci Absalom.
[2SA 19:25] Ya zama kuwa sa'ad da ya zoYerusalem domin ya tarbi sarki, sarki ya ce masa, "Donme ba ka tafi tare da ni ba, Mefiboshet?
[1KI 1:15] Sai Batsheba ta tafi ɗakin sarki. Sarki ya tsufa ƙwarai, Abisha Bashunamiya tana yi wa sarki hidima.
[1KI 1:16] Batsheba ta sunkuya ta kwanta a gaban sarki. Sarki ya ce da ita, "Me ki ke so?"
[1KI 22:15] Da ya zo gaban sarki, sarki ya ce da shi, "Mikaiya, mu tafi Ramot Giliyad don yaƙi, ko a'a?" Mikaiya ya amsa masa, "Ka haura za ka yi nasara, Yahweh zai ba da ita a hannun sarki."
[2CH 18:14] Sa'ad da yazo wurin sarki, sarki ya ceda shi, "Mikaiya, ma iya zuwa Ramot Gileyad yaƙi, ko a'a?" Mikaiya ya amsa masa, "Ka kai hari ka kuma yi nasara! Domin zata zama babbar nasara."
[NEH 2:9] Sai na zo wurin gwamnoni a cikin Lardi Gaba da Kogin na basu wasiƙun sarki. Sarki kuma ya haɗa ni tare da waɗansu jarumawa na sojojin dawakai.
[EST 5:1] Bayan kwana uku, sai Esta ta saka rigunan sarauta ta tafi ta tsaya a shirayin ciki na fadar sarki, a gaban gidan sarki. Sarki yana zaune a kan kursiyinsa a masarautar gidansa, yana fuskantar kofar shiga gidan.
[EST 7:9] Sai Harbona, ɗaya daga cikin hakimai da ke wa sarki hidima, ya ce, "Akwai wani gugume mai tsawon kamu hamsin kusa da gidan Haman. Ya kafa shi ne saboda Modakai, wanda yayi magana domin a kare sarki." Sarki yace, "A rataye shi a kai."
[DAN 5:5] A dai- dai wannan lokaci sai ga yatsun hannun mutum suka bayyana a gaban fitila da rubutu a kan shafen bangon fadar sarki. Sarki ya ga rabin hannun na rubutu.
[DAN 5:13] Sai aka kawo Daniyel a gaban sarki. Sarki ya cewa Daniyel, "Kai ne Daniyel ɗin nan, ɗaya daga cikin waɗanda aka ɗauko a Yahuda, wanda ubana sarki ya kawo daga Yahuda.
akai akai (10)
[2SA 21:1] A cikin zamanin Dauda aka yi yunwa shekara uku akai akai, Dauda kuwa ya nemi fuskar Yahweh. Sai Yahweh ya ce, "Wannan yunwar tana kan ka ne saboda Saul da iyalinsa masu kisa, saboda ya kashe Gibiyonawa."
[EST 3:7] A cikin wata na fari (wanda shi ne watan Nisan), a shekara ta goma sha biyu ta mulkin Sarki Ahasuros, aka jefa Fur - wato ƙuri'a - a gaban Haman, domin a zaɓi rana da wata. Suka yita jefa ƙuri'a akai akai har sai data faɗa akan watan goma sha biyu (wato watan Ada).
[JOB 16:14] Yana bubbuga bangona akai akai; yana gudu a kaina kamar mayaƙi.
[PSA 78:41]Akai akai suka tuhunci Allah suka cakuni Mai tsarki na Isra'ila.
[ISA 1:5] Donme a ke ta dukan ku har yanzu? Me ya sa kuke ta tayarwa akai akai? Dukkan kai yana ciwo, dukkan zuciya kuma ta yi rauni.
[JER 25:3] Ya ce, "Shekaru ashirin da uku, tun daga shekara ta sha uku ta Yosiya ɗan Amon, sarkin Yahuda, har zuwa yau, maganar Yahweh ta na ta zuwa gare ni, ni kuma na yi maku magana akai-akai, amma ba ku kasa kunne ba.
[JER 25:4] Yahweh ya aika maku dukkan bayinsa annabawa akai-akai, amma ba ku saurare su ba ko ku kasa kunne.
[ACT 24:26] A wannan lokacin, yasa zuciya Bulus zai bashi kudi, yayi ta nemansa akai-akai domin yayi magana da shi.
[HEB 9:6] Bayan an shirya wadannan abubuwa, firistocin alfarwar sukan shiga daki na wajen alfarwar akai akai suna aikin hidimominsu.
[HEB 9:26] Idan haka ne, to dole ke nan ya sha wahala akai akai tun farkon duniya. Amma yanzu sau daya ne tak aka bayyana shi a karshen zamanai domin ya kauda zunubi ta wurin mika hadayar kansa.
biyu biyu (10)
[GEN 7:2] Da dukkan dabbobi masu tsarki tare da kai, maza bakwai mata bakwai. Daga dukkan dabbobi marasa tsarki ka ɗauko biyu-biyu.
[GEN 7:9]biyu-biyu, namiji da mace, suka zo wurin Nuhu suka shiga akwatin, kamar yadda Allah ya umarci Nuhu.
[GEN 15:10] Ya kawo masa dukkan waɗannan ya kuma datsa su biyu-biyu ya kuma ajiye kowanne tsagi a gefen ɗayan, amma bai raba tsuntsayen ba.
[EXO 26:21] da darurrukansu guda arba'in na azurfa. Dirka ta farko za ta kasance da darurruka biyu, biyu kuma a ta gaba, har a gama su dukka.
[EXO 37:21] Akwai mahaɗi a ƙarƙashin kowanne reshe biyu biyu-an yi su kamar ɗaya da ita, a ƙarƙashin rassa na biyu biyu-haka nan kuma an yi kamar guda ɗaya a haɗe. Ta wannan hanyar akwai mahaɗi a ƙarƙashin rassa na uku, an yi da maɗauri ɗaya. Haka aka yi don dukkan rassa shida daga cikin alkukin.
[EXO 37:21] Akwai mahaɗi a ƙarƙashin kowanne reshe biyu biyu-an yi su kamar ɗaya da ita, a ƙarƙashin rassa na biyu biyu-haka nan kuma an yi kamar guda ɗaya a haɗe. Ta wannan hanyar akwai mahaɗi a ƙarƙashin rassa na uku, an yi da maɗauri ɗaya. Haka aka yi don dukkan rassa shida daga cikin alkukin.
[JDG 15:4] Samsin ya tafi ya kamo diloli ɗari uku ya ɗaura su biyu-biyu, bindi da bindi. Sai ya ɗauko gaushen wuta ya ɗaɗɗaura a tsakiyar kowanne ɗaurin bindi biyu.
[1CH 26:17] A gefen gabas akwai Lebiyawa shida, a gefen arewa a rana ta huɗu, a gefen kudu a rana ta huɗu, an kuma sa biyu biyu a ɗakunan ajiya.
[MRK 6:7] Ya kira almajiransa su goma sha biyu, ya aike su biyu-biyu, ya ba su iko a kan aljanu,
[LUK 10:1] Bayan wadannan abubuwa, Ubangiji ya sake nada wadansu saba'in ya aike su biyu biyu, domin su tafi kowanne birni da wurin da yake niyyan zuwa.
faɗace faɗace (9)
[PRO 21:9] Ya fiye a zauna laɓe a lungun ɗaki da a zauna ɗaki ɗaya da mace mai yawan faɗace-faɗace.
[PRO 21:19] Ya fiye a zauna cikin hamada da a zauna tare da mata mai yawan faɗace-faɗace da fushi.
[PRO 22:10] Ka kori mai ba'a, husuma zata fita; faɗace-faɗace da zage-zage zasu ƙare.
[PRO 23:29] Wa keda waiyo? Wa ke da kaito? Wa keda faɗace-faɗace? Wa ke ƙorafi? Wa keda raunuka babu dalili? Wa keda jajayen idanuwa?
[PRO 25:24] Gara a zauna a saƙon rufin ɗaki da a zauna gida ɗaya tare da mace mai yawan faɗace-faɗace.
[PRO 26:20] Don rashin itace, wuta ke mutuwa; kuma duk inda babu magulmaci faɗace-faɗace na ɗaukewa.
[PRO 26:21] Kamar yadda gawayi ke ga wuta maici itace kuma ga wuta, haka ya ke da mutum mai faɗace-faɗace wurin kunna husuma.
[PRO 27:15] Mace mai yawan faɗace-faɗace na kama da yayyafi a ranar ruwan sama marar tsayawa;
[ISA 58:4] Duba, kuna azumi ku yi faɗace-faɗace, kuma ku bugu da hannun mugunta; ba za ku yi azumi yau wanda za ku sa a ji muryarku a sama ba.
dubu dubu (7)
[NUM 31:48] Sai shugabannin runduna, da na dubu dubu da kuma na bisa ɗari ɗari, suka zo wurin Musa.
[2SA 18:4] Sai sarki ya amsa masu, "Zan yi duk abin da ku ka ga yafi maku kyau." Sarki ya tsaya a bakin ƙofar birni yayin da dukkan rundunar yaƙi suka fita ɗari-ɗari da dubu-dubu.
[1CH 26:26] Shelomit da 'yan'uwansa ne ke lura da dukkan gidajen ajiya da abubuwan da ke na Yahweh, wanda Dauda sarki, da iyalin shugabanni, da shugabannin sojoji na dubu dubu na ɗari ɗari da kuma shugabannin sojojin da aka keɓe.
[1CH 27:1] Wannan shi ne lissafin iyalin shugabannin Isra'ila, shugabannin sojoji na dubu dubu da ɗari ɗari, har da rudunar sojoji waɗanda suke yi wa sarki aiki ta hanyoyi dabam dabam. Kowace runduna za ta yi aiki wata wata har ƙarshen shekara. Kowanne kashi na da mutane dubu ashirin da huɗu.
[1CH 28:1] Dauda ya tara dukkan shugabannin Isra'ila a Yerusalem: shugabannin kabilu da shugabannin kungiyoyi da ke yi wa sarki hidima a cikin shirin aikinsa, shugabannin dubu dubu da ɗari ɗari da manajoji bisa dukkan dukiya da mallakar sarki da 'ya'yansa da kuma fãdawa da mutane mayaƙa, tare da waɗanda suka zama mafiya fasaha.
[2CH 1:2] Suleman ya yi magana da dukkan Isra'ila, hafsoshi dubu-dubu dana ɗari-ɗari, da mahukunta da dukkan sarakuna a Isra'ila, da shugabannin gidajen ubanni.
[2CH 25:5] Bugu da ƙari, Amaziya ya tattara mutanen Yahuda ya yi masu ƙidaya bisa ga kabilar kakanninsu, a ƙarƙashin jagorancin shugabannin dubu-dubu da na ɗari-ɗari da dukkan Yahuda da Benyamin. Ya ƙirga su daga 'yan shekaru ashirin zuwa sama, ya sami mutane kusan 300,000 zaɓaɓɓu domin yaƙi waɗanda zasu iya riƙe mashi da garkuwa.
gida gida (7)
[JOS 7:14] Da safe, dole ku taru bisa ga kabilarku. Kabilar da Yahweh ya zaɓa za ta matso iyali - iyali. Iyalin da Yahweh ya zaɓa dole su matso gida - gida. Gidan da Yahweh ya ware dole a gabatar da su mutum - mutum.
[ISA 5:8] Kaiton su masu yawo gida gida, waɗanda ke haɗa wurare daga wannan wuri zuwa wancan wuri, har sai ba ɗakunan da suka ragu sai kai kaɗai za a bari a cikin ƙasar!
[LUK 10:7] Ku zauna a wannan gidan, ku ci ku sha abin da suka tanada maku. Gama ma'aikaci ya wajibci ladansa. Kada ku bi gida gida.
[ACT 5:42] Bayan haka kullayomin suna zuwa haikali, suna bi gida gida, suna wa'azi, suna kuma koyarwa ba fasawa cewa Yesu shine Almasihu.
[ACT 8:3] Amma Shawulu ya yi wa Iklisiya mugunta kwarai, ya dinga shiga gida gida yana jawo mutane maza da mata, kuma yana kulle su cikin kurkuku.
[ACT 20:20] Kun sani ban ji nauyin sanar da ku kowanne abu mai amfani ba, na bi ku gida gida ina koyar da ku abubuwa a sarari.
[1TI 5:13] Sun saba da halin ragwanci, suna yawo gida gida. Ba zama raggwaye kawai su ka yi ba. Amma sun zama magulmata, masu shishshigi, masu karambani. Suna fadin abin da bai dace ba.
lu'u lu'u (7)
[EXO 28:18] A jeri na biyu kuma dole a sa emerald, da saffiya, da lu'u-lu'u.
[EXO 39:11] A jeri na biyu aka sa emeral da saffir da lu'u-lu'u.
[JER 17:1] "Zunubin Yahuda a rubuce yake da alƙalamin ƙarfe mai bakin lu'u-lu'u. An zana shi a allon zuciyarsu da ƙahon bagadinku.
[EZK 3:9] Na maida girarka kamar lu'u-lu'u, yafi tsagewar dutse! kada ka ji tsoron su ko ka karaya da irin fuskokinsu, tunda gida ne mai tayarwa."
[REV 18:12] kayan zinariya, azurfa, da duwatsun alfarma, da lu'u-lu'u, da lilin mai laushi, da hajja mai ruwan jar garura, da siliki, da jar alharini da itacen kamshi iri iri, da kayan da aka sassaka da itace mai tsada, da na tagulla, da na bakin karfe, da na dutse mai sheki,
[REV 18:16] Za su ce, "Kaito, kaito ga babban birni da take sanye da lilin mai laushi da tufafi masu jar garura da kuma jan alharini, da ta ci ado da kayan zinariya, da duwatsu masu daraja da lu'u-lu'u!
[REV 21:21] Kofofi goma sha biyu lu'u-lu'ai ne goma sha biyu; kowacce daya a cikin kofofin daga lu'u-lu'u daya aka yi shi. Titunan birnin kuwa zinariya ce sahihiya, sai kace madubi garau.
mai mai (7)
[LEV 24:2] "Ka umurci mutanen Isra'ila su kawo maka mai mai tsabta da aka tatso daga zaitun don a riƙa amfani dashi cikin fitilu, domin su yi ta bada haske ba yankewa.
[NUM 18:12] Dukkan mai mai kyau, dukkan sabon ruwan inabi da hatsi da nunar fari masu kyau da mutane suka bada gare ni--dukkan waɗannan abubuwa na bada su a gare ka.
[NUM 35:25] Jama'ar zasu kuɓutar da mai kisan daga ikon mai ramakon jinin. Su jama'ar zasu komo da mai kisan kan zuwa birnin ramakon wanda asali ya guje daga gare shi. Za ya zauna a wurin har sai bayan mutuwar babban firist, wanda aka shafe da mai mai-tsarki.
[2KI 20:13] Hezekiya ya saurari wasiƙun nan, sai ya nuna wa manzaNnin dukkan fǎda da abubuwa masu daraja da azurfa da zinariya da kayan ƙanshi da mai, mai daraja da gidan ajiyar kayan yaƙi da dukkan abin da ke samuwa a gidajen ajiyarsa. Babu wani abu a gidansa, ko a mulkinsa, da Hezekiya bai nuãna masu ba.
[PSA 133:2] Wannan yana kama da mai mai kyau a kai dake gangarowa zuwa gemu - gemun Haruna, yana kuma gangarowa har kan wuyar rigarsa.
[ISA 39:2] Hezekiya kuwa ya ji daɗin waɗannan abubuwa; har ya kuma nuna wa manzannin ɗakin dukiyarsa - wato su azurfa, da zinariya, da kayan yaji, da mai mai daraja, da daƙin kayayyakinsa na yaƙi, da dukkan abin da ke cikin gidansa. Babu sauran wani abu da ya ke da shi a gidansa, ko cikin dukkan mulkinsa, wanda Hezekiya bai nuna masu ba.
[MAT 26:7] daidai lokacin da ya zauna a gefen teburin cin abinci, sai wata mata ta shigo da kwalbar mai, mai tsada, ta zuba wa Yesu a kansa.
toye toye (7)
[GEN 40:1] Sai ya kasance bayan waɗannan abubuwa, mai riƙon ƙoƙon sha na sarkin Masar da mai toye-toye na sarki suka ɓata wa ubangidansu, sarkin Masar rai.
[GEN 40:2] Fir'auna ya ji haushin ofisoshinsa biyu, da shugaban ma su riƙon ƙoƙon sha da shugaban masu toye-toye.
[GEN 40:5] Dukkan su biyu sai suka yi wani mafarki - mai riƙon ƙoƙon sha da mai toye-toye na sarkin Masar waɗanda ke tsare a kurkukun - kowanne mutum ya yi nasa mafarki a dare ɗaya, kuma kowanne mafarkin da tasa fassarar.
[GEN 40:16] Sa'ad da shugaban masu toye-toye ya ga cewa fassarar ta yi daɗi, ya cewa Yosef, "Ni ma nayi mafarki, kuma, duba, kwanduna uku na gurasa suna bisa kaina.
[GEN 40:17] A cikin kwandon na sama akwai kowanne irin kayan toye-toye domin Fir'auna, amma tsuntsaye suka cinye su daga cikin kwandon a bisa kaina."
[GEN 40:20] Sai ya kasance a rana ta uku ranar tunawa da haihuwar Fir'auna ce. Sai ya yi wa dukkan bayinsa biki. Sai ya ɗaga kan shugaban masu riƙon ƙoƙon sha da shugaban masu toye-toye, daga cikin bayinsa.
[GEN 40:22] Amma ya sargafe shugaban masu toye-toye, kamar yadda Yosef ya yi masu fassara.
ubangiji ubangiji (7)
[MAT 7:21] Ba duk mai ce mani, 'Ubangiji, Ubangiji,' ne, zai shiga mulkin sama ba, sai dai wanda ya yi nufin Ubana da yake cikin sama.
[MAT 7:22] A ranar nan da yawa za su ce mani, 'Ubangiji, Ubangiji,' ashe ba mu yi annabci da sunanka ba, ba mu fitar da aljanu da sunanka ba, ba mu kuma yi manyan ayyuka masu yawa da sunanka ba?'
[LUK 6:46] Don me kuke ce da ni, 'Ubangiji, Ubangiji', amma ba ku yin biyayya da magana ta?
[LUK 13:25] In dai maigida ya riga ya tashi ya rufe kofa, sannan za ku tsaya a waje kuna kwankwasa kofar kuna cewa, 'Ubangiji, Ubangiji, bari mu shiga ciki'. Sai ya amsa yace maku, 'Ni ban san ku ba ko daga ina ku ka fito.'
[ACT 9:5] Shawulu ya amsa, "Wanene kai, Ubangiji?" Ubangiji ya ce, "Nine Yesu wanda kake tsanantawa;
[ACT 22:10] Na ce, 'Me zan yi ya Ubangiji?" Ubangiji ya ce mani, 'Tashi ka tafi cikin Dimashku, a can za a fada maka abinda wajibi ne ka yi.
[ACT 26:15] Sai na ce, 'Wanene kai ya Ubangiji?' Ubangiji ya amsa, 'Ni ne Yesu wanda kake tsanantawa.
zage zage (7)
[PSA 10:7] Maganganunsa suna cike da zage-zage da yaudara, da mugayen kalmomi; harshensa kuma mai hatsari ne da hallakar wa.
[PSA 44:16] saboda muryar wanda ke tsautarwa da zage-zage, saboda maƙiyi da mai ɗaukar fansa.
[PRO 22:10] Ka kori mai ba'a, husuma zata fita; faɗace-faɗace da zage-zage zasu ƙare.
[MAT 15:19] Domin daga zuciya mugayen tunani suke fitowa, kisan kai, zina, fasikanci, sata, shaidar zur, da zage-zage.
[1CO 6:10] da barayi, da masu zari, da mashaya, da masu zage-zage, da 'yan damfara - ba waninsu da zai gaji Mulkin Allah.
[COL 3:8] Amma yanzu dole ku kawar da wadannan - zafin rai, fushi, mugayen manufofi, zage-zage, da kazamar magana daga bakinku.
[1TI 6:4] Wannan mutum mai girman kai ne, kuma bai san komai ba. A maimakon haka, yana da matukar jayayya da gardama game da kalmomi. Wadannan kalmomi na kawo kishi, da husuma, da zage-zage, da miyagun zace-zace, da
zane zane (7)
[EXO 35:32] ya ƙirƙiro zane-zane da aikin zinariya da azurfa da tagulla
[EXO 35:33] da kuma wajen sassaƙar duwatsu na jerawa da sassaƙar itace-ya yi dukkan kowanne irin zane-zane na gwaninta.
[EXO 35:35] Ya cika su da fasaha ta yin kowanne irin aiki, da aiki kamar na sassaƙa dana zane-zane dana yin ɗinke-ɗinke da shuɗi da shunayya da mulufi da lallausan lilin dana yin saƙa. Sun iya yin kowanne irin aiki da yin zane-zane.
[EXO 35:35] Ya cika su da fasaha ta yin kowanne irin aiki, da aiki kamar na sassaƙa dana zane-zane dana yin ɗinke-ɗinke da shuɗi da shunayya da mulufi da lallausan lilin dana yin saƙa. Sun iya yin kowanne irin aiki da yin zane-zane.
[EXO 38:23] Oholiyab ɗan Ahisamak daga kabilar Dan, wanda ya yi aiki tare da Bezalel gwani ne, cikakken ma'aikacin zane-zane da ɗinki na shuɗi, da na shunayya da na mulufi da na lallausan zaren lilin.
[1KI 7:31] Bakinsu buɗe ya ke kamar kwano, faɗinsa kamu ɗaya da rabi ne, yana da kambi kamu ɗaya. A bakin su akwai zane-zane, kuma gefensu yana da tsawo da fãɗa bai ɗaya ba zagayayye ya ke ba.
[ISA 44:13] Kafinta yana gwada katako da abin gwaji, za ya yi mashi zane-zane da abin salo. Da kayan aikinsa zai yi masa siffofi, ya zãne shi da abin zãne. zai yi shi siffa-siffa bisa ga siffar mutum, kamar mutum mai ban sha'awa, domin ya zauna a cikin gida.
dage dage (6)
[GEN 25:29] Yakubu ya shirya ɗan dage-dage. Isuwa ya zo daga saura, ya kuma raunana saboda yunwa.
[GEN 27:4] Ka yi mani dage-dage, irin wanda nake ƙauna, ka kawo shi gare ni domin in ci in albarkace ka kafin in mutu."
[GEN 27:7] 'Ka farauto mani nama ka shirya mani dage-dage domin in ci in albarkace ka a gaban Yahweh kafin mutuwata.'
[GEN 27:9] Ka je garke, ka kawo mini "yan awaki guda biyu; zan kuma shirya dage-dage mai daɗi da su domin mahaifinka, kamar yadda yake ƙauna.
[GEN 27:14] Sai Yakubu ya tafi ya samo 'yan awaki guda biyu ya kawo su ga mahafiyarsa, mahaifiyarsa kuwa ta shirya dage-dage, kamar yadda mahaifinsa ke ƙauna.
[GEN 27:33] Ishaku ya gigice sosai ya ce, "Wane ne ya yiwo farauta ya kawo mani dage-dage? Na ci a gabanin zuwanka, na kuma albarkace shi. Hakika, zai zama da albarka."
dauda dauda (6)
[1SA 26:17] Saul ya sasance muryar Dauda ya kuma ce, "Wannan muryarka ce, ɗana Dauda?" Dauda ya ce, "Muryata ce, ubangidana, sarki."
[2SA 3:20] Da Abna da mutanensa guda ashirin suka iso cikin Hebran domin su ga Dauda, Dauda ya shirya masu liyafa.
[2SA 9:6] Sai Mefiboshet ɗan Yonatan ɗan Saul, ya zo gun Dauda ya russuna fuskarsa ƙasa ya girmama Dauda. Dauda ya ce, '"Mefiboshet," Ya amsa, "Duba, ni baranka ne!"
[2SA 23:1] Yanzu fa waɗannan su ne ƙarshen zantattukan Dauda - Dauda ɗan Yesse, mutumin da aka girmama ƙwarai, shi wanda ya ke shafaffe daga Allahn Yakubu, mawaƙi mai daɗi na Isra'ila.
[1CH 11:6] Amma Dauda ya ci kagarar Sihiyona, wato, Birnin Dauda. Dauda ya ce, "Duk wanda ya fara bugun Yebusawa zai zama shugaban yaƙi." Yowab ɗan Zeruya ya fara kai hari, aka mai she shi ya zama shugaba.
[1CH 21:18] Sai mala'ikan Yahweh ya umurci Gad ya ce da Dauda, Dauda ya je ya ginawa Yahweh bagadi a masussukar Ornan Bayebushe.
kam kam (6)
[PRO 1:19] Haka kuma duk hanyoyin wanda ya sami arziƙi ta rashin adalci; ƙazamar riba takan ɗauke rayukan waɗanda suka riƙe ta kam-kam.
[ISA 56:2] Mai albarka ne mutumin dake yin wannan, wanda kuma ya riƙe shi kam-kam. Ya kiyaye ranar Asabaci, ba ya ƙazamtata, yana kuma kiyaye hannunsa daga aikin mugunta."
[ISA 56:4] Gama wannan ne abin da Yahweh yace, "Ga bãbãnni da ke kiyaye Asabataina kuma suna zaɓen abin dake faranta mani rai, su kuma riƙe alƙawaraina kam-kam,
[ISA 56:6] Haka ma bãƙin da suka haɗa kansu da Yahweh - su ɓauta masa, waɗanda kuma suke son sunan Yahweh, su ɓauta masa, duk wanda ke lura da Asabaci, da wanda ke kãre kansa daga ƙazamta, da wanda ya riƙe alƙawari na kam-kam
[LUK 8:15] Amma irin da suka fada a kan kasa mai kyau, wadannan sune mutanen da suka ji maganar, suka karbe ta da gaskiya da zuciya daya, sun rike ta kam-kam, suna jimrewa wurin ba da 'ya'ya.
rugu rugu (6)
[EXO 23:24] Kada ku rusuna wa allolinsu, ku yi masu sujada, ko ku yi kamar yadda suke yi. Maimakon haka, dole ku kaɓantar da su dukka, ku ragargaza ginshiƙan duwatsunsu rugu--rugu.
[2KI 11:18] Domin haka dukkan mutanen ƙasar suka tafi gidan Ba'al suka rurrushe shi. Suka bubbuge bagadin Ba'al da gumakansa rugu rugu, suka kuma kashe Mattan firist na Ba'al a gaban bagadojin. Sai Yeho'iada firist ya naɗa 'yan tsaro a haikalin Yahweh.
[2KI 23:14] Ya rurrushe ginshiƙai na dutse rugu-rugu ya kuma sassare sandunan Ashera sa'an nan ya rufe wuraren da ƙasussuwan mutane.
[DAN 7:7] Bayan wannan kuma na gani a wahayina na dare dabba ta huɗu, mai ban razana, da ban tsoro, kuma mai ƙarfi ƙwarai. Tana da babban haƙorin ƙarfe; tana haɗiyewa, tana karyawa rugu-rugu, tana kuma tattake abin da ya rage da ƙafafunta. Ta bambanta da sauran dabbobin, kuma tana da ƙahonni goma.
[DAN 7:19] Sai kuma na so in ƙara sani game da dabbar nan ta huɗu - ta bambanta sosai da sauran kuma tana da ban razana da haƙoranta na ƙarfe da kofatun tagulla; tana cinyewa, tana karyawa rugu-rugu, ta kuma tattake abin da ya rage da ƙafafunta.
[DAN 7:23] Wannan ne abin da mutumin nan ya faɗa, 'Dabbar nan ta huɗu kuwa, zata kasance masarauta ta huɗu a duniya wadda zata sha bamban da dukkan sauran masarautun. Za ta cinye dukkan duniya, ta tattake ta ta kuma karya ta rugu-rugu.
wannan wannan (6)
[1CH 27:24] Yowab ɗan Zeruya ne ya fara ƙidayar mutanen nan, amma bai gama ba. Sai hukunci mai zafi ya sami Isra'ila saboda wannan. Wannan ƙidayar ba a rubuta ta ba cikin Tarihin Sarki Dauda ba.
[JER 21:7] Bayan wannan - wannan shi ne furcin Yahweh - Zadakiya sarkin Yahuda, da bayinsa da mutanen, da duk wanda ya rage a cikin wannan birni bayan annoba, da takobi da kuma yunwa, zan bashe su dukka a hannun Nebukadnezza sakin Babila, da kuma hannun abokan gãbarsu, da hannun waɗanda suke neman rayukansu. Daga nan shi kuma zai kashe su da kaifin takobi. Ba zai ji tausayinsu ba, ko ya rage su, ko kuma ya yi juyayinsu ba.'
[JER 38:3] Yahweh ya faɗi wannan: Wannan birni za a ba da shi ga hannun rundunar sarkin Babila, kuma za ya karɓe shi."
[EZK 8:17] Sai ya ce mani, Ɗan mutum, ka ga wannan? Wannan ƙaramin abu ne ga gidan Yahuda, su yi waɗannan haramtattun ayyuka da suke yi a nan? Gama sun cika ƙasar da tashin hankali sun sake juyawa kuma sun cakune ni ga yin fushi, suna sanya reshe cikin hancinsu.
[AMO 7:6] Yahweh kuwa ya dakatar da wannan. "Wannan ma ba zai faru ba," inji Ubangiji Yahweh.
[ZEC 6:12] Ka yi magana da shi ka ce, 'Yahweh mai runduna ya faɗi wannan: Wannan mutum, sunansa Reshe! Zai yi girma inda ya ke sa'an nan kuma ya gina haikalin Yahweh!
yaƙe yaƙe (6)
[JOS 11:23] Ta haka Yoshuwa ya ci dukkan ƙasar, kamar yadda Yahweh ya faɗawa Musa. Yoshuwa kuwa ya ba da ita gãdo ga Israila bisa ga kabilar kowa, Sai ƙasar ta shaƙata daga yaƙe -yaƙe.
[1CH 22:8] Amma Yahweh ya zo wuri na ya ce, 'Ka yi yaƙe-yaƙe da yawa ka zubar da jini. Ba za ka gina gida domin sunana ba, domin ka zubar da jini da yawa bisa ƙasa a idanuna.
[1CH 26:27] Su ne kuma aka keɓe don kula da ganimar yaƙe-yaƙe domin kuma gyaran gidan Yahweh.
[2CH 12:15] Sauran al'amura kuwa game da Rehobowam, farko da ƙarshe, ba a rubuce suke ba a cikin rubuce-rubucen Shemayya annabi da Iddo mai dubawa, waɗanda kuma suke da lissafe - lissafen asaloli da ci gaba da yaƙe-yaƙe tsakanin Rehobowam da Yerobowam?
[JOB 38:23] waɗannan abubuwan da na adana na tsawon lokaci saboda masifa, domin ranar hargitsi da yaƙe-yaƙe?
[PSA 46:9] Ya sa yaƙe-yaƙe su ƙare har zuwa iyakar duniya; ya kakkarya baka ya daddatsa mãsu gutsu--gutsu; ya ƙone garkuwoyi.
gaba gaba (5)
[DEU 28:43] Baƙon da ke tsakiyarku zai yi ta ƙaruwa fiye daku gaba gaba; amma ku zaku yi ta komawa baya baya.
[2CH 33:23] Bai ƙasƙantar da kansa a gaban Yahweh, kamar yadda mahaifinsa Manasse ya yi ba. Maimakon haka, shi wannan Amon fa ya ƙara yin zunubi gaba-gaba.
[PSA 71:14] Amma zan sa begena a gare ka, zan yabe ka gaba-gaba.
[GAL 1:14] Ina gaba-gaba cikin Yahudanci fiye da yawancin tsararrakina. A kwazo kuwa fiye da kima game da al'adun ubannina.
[PHP 1:9] Ina yin wannan addu'a: kaunar ku ta habaka gaba gaba a cikin sani da dukan fahimta.
hamsin hamsin (5)
[EXO 18:21] Gaba da haka, dole ka zaɓi mutane tsayayyu daga cikin mutanen, mutane masu girmama Allah, mutane masu gaskiya masu ƙin ƙazamar riba. Dole ka sanya su bisa mutane su zama shugabannin dubbai, da ɗarurruka, da hamsin-hamsin, da goma-goma.
[EXO 18:25] Musa ya zaɓi tsayayyun mutane daga dukkan Isra'ila ya kuma maida su shugabannin mutanen, shugabanni masu lura da dubbai, da ɗarurruka, da hamsin-hamsin, da goma-goma.
[DEU 1:15] Sai na ɗauki shugabanni daga cikin kabilunku, mutane masu hikima, mutane kuma masu kyakkyawar shaida, na kuma mai da su shugabanni a bisan ku, hafsoshin dubbai, hafsoshin ɗaruruwa, hafsoshin hamsin-hamsin, hafsoshin goma-goma, da ofisoshi, kabila bayan kabila.
[1KI 18:4] domin lokacin da Yezebel ta karkashe annabawan Yahweh, Obadiya ya kwashe annabawa ɗari ya raba su hamsin, hamsin ya ɓoye su a kogo, ya ciyar da su da gurasa ya kuma shayar da su.
[1KI 18:13] Ashe ba a faɗa maka ba, shugabana, abin da na yi a lokacin da Yezebel ta kashe annabawan Yahweh, abin da na yi na ɓoye annanbawan Yahweh ɗari na raba su hamsin hamsin a kogo na kuma ciyar da su da gurasa da ruwa?
jaja jaja (5)
[LEV 13:24] Idan fata tana da ƙuna kuma wani buɗaɗɗen ƙurji ya fito a wurin da launi jaja-jaja fari-fari ko farin ɗigo,
[LEV 13:42] Amma idan akwai wani ƙurji jaja-jaja fari-fari akan saiƙonsa ko goshinsa, wannan cuta ce mai yaɗuwa da ta faso.
[LEV 13:43] Saboda haka dole firist ya dudduba shi ya ga ko kumburin cutar inda take a kan saiƙo ko goshinsa ya yi jaja-jaja fari-fari, da kuma kamannin cuta mai yaɗuwa ce a cikin fata.
[LEV 14:37] Dole ya dudduba kuturtar ya ga ko tana bangayen gidan, ya duba ko yana da kore-koren launi ko jaja-jaja cikin zurfin bangayen.
[ZEC 1:8] "Da dare na gani, na duba kuma! ga mutum na sukuwa bisa jan doki, yana tsakiyar itatuwan cizaƙi dake cikin kwari; bayan shi kuma akwai dawakai da ja da jaja-jaja-ruwan ƙasa-ƙasa da kuma farare."
kaɗe kaɗe (5)
[1CH 23:5] Dubu huɗu kuwa za su zama matsara ƙofofi da dubu huɗu kuma za su zama masu yabon Yahweh da kayayyakin bushe-bushe da kaɗe-kaɗe waɗanda za su yi yabo," Dauda ya ce.
[2CH 23:13] ta na dubawa sai ga sarki tsaye kan dakalin sarauta riƙe da sandar sarauta a ƙofar shiga, ga kuma kwamandoji da masu hura kakaki kewaye da sarki. Dukkan mutanen ƙasar na murna suna busa kakaki, mawaƙa suna kaɗa kayan kaɗe-kaɗe suna kuma bida waƙoƙin yabo. Sai Ataliya ta keta tufafinta tana cewa, "Cin amana! Cin amana!"
[2CH 29:26] Lebiyawa suka tsaya da kayan bushe-bushe da na kaɗe-kaɗe na Dauda, firistoci kuwa suna rike da ƙahonni.
[PSA 92:3] da garaya mai tsarkiya goma da kuma kayan kaɗe-kaɗe masu daɗi.
[ISA 38:20] Yahweh yana kusa da ceto na, za mu kuma yi buki tare da kaɗe-kaɗe da waƙoƙi dukkan ƙwanakin ranmu cikin gidan Yahweh."
ki ki (5)
[GEN 24:14] Ka sa abin ya kasance kamar haka. In na ce da budurwar ina roƙon ki ki saukar da abin ɗiban ruwanki domin in sha; sai kuma ta ce da ni, ka sha, zan kuma shayar da raƙumanka ma; to bari ta zama matar daka nufa ta zama matar bawanka Ishaku. Da haka zan sani cewa ka nuna amintaccen alƙawarinka ga shugabana."
[GEN 24:23] sai ya tambaya, "Ke "yar wane ne? Ina roƙon ki ki faɗa mini, ko akwai masauki a gidan mahaifinku da za mu kwana?"
[1SA 1:23] Elkana mijinta ya ce da ita, "Ki yi abin da ya yi dai-dai a gare ki. Ki jira sai kin yaye shi; Yahweh ya tabbatar da maganarsa, kaɗai." Sai matar ta jira ta kuma yi renon ɗanta har sai da ta yaye shi.
[NAM 3:14] Ki je ki ɗebo ruwa domin za a kewaye ki, ki ƙarawa kagarorinki ƙarfi, ki je wurin magina ki samo yunɓu ki yi tubula.
[LUK 7:50] Sai Yesu ya ce da matar, "Bangaskiyarki ta cece ki. Ki tafi da salama."
koke koke (5)
[PSA 144:14] Sa'an nan shanunmu zasu haifi 'yan maruƙa da yawa. Ba wanda zai hudo ta katangunmu; baza a tafi bautar talala ba ko a ji koke-koke a tituna.
[ISA 15:3] A cikin titunansu suna saye da tsummoki; a kan benayen su da dandalinsu kowannensu yana koke-koke, sun narke da hawaye.
[ISA 16:7] Sai Mowab tayi koke-koke domin Mowab - dukkan su suna makoki, ku da a ka lalatar ɗungum, domin wainar kauɗar inabin Kir Hareset.
[LAM 1:2] Tana kuka da koke-koke da dare, kuma hawayenta sun rufe kumatunta. Babu masoyinta da ke yi mata taimako. Dukkan abokananta sun yashe ta. Sun zama maƙiyanta.
[EZK 2:10] Ya baza shi a gaba na; yana da rubutu cikinsa da bayansa, abubuwan da aka rubuta a kai sune koke-koke da makoki da kuma kaito.
na na (5)
[2SA 22:7] A cikin ƙuncina na kira Yahweh; Na kira Allahna; daga cikin haikalinsa ya ji muryata, kira na na neman taimako ya kai cikin kunnuwansa.
[PSA 41:7] Dukkan waɗanda ke ƙi na na raɗa da juna gãba da ni; gãba da ni suna fatan shan wahalata.
[ISA 24:16] Mun ji waƙoƙi daga wuri mafi nisa na duniya, "Ɗaukaka ga mai tsarki!" Amma na ce, "Kaito na, na lalace, na lalace! Mazambata sun yi zamba; i, mazambata sun yi zamba ƙwarai."
[ZEC 9:13] gama na lanƙwasa Yahuda kamar baka na. Na cika ƙwarina da Ifraimu. Na motso da 'ya'ya mazanki, Sihiyona, gãba da 'ya'ya mazanki, Giris, kuma na yi ki, Sihiyona, kamar takobin mayaƙi!
[EPH 4:1] Saboda haka a matsayi na na dan sarka saboda Ubangiji; ina rokon ku ku yi zaman rayuwa da ta cancanci kiran da Allah ya kiraye ku.
roƙe roƙe (5)
[2CH 6:29] ko kuma ace an yi adduo'i da roƙe-roƙe ta wurin mutum ɗaya ko kuma dukkan mutanenka Isra'ila-ko kuma na sane da annobar da kuma baƙincikin a zuciyarsa lokacin da ya buɗe hannuwansa yana fuskantar wannan haikali.
[PSA 116:1] Ina ƙaunar Yahweh saboda yana jin murya ta da kuma roƙe-roƙe na domin jinƙai.
[PSA 130:2] Ubangiji, ka ji murya ta; bari kunnuwanka su saurari roƙe-roƙe na domin jinƙai.
[DAN 6:11] Daga nan waɗannan mutane waɗanda suka shirya makircin tare suka ga Daniyel yana yin roƙe-roƙe da neman taimako wurin Allah.
[DAN 9:3] Sai na juya fuskata ga Ubangiji Allah, na biɗe shi cikin addu'a da roƙe-roƙe, tare da azumi, ina sanye da tsumma, ina zaune kuma cikin toka.
saul saul (5)
[1SA 15:13] Daga nan Sama'ila ya zo wurin Saul, Saul kuma ya ce masa, "Mai albarka ne kai daga Yahweh! Na cika dokar Yahweh."
[1SA 15:31] Sai Sama'ila ya sake juyowa bayan Saul, Saul kuma ya yi sujada ga Yahweh.
[1SA 24:16] Bayan da Dauda ya gama furta waɗannan maganganun ga Saul, Saul ya ce, "Muryarka ce wannan, ɗana Dauda?" Saul ya tãda muryarsa ya yi kuka.
[1CH 8:33] Ner shi ne mahaifin Kish. Kish shi ne mahaifin Saul. Saul shi ne mahaifin Yonatan, Malki-Shuwa, Abinadab, da Esh-Ba'al.
[1CH 9:39] Ner shi ne mahaifin Kish. Kish mahaifin Saul. Saul mahaifin Yonatan, Malki-Shuwa, Abinadab, da Esh-Ba'al.
anabce anabce (4)
[HOS 4:12] Mutanena suna neman shawara daga gumakun itacensu, sandar tafiyarsu kuma na basu anabce - anabce. Domin tunanin fasiƙanci ya ɓadda su, sun aikata karuwanci maimakon su zama da aminci ga Allahnsu.
[ZEC 13:3] Idan wani mutum ya ci gaba da yin annabci, mahaifinsa da mahaifiyarsa waɗanda suka haifeshi zasu ce masa, 'Ba za ka rayu ba, don kana ƙarya da sunan Yahweh! Sa'an nan mahaifinsa da mahaifiyarsa waɗanda suka haife shi zasu soke shi yayin da yake anabce-anabce.
[1CO 13:8] Kauna ba ta karewa. Idan akwai anabce anabce, zasu wuce. Idan akwai harsuna, zasu bace. Idan akwai ilimi, zaya wuce.
[1TH 5:20] Kada ku raina anabce anabce.
bushe bushe (4)
[1CH 23:5] Dubu huɗu kuwa za su zama matsara ƙofofi da dubu huɗu kuma za su zama masu yabon Yahweh da kayayyakin bushe-bushe da kaɗe-kaɗe waɗanda za su yi yabo," Dauda ya ce.
[1CH 25:1] Dauda da shugabannin Lebiyawa sun zaɓi waɗansu don aiki suna cikin 'ya'yan Asaf maza da na Heman da na Yedutun. Waɗannan mutane za su yi annabci da waɗannan kayayyakin bushe bushe irin su garayu da molaye da kuge. A nan ga adadin mutanen da suka yi wannan aikin:
[2CH 29:26] Lebiyawa suka tsaya da kayan bushe-bushe da na kaɗe-kaɗe na Dauda, firistoci kuwa suna rike da ƙahonni.
[2CH 29:27] Sai Hezekiya ya bada umarni a miƙa baiko na ƙonawa a bisa bagadin. Sa'ad da aka fara miƙa hadaya ta ƙonawa sai waƙa ga Yahweh ma ta fara tasowa tare da busa ƙaho da sauran kayan kiɗe-kiɗe dana bushe- bushe na Dauda sarkin Isra'ila.
dalla dalla (4)
[GEN 43:7] Suka ce, "Mutumin ya yi tambaya dalla-dalla game da mu da iyalinmu. Ya ce, 'Mahaifinku yana nan da rai? Kuna da wani ɗan'uwan? Muka amsa masa bisa ga waɗannan tambayoyi. Ta yaya zamu san cewa zai ce, 'Ku kawo ɗan'uwanku nan?"'
[JHN 1:20] Ya fada dalla dalla, kuma bai musunta ba, yana amsa masu cewa, "ba nine Almasihu ba."
[JHN 10:24] Sai Yahudawa suka zagaye shi suka ce masa, "Har yaushe ne za ka bar mu cikin shakka? In kai ne Almasihun, ka gaya mana dalla-dalla."
[ACT 11:4] Amma Bitrus ya fara bayyana masu dalla-dalla; ya ce,
gine gine (4)
[2SA 5:9] Sai Dauda ya zauna cikin kagara ya kira shi birnin Dauda. Ya tsare shi da gine- gine kewaye da shi tun daga waje zuwa ciki.
[2CH 27:3] Ya gina ƙofar sama ta gidan Yahweh, akan tsaunin Ofel kuma ya yi gine-gine masu yawa.
[2CH 27:4] Ya kuma yi gine-gine a ƙasa mai duwatsu ta Yahuda, a cikin daji kuma ya gina tsararrun wurare da hasumiyoyi.
[LUK 17:28] Haka ma aka yi a zamanin Lutu, ana ci, ana sha, ana saye, ana sayarwa, ana shuke-shuke da gine-gine.
kacau kacau (4)
[EXO 15:20] Miriyam annabiya, 'yar'uwar Haruna, ta ɗauki kacau-kacau, dukkan mataye kuma suka fita da kacau-kacau, suna rawa tare da ita.
[EXO 15:20] Miriyam annabiya, 'yar'uwar Haruna, ta ɗauki kacau-kacau, dukkan mataye kuma suka fita da kacau-kacau, suna rawa tare da ita.
[2SA 6:5] Sai Dauda da dukkan gidan Isra'ila suka fara wasa a gaban Yahweh, suna biki tare da sassaƙaƙƙun kayayyakin waƙa, molaye, garayu, kacau-kacau, da kuge.
[ISA 24:8] Ƙarar murna ta kacau-kacau ta ƙare, bukukuwan waɗanda suke farinciki; murnar masu garaya ta ƙare.
kai kai (4)
[JDG 6:12] Mala'ikan Yahweh ya bayyana gare shi ya ce masa, "Yahweh na tare da kai, kai jarumi mai ƙarfi!"
[JOB 13:22] Sa'an nan ka kira ni, zan kuma amsa; ko kuma ka bari in yi magana da kai, kai ka amsa mani.
[PSA 51:4] Gãba da kai, kai kaɗai, na yiwa laifi kuma na yi abin mugunta a fuskarka; ka yi dai-dai sa'ad da kayi magana; baka yi kuskure ba sa'ad da ka shar'anta.
[MRK 1:24] Yana cewa Ina ruwan mu da kai, Yesu Banazarat? Ka zo ne domin ka halakar da mu? Na san wanene kai. Kai ne Mai Tsarki na Allah".
kaito kaito (4)
[AMO 5:16] Saboda haka wannan shi ne abin da Yahweh yace, Allah mai runduna, Ubangiji, "Za a yi kuka da kururuwa a kowanne wurin taruwa za su kuma ce a dukkan tituna, 'Kaito! Kaito!' Za su kira manoma su yi makoki kuma masu makokin su yi kuka mai zafi.
[REV 8:13] Da na duba sai na ji gaggafa da take shawagi a tsakiyar sararin sama tana kira da babban murya, "Kaito, kaito, kaito, ga mazaunan duniya sabili da sauran karar kahonni na mala'ikun nan uku da za su busa."
[REV 8:13] Da na duba sai na ji gaggafa da take shawagi a tsakiyar sararin sama tana kira da babban murya, "Kaito, kaito, kaito, ga mazaunan duniya sabili da sauran karar kahonni na mala'ikun nan uku da za su busa."
[REV 18:16] Za su ce, "Kaito, kaito ga babban birni da take sanye da lilin mai laushi da tufafi masu jar garura da kuma jan alharini, da ta ci ado da kayan zinariya, da duwatsu masu daraja da lu'u-lu'u!
kiɗe kiɗe (4)
[1SA 18:6] Da suka dawo daga hallaka Filistiyawan, matayen suka fito daga dukkan biranen Isra'ila, suna raira waƙa da rawa, su taryi Saul, dakacakaura, da farinciki, da kumakayan kiɗe-kiɗe.
[2CH 29:27] Sai Hezekiya ya bada umarni a miƙa baiko na ƙonawa a bisa bagadin. Sa'ad da aka fara miƙa hadaya ta ƙonawa sai waƙa ga Yahweh ma ta fara tasowa tare da busa ƙaho da sauran kayan kiɗe-kiɗe dana bushe- bushe na Dauda sarkin Isra'ila.
[2CH 30:21] Mutanen Isra'ila waɗanda suke a Yerusalem sun yi Idin Abinci Mara Gami da murna mai yawa har kwana bakwai. Lebiyawa da firistoci suka yabi Yahweh rana bayan rana, suna waƙa da kayayyakin kiɗe-kiɗe masu ƙara ga Yahweh.
[PSA 45:8] Dukkan tufafinka na ƙamshin turaren mur da aloyes da ƙahonnin da aka samo; daga kowacce fadar hauren giwa kayyakin busa da kiɗe-kiɗe sun saka murna.
ne ne (4)
[1KI 2:22] Sarki Suleman ya amsa ya ce da mamarsa, "Meyasa ki ka ce a ba Adonija Abishag Bashunamiye ta zama matarsa? Meyasa ba ki ce a ba shi mulkin ba kuma gama shi yayana ne - ne dai, domin Abiyata firist, ko domin Yowab ɗan Zeruya?"
[EZR 7:23] Dukkan abin da suka fito daga umarnin Allah na Sama, ka aikata da kuzari, domin gidansa. Donme ne ne hasalarsa za ta yi ƙuna a bisa masarauta ta da 'ya'yana?
[ISA 41:26] Wa ne ne ya faɗa ma na wannan tun daga farko, ko ma sani? Kafin wannan lokaci, ko mu ce, "Ya yi dai-dai"? Babu ɗayansu da ya yi dokar haka, i, ba kuwa wanda ya ji kuna faɗar wani abu.
[EZK 33:11] Ka ce masu, 'Muddin ina raye - wannan furcin Ubangiji Yahweh ne - ba na farinciki da mutuwar mugu, domin idan mugu ya tuba daga hanyarsa, zai rayu! Ku Tuba! Ku Tuba daga mugayen hanyoyinku! Donme ne ne za ku mutu, gidan Isra'ila?'
sama sama (4)
[PRO 15:24] Tafarkin rai na kaiwa sama-sama ga mutane masu himma, domin su tsere daga Lahira ta ƙarƙashi.
[JER 6:14] Daga annabi zuwa Firist, kowannensu yana aikata yaudara. Sun warkar da raunukan mutane na sama sama, suna cewa, 'Salama, Salama,' alhali kuwa ba salamar.
[JER 8:11] Sun warkar da raunin mutanena sama - sama, suna cewa, "Salama, Salama," sa'adda babu salama.
[1CO 13:12] Gama yanzu muna gani sama - sama kamar ta madubi, amma a ranar fuska da fuska, yanzu na sani bisa - bisa, amma a lokacin zan sami cikakken sani kamar yadda aka yi mani cikakken sani.
wanke wanke (4)
[EXO 30:18] "Zaka yi babban bangaji na tagulla da wurin zamansa na tagulla, bangajin wanke-wanke. Tilas ka sa shi tsakanin rumfa ta taruwa da bagadi, ka zuba ruwa a cikin sa.
[2CH 4:6] Hakannan ya yi tafkuna goma domin wankin abubuwa; yasa biyar daga ɓangaren kudu, biyar kuma daga arewa; za a dinga wanke kayayyakin miƙa baiko na ƙonawa a cikinsu. Babban madatsar da aka fi sani da "Tafki" firistoci ne suke amfani da ita domin wanke-wanke.
[HEB 6:2] da kuma na koyarwa a kan wanke-wanke, da dora hannu, da tashin matattu, da dawwamammen hukuci.
[HEB 9:10] Abinci ne da abin sha kawai wadanda aka hada da bukukuwan wanke wanke dabam dabam. Wadannan duka tsare tsare ne da aka shirya a dinga yi a zahiri har sai an shirya sabuwar ka'ida.
yakubu yakubu (4)
[GEN 28:5] Sai Ishaku ya sallami Yakubu, Yakubu ya tafi Faddan Aram, zuwa ga Laban ɗan Betuwel Ba'aramiye, ɗan'uwan Rebeka, mahaifiyar Yakubu da Isuwa.
[GEN 46:2] Allah ya yi magana da Isra'ila a cikin wahayi da dare, cewa, "Yakubu, Yakubu." Ya ce, "Ga ni nan."
[MAT 1:2] Ibrahim shine mahaifin Ishaku, Ishaku shine mahaifin Yakubu, Yakubu shine mahaifin Yahuza da 'yan'uwansa.
[ACT 7:8] Allah ya ba Ibrahim alkawarin kaciya, sai Ibrahim ya haifi Ishaku ya yi masa kaciya a rana ta takwas; Ishaku ya haifi Yakubu, Yakubu kuma ya haifi ubanni Isra'ila su goma sha biyu.
ɗaya ɗaya (4)
[NUM 28:11] A farkon kowanne wata, za a miƙa baikon ƙonawa ga Yahweh. Za a miƙa 'yan bijimai biyu, da rago ɗaya da kuma 'yan raguna bakwai bana ɗaya ɗaya, marasa lahani.
[NUM 28:19] Duk da haka, dole ku miƙa baiko da aka yi da wuta, a baiko na ƙonawa ga Yahweh. Dole ku miƙa 'yan bijimai biyu da rago ɗaya, da 'yan tumaki bakwai bana ɗaya ɗaya marasa lahani.
[NUM 28:27] Dole ne ku miƙa baikon ƙonawa mai dadin ƙamshi ga Yahweh. Dole ne ku miƙa 'yan bijimai biyu da rago ɗaya da 'yan tumakai maza guda bakwai bana ɗaya ɗaya.
[NEH 4:17] Mutanen dai dake aikin ginin katangar da kuma ɗauko kaya, suke kuma tsaron in da suke. Sai kowannen su ya kama aiki da hannu ɗaya, ɗaya hannun kuma yana riƙe da makami.
aikace aikace (3)
[NUM 18:4] Su haɗu da kai, don su lura da alfarwar taruwa, domin dukkan aikace-aikace na alfarwar. Kada wani baƙo ya zo kusa da ku.
[NUM 18:7] Amma da kai da 'ya'yanka za ku yi aikin firist da duk abin da ya shafi bagaɗi da dukkan aiki na bayan labule. Kune da kanku za ku yi waɗannan aikace-aikace. Ina baku aikin firist a matsayin kyauta. Duk wani baƙo wanda ya matso zai mutu."
[1CO 12:6] Akwai aikace aikace iri iri, amma Allah daya ke bayyanawa kowane mutum yadda zai aiwatar da su.
bakwai bakwai (3)
[DAN 9:24]Bakwai-bakwai sau saba'in na shekaru aka zartar domin mutanenka da birninka mai tsarki domin a kawo ƙarshen laifofi a kuma kawo ƙarshen zunubi, a yi kaffara domin mugunta, a kuma kawo madawwamin adalci, a kuma aiwatar da wahayin da anabcin, a kuma keɓe wuri mafi tsarki.
[DAN 9:25] Ka sani kuma ka fahimci cewa daga zartar da umarnin maidowa da sake ginin Yerusalem har ya zuwan shafaffen nan (wanda za ya zama shugaba), za a sami bakwai-bakwai sau bakwai da kuma bakwai sittin da biyu. Za a sake gina Yerusalem da tituna da ramin ganuwa, duk da cewa lokutan tsanani ne.
[DAN 9:26] Bayan bakwai-bakwai sittin da biyu na shekaru, za a rugurguza shafaffen zai zama kuma zama ba komai. Mayaƙan shugaba mai zuwa za su rugurguza birnin da kuma wuri mai tsarki. Ƙarshen shi zai zo da ambaliya, za a kuma yi yaƙi har zuwa ƙarshe. An zartar da abubuwan ban ƙyama.
bisa bisa (3)
[1CO 13:9] Domin muna da sani bisa - bisa kuma muna anabci bisa - bisa.
[1CO 13:9] Domin muna da sani bisa - bisa kuma muna anabci bisa - bisa.
[1CO 13:12] Gama yanzu muna gani sama - sama kamar ta madubi, amma a ranar fuska da fuska, yanzu na sani bisa - bisa, amma a lokacin zan sami cikakken sani kamar yadda aka yi mani cikakken sani.
cikin cikin (3)
[JON 1:17] Yahweh kuwa ya shirya wani babban kifi don ya haɗiye Yona, Yona kuma ya kasance a cikin cikin kifi har yini uku da kwana uku.
[LUK 1:15] Domin zai zama mai girma a gaban Ubangiji. Ba zai sha ruwan inabi ba ko wani abu mai sa maye, kuma zai cika da Ruhu Mai Tsarki tun daga cikin cikin mahaifiyarsa.
[JHN 3:4] Nikodimu ya ce masa, "Yaya za a sake haifuwar mutum bayan ya tsufa? Ba zai iya sake shiga cikin cikin uwarsa kuma a haife shi ba, zai iya?"
dami dami (3)
[2CH 31:6] Mutanen Isra'ila da Yahuda waɗanda ke zama a biranen Yahuda suka kawo zakkar shanu da tumaki, da kuma zakkar abubuwa masu tsarkin da aka keɓe ga Yahweh tsauninsu, kuma suka tattaro su dami-dami.
[2CH 31:7] A watan uku ne sa'ad da suka fara harhaɗa gudunmawarsu dami-dami, suka kuma gama a wata na bakwai.
[MAT 13:30] Bari dukan su su girma tare har lokacin girbi, a lokacin girbin zan gaya wa masu girbin, "Ku tuge ciyayin da farko a daura su dami dami sai a kona su, amma a tara alkamar a kai rumbunana.'"
duba duba (3)
[JER 4:25] Na duba. Duba, babu ko ɗaya, kuma dukkan tsuntsayen sammai sun gudu.
[JER 4:26] Na duba. Duba, fadamun sun zama jeji dukkan biranenta sun rurrushe a gaban Yahweh, da zafin fushinsa."
[JER 5:14] Yahweh, Allah mai runduna ya faɗi wannan, "Saboda ka faɗi haka, duba, duba zansa maganata cikin bakinka. Zata zama kamar wuta, mutanen nan kuma zasu zama kamar itace! Gama zata cinyesu.
fari fari (3)
[LEV 13:24] Idan fata tana da ƙuna kuma wani buɗaɗɗen ƙurji ya fito a wurin da launi jaja-jaja fari-fari ko farin ɗigo,
[LEV 13:42] Amma idan akwai wani ƙurji jaja-jaja fari-fari akan saiƙonsa ko goshinsa, wannan cuta ce mai yaɗuwa da ta faso.
[LEV 13:43] Saboda haka dole firist ya dudduba shi ya ga ko kumburin cutar inda take a kan saiƙo ko goshinsa ya yi jaja-jaja fari-fari, da kuma kamannin cuta mai yaɗuwa ce a cikin fata.
farka farka (3)
[ISA 51:9]Farka, farka, ka suturtar da kanka da ƙarfi, damtsen Yahweh. Tashi kamar kwanakin dã, tsararraki na zamanan dã. Ba kai ba ne ka ragargaza Rahab, kai da ka soke dodon ruwa?
[ISA 51:17]Farka, farka, tashi tsaye Yerusalem, ke da kika bugu a hannun Yahweh daga kwanon fushinsa; ke da kika bugu daga kwanon, har zuwa dago-dago daga ƙoƙon tangadi.
[ISA 52:1]Farka, farka, ki sa ƙarfinki, Sihiyona; ki sa sababbin tufafinki, Yerusalem, Birni mai tsarki, gama marasa kaciya da kazamtattu ba za su sake shigar ki ba.
goma goma (3)
[EXO 18:21] Gaba da haka, dole ka zaɓi mutane tsayayyu daga cikin mutanen, mutane masu girmama Allah, mutane masu gaskiya masu ƙin ƙazamar riba. Dole ka sanya su bisa mutane su zama shugabannin dubbai, da ɗarurruka, da hamsin-hamsin, da goma-goma.
[EXO 18:25] Musa ya zaɓi tsayayyun mutane daga dukkan Isra'ila ya kuma maida su shugabannin mutanen, shugabanni masu lura da dubbai, da ɗarurruka, da hamsin-hamsin, da goma-goma.
[DEU 1:15] Sai na ɗauki shugabanni daga cikin kabilunku, mutane masu hikima, mutane kuma masu kyakkyawar shaida, na kuma mai da su shugabanni a bisan ku, hafsoshin dubbai, hafsoshin ɗaruruwa, hafsoshin hamsin-hamsin, hafsoshin goma-goma, da ofisoshi, kabila bayan kabila.
ibrahim ibrahim (3)
[GEN 22:1] Sai ya zamana bayan waɗannan abubuwa Allah ya gwada Ibrahim. Ya ce da shi, "Ibrahim" Ibrahim yace, "Ga ni nan,"
[GEN 22:11] Sai mala'ikan Yahweh ya kira shi daga sama ya ce, "Ibrahim, Ibrahim!" sai ya ce, "Ga ni nan."
[GEN 25:19] Waɗannan su ne al'amura game da Ishaku, ɗan Ibrahim: Ibrahim ya haifi Ishaku.
jita jita (3)
[JER 20:10] Na kan ji jita-jita ta banrazana daga wurin mutane da yawa a dukkan kewaye. 'Dole mu bada rahoto!' Waɗanda ke kusa da ni su dubawa su gani ko zan faɗi. 'Watakila za a ruɗe shi. Idan haka ne, sa'annan ma iya rinjayarsa har mu ɗauki fansarmu a kansa.'
[EZK 7:26] Masifa biye da masifa za ta zo, kuma za a samu jita-jita bayan jita-jita. Sa'an nan za su nemi wahayi daga wurin annabi, amma shari'a za ta lalace daga Firist shawara kuma daga wurin dattawa.
[EZK 7:26] Masifa biye da masifa za ta zo, kuma za a samu jita-jita bayan jita-jita. Sa'an nan za su nemi wahayi daga wurin annabi, amma shari'a za ta lalace daga Firist shawara kuma daga wurin dattawa.
kwararo kwararo (3)
[1KI 7:20] Zankayen da ke kan ginshiƙan nan biyu, an yi masu 'yan kwararo-kwararo guda ɗari biyu kewaye da su a can ƙoli.
[LUK 14:21] Da bawan ya zo ya fadi wa maigidansa wadannan abubuwa, sai maigidan yayi fushi, ya ce wa bawansa, jeka da sauri ka bi cikin titunan birni da kwararo-kwararo, ka kawo gajiyayyu, da nakasassu, da makafi, da guragu.'
[LUK 14:23] Sai maigidan ya ce wa bawan, 'Jeka, ka bi kwararo-kwararo da hanyoyin karkara, ka rinjayi mutane su shigo, don a cika gidana.
manya manya (3)
[DEU 6:10] Sa'ad da Yahweh Allahnku ya kawo ku cikin ƙasar da ya yi rantsuwa ga ubanninku, ga Ibrahim, ga Ishaku, ga kuma Yakubu, cewa zai baku, da birane manya-manya kyawawa da baku gina ba,
[2KI 12:3] Amma ba a kawar da manya manya wurare ba. Har yanzu mutane na yin hadaya da ƙona turare a manyan wurare.
[LUK 12:18] Sai ya ce, na san abin da zan yi. Zan rushe rumbuna na in gina wadansu manya-manya, a nan zan ajjiye hatsi na da dukan abubuwa.
musa musa (3)
[EXO 3:4] Sa'ad da Yahweh ya ga cewa ya juya garin ya duba, sai Allah ya yi kira gare shi daga cikin kurmin ya ce, "Musa, Musa." Musa yace, "Ga ni nan."
[EXO 3:4] Sa'ad da Yahweh ya ga cewa ya juya garin ya duba, sai Allah ya yi kira gare shi daga cikin kurmin ya ce, "Musa, Musa." Musa yace, "Ga ni nan."
[NUM 10:29] Musa ya yi magana da Hobab ɗan Rewuyel mutumin Midiya. Rewuyel ne mahaifin matar Musa. Musa ya yi magana da Hobab ya ce, "Za mu tafi wurin da Yahweh ya bayyana. Yahweh yace, 'Zan baku shi.' Ka biyo mu zamu kyautata maka. Yahweh ya yi alƙawari zai kyautatawa Isra'ila."
mutum mutum (3)
[JOS 7:14] Da safe, dole ku taru bisa ga kabilarku. Kabilar da Yahweh ya zaɓa za ta matso iyali - iyali. Iyalin da Yahweh ya zaɓa dole su matso gida - gida. Gidan da Yahweh ya ware dole a gabatar da su mutum - mutum.
[JOS 7:17] Yoshuwa ya gabatar da kabilar Yahuda, sai aka zaɓi iyalin Zera. Ya gabatar da iyalin Zera mutum - mutum, sai aka zaɓi gidan Zabdi.
[JOS 7:18] Ya gabatar da gidan Zabdi, mutum - mutum, sai aka zaɓi Akan, ɗan Karmi, ɗan Zera daga kabilar Yahuda, shi ne aka zaɓa.
nishe nishe (3)
[PSA 31:10] Gama raina yayi nauyi da makoki kuma shekaruna na cike da nishe-nishe. Ƙarfina ya gaza sabili da zunubina, ƙasusuwana suna lalacewa sarai.
[PSA 32:3] Da na yi shuru, ƙasusuwana suna lalacewa sa'ad da nake nishe-nishe dukkan yini.
[LAM 1:22] Bari dukkan muguntarsu ta zo gabanka. Ka yi masu yadda ka yi mani saboda laifofina. Nishe-nishe na da yawa kuma zuciyata ta some.
roke roke (3)
[1TI 2:1] Don haka da farko dai, Ina roko a yi roke-roke da addu'o'i, da yin roko domin jama, a dukka, da ba da godiya, a yi haka domin dukkan mutane,
[1TI 5:5] Amma gwamruwa ta gaske da ke ita kadai, ta kafa begenta ga Allah. Kullum tana tsananta yin roke-roke da addu'o'i dare da rana.
[HEB 5:7] Almasihu, a lokacin zamansa a duniya, ya yi addu'o'i da roke-roke, tare da kuka mai tsanani, har da hawaye, ga wannan da yake da ikon cetonsa daga mutuwa, aka kuwa saurare shi saboda tsannin mika kansa.
salama salama (3)
[ISA 57:19] kuma ni na hallici diyan lebuna. Salama, salama, ga waɗanda ke nesa da na kusa - inji Yahweh - Zan warkar da su.
[JER 6:14] Daga annabi zuwa Firist, kowannensu yana aikata yaudara. Sun warkar da raunukan mutane na sama sama, suna cewa, 'Salama, Salama,' alhali kuwa ba salamar.
[JER 8:11] Sun warkar da raunin mutanena sama - sama, suna cewa, "Salama, Salama," sa'adda babu salama.
sam sam (3)
[EXO 5:23] Tun lokacin da na iso wurin Fir'auna domin in yi magana da shi a sunanka, ya jawo wa mutanen nan wahala, kuma baka ƙubutar da mutanenka ba sam-sam."
[1CO 15:29] ko kuma me zai faru da wadanda ake yi wa baftisma domin matattu? Idan kuwa babu tashin matattu sam sam, ina amfanin yi masu baftisma domin su?
[HEB 7:24] Amma da shi ke Yesu na rayuwa ne har'abada, aikinsa na firist ba a musanya shi sam sam.
shawulu shawulu (3)
[ACT 9:4] Sai ya fadi a kasa kuma yaji wata murya na ce da shi, "Shawulu, Shawulu, me yasa kake tsananta mani?"
[ACT 22:7] Na fadi kasa sa'anan na ji murya na ce da ni, 'Shawulu, Shawulu, don me kake tsananta mani?'
[ACT 26:14] Da dukanmu muka fadi kasa, na ji wata murya na magana da ni a harshen Ibraniyawa tana cewa, 'Shawulu, Shawulu, don me kake tsananta mani? Yana da wuya ka hauri abin da ke mai tsini.'
shekara shekara (3)
[JDG 10:8] Suka ragargaza Isra'ila suka gallaza masu azaba a wannan shekara, shekara goma sha takwas suna gallazawa mutanen Isra'ila waɗanda suke a ƙetaren Yodan a ƙasar Amoriyawa wadda ke cikin ƙasar Giliyad.
[1SA 1:21] Sa'an nan kuma, Elkana da dukkan gidansa suka tafi domin su miƙa wa Yahweh hadaya ta shekara - shekara ya kuma biya wa'adinsa.
[1SA 2:19] Mahaifiyarsa takan yi masa ƙaramar riga ta kuma kai masa daga shekara zuwa shekara, idan ta zo tare da mijinta domin miƙa hadaya ta shekara-shekara.
shuke shuke (3)
[DEU 32:2] Bari koyarwata ta zubo kamar ruwan sama, bari maganata ta zubo kamar raɓa, kamar yayyafi a kan ɗanyar ciyawa, kamar ɗiɗɗigar ruwa akan shuke-shuke.
[SNG 1:16] Matar tana magana da mutumin. Ka saurara, kana da kyau, ƙaunataccena. Shuke-shuke masu taushi sune gadonmu.
[LUK 17:28] Haka ma aka yi a zamanin Lutu, ana ci, ana sha, ana saye, ana sayarwa, ana shuke-shuke da gine-gine.
sowace sowace (3)
[PSA 105:43] Ya bida mutanen sa suka fita da farinciki, zaɓaɓɓunsa da sowace-sowace fiye da gaban masu nasara.
[JER 48:33] Don an kawar da biki da farinciki daga 'ya'yan itace da kuma ƙasar Mowab. Na kawo ƙarshen ruwan inabi daga wurin matsawarsu. Ba zasu matse su da sowace - sowacen farinciki ba. Duk wani sowace - sowace ba zai zama sowace - sowacen murna ba.
[JER 48:34] Daga sowace - sowace a Heshbon tun daga can Eleyele, an jiwo ƙararsu a Yahaz, daga Zowar har zuwa Horoniyaim da Eglat Shelishiya, tun daga ma can rafuffukan Nimrim da suka bushe.
tashi tashi (3)
[JDG 5:12]Tashi, tashi, Debora! Tashi, tashi, ki raira waƙa! Tashi tsaye, Barak, ka kama 'yan kurkukunka, kai ɗan Abinowam.
[JDG 5:12] Tashi, tashi, Debora! Tashi, tashi, ki raira waƙa! Tashi tsaye, Barak, ka kama 'yan kurkukunka, kai ɗan Abinowam.
[ZEC 2:6]Tashi! Tashi! Ku gudu daga ƙasar arewa - wannan furcin Yahweh ne - gama na warwatsa ku kamar kusurwoyin iska huɗu a sasarin sama! - wannan furcin Yahweh ne.
wata wata (3)
[1KI 5:14] Ya aika su Lebanon, mutum dubu goma an sa kowanne wata, wata ɗaya suna Lebanon, wata biyu kuma su na gida. Adoniram ya shugabanci waɗanda a ka sa su yi aikin dole ɗin.
[1CH 27:1] Wannan shi ne lissafin iyalin shugabannin Isra'ila, shugabannin sojoji na dubu dubu da ɗari ɗari, har da rudunar sojoji waɗanda suke yi wa sarki aiki ta hanyoyi dabam dabam. Kowace runduna za ta yi aiki wata wata har ƙarshen shekara. Kowanne kashi na da mutane dubu ashirin da huɗu.
[2CH 21:19] Sai ya kasance a lokacin a ƙarshen shekaru biyu, sai hanjinsa ya fito saboda rashin lafiyarsa, sai ya mutu ta wurin matsananciyar cuta. Mutanensa basu yi wata wata domin girmama shi ba kamar yadda suke yi wa kakanninsa.
yake yake (3)
[MAT 24:6] Za ku ji labarin yake-yake da kuma shelar yake-yake. Ku kula kar ku tsorata, domin dole abubuwan nan su faru; amma karshen dai tukunna.
[MAT 24:6] Za ku ji labarin yake-yake da kuma shelar yake-yake. Ku kula kar ku tsorata, domin dole abubuwan nan su faru; amma karshen dai tukunna.
[MRK 13:7] In kuka ji labarin yake- yake, da jita-jitarsu kada ku damu, wannan zai faru, amma karshen duniya bai gabato ba.
yawace yawace (3)
[GEN 47:9] Yakubu ya cewa Fir'auna, "Shekarun yawace-yawace na ɗari ne da talatin. Shekarun rayuwata kima ne kuma cike da wahala. Ba su kai yawan na kakannina ba."
[JER 14:10] Yahweh yace wannan akan waɗannan mutanen: "Tun da suna ƙaunar yawace-yawace, basu iya daina wa ba."
[JER 14:18] Idan na tafi cikin saura, akwai su da yawa da aka kashe da takobi! Idan kuma na shiga cikin birni, akwai cututtukan da yunwa ta kawo. Gama annabi da firist yawace-yawace suke ta yi a ƙasar, kuma basu sani ba.'"
ƙasa ƙasa (3)
[JER 22:29]Ƙasa, Ƙasa, ƙasa! Ki ji maganar Yahweh!
[JER 22:29] Ƙasa, Ƙasa, ƙasa! Ki ji maganar Yahweh!
[ZEC 1:8] "Da dare na gani, na duba kuma! ga mutum na sukuwa bisa jan doki, yana tsakiyar itatuwan cizaƙi dake cikin kwari; bayan shi kuma akwai dawakai da ja da jaja-jaja-ruwan ƙasa-ƙasa da kuma farare."
absalom absalom (2)
[2SA 17:6] Sa'ad da Hushai ya zo wurin Absalom, Absalom ya bayyana masa abin da Ahitofel ya faɗi sai ya tambayi Hushai, "Ko za mu iya yin abin da Ahitofel ya ce? In ba haka ba sai ka faɗi shawararka."
[2SA 19:4] Sarki ya rufe fuskarsa ya yi kuka da babbar murya, "Ya ɗana Absalom, Absalom, ya ɗana, ya ɗana!"
aha aha (2)
[PSA 35:21] Sun buɗe bakunansu da girma gãba da ni; suka ce, "Aha, Aha, idanunmu sun gan shi."
[PSA 70:3] Bari su koma baya cikin kunya, su waɗanda ke cewa, "Aha, aha."
allahna allahna (2)
[PSA 22:1]Allahna, Allahna, me yasa ka yashe ni? Me yasa ka yi nisa daga ƙubutar da ni kuma kayi nisa daga muryata ta azaba?
[MAT 27:46] Wajen karfe uku, Yesu ya tada murya mai karfi yace, "Eli, Eli lama sabaktani?" wanda ke nufin, "Allahna, Allahna, don me ka yashe ni?"
amin amin (2)
[NEH 8:6] Sai Ezra ya yi godiya ga Yahweh, Allah mai girma, sai dukkan mutane suka ɗaga hannuwansu sama suka amsa, "Amin! Amin!" Sai suka sunkuyar da kansu suka yi sujada ga Yahweh da fuskokinsu a ƙasa.
[PSA 72:19] Dãma sunansa mai daraja ya zama mai albarka har abada, dãma kuma dukkan duniya ta cika da ɗaukakarsa. Amin -- Amin.
babana babana (2)
[2KI 2:12] Da Elisha ya gani ya yi kuka, ya ce "Babana, Babana, karusai na Isra'ila da mahaya dawakansu!" Bai ƙara ganin Iliya ba, sai ya ɗauki tufafinsa ya keta su biyu.
[2KI 13:14] Sai Elisha ya yi rashin lafiya da ciwon da yasa ya mutu daga baya, don haka sai Yohoash sarkin Isra'ila ya zo gare shi ya yi kuka a kansa. Ya ce, "Babana, babana, karusan Isra'ila da mahayan dawakanta suna ɗaukan ka!"
bineya bineya (2)
[1CH 8:37] Moza shi ne mahaifin Bineya. Bineya shi ne mahaifin Rafa. Rafa shi ne mahaifin Eliyasa. Eliyasa shi ne mahaifin Azel.
[1CH 9:43] Moza shi ne mahaifin Bineya. Bineya shi ne mahaifin Refayiya. Refayiya shi ne mahaifin Eliyasa. Eliyasa shi ne mahaifin Azel.
dishi dishi (2)
[1SA 3:2] A wannan lokaci, sa'ad da Eli, wanda idanunsa sun fara yin dishi-dishi yadda ba ya iya gani sosai, yana kwance a bisa nasa gadon.
[ISA 28:10] Gama doka ce bisa doka, doka bisa doka; ka'ida bisa ka'ida; nan ɗan-kaɗan can ɗan-kaɗan.
[ISA 28:13] Haka maganar Yahweh za ta zama ma su doka bisa doka, doka bisa doka; ka'ida bisa ka'ida, ka'ida bisa ka'ida; nan ɗan kaɗan, can ɗan kaɗan; domin su tafi da baya su faɗi, a karya su, a sa masu tarko, a kama.
duniya duniya (2)
[PSA 77:18] Muryar tsawarka an ji ta cikin guguwa; hasken ya ɗaga duniya; duniya ta raurawa ta girgiza kuma.
[PSA 97:4] Walƙiyarsa ta haskaka duniya; duniya ta gani ta furgita.
dutsen dutsen (2)
[DEU 4:11] Kuka zo kusa kuka tsaya a gindin dutsen. Dutsen na ƙonewa da wuta har tsakiyar sama, tare da duhu, girgije, da duhu mai kauri.
[DEU 9:15] Sai na juya na kuma sauko daga dutsen, dutsen kuma na ci da wuta. Allunan alƙawari guda biyu a cikin hannuwana.
eliyasa eliyasa (2)
[1CH 8:37] Moza shi ne mahaifin Bineya. Bineya shi ne mahaifin Rafa. Rafa shi ne mahaifin Eliyasa. Eliyasa shi ne mahaifin Azel.
[1CH 9:43] Moza shi ne mahaifin Bineya. Bineya shi ne mahaifin Refayiya. Refayiya shi ne mahaifin Eliyasa. Eliyasa shi ne mahaifin Azel.
falle falle (2)
[EXO 16:14] Da raɓar ta tafi, a nan birbishin jejin sai ga wasu falle-falle kamar dusar ƙanƙara a ƙasa.
[EXO 39:3] Suka buga zinariya falle-falle, suka yanyanka ta zare-zare don su yi aikin saƙa da ita tare da zane na shuɗi da shunayya da mulufi da kuma na lallausan lilin, aikin gwani mai fasaha ne.
firist firist (2)
[LEV 5:12] Dole ne ya kawo shi ga firist, firist kuma zai ɗiba dai-dai tafin hannu ya zama baiko domin tunawa Sa'an nan zai ƙona shi a kan bagadi, a bisa baye-baye da aka yi da wuta domin Yahweh. Wannan baiko domin zunubi kenan.
[LEV 27:8] Amma idan mutumin da ya yi wa'adi ba zai iya biyan tamanin ba, daga nan mutumin da aka bayar dole a kawo shi gaban firist, firist ɗin zai kimanta tamanin abin da mutumin da ya yi wa'adin zai iya biya bisa ga ƙarfinsa.
gan gan (2)
[JOS 20:5] Idan wani daga cikin su ya zo domin ya yi ƙoƙarin ɗaukar fansar jinin wanda aka kashe, mutanen garin ba za su bada wanda ya yi kisan ga hukuma ba. Ba za su yi haka ba domin ba da gan - gan ne ya kashe maƙwabcinsa ba, kuma bashi da wata ƙiyayya game dashi a baya.
[JOS 20:9] Waɗannan sune biranen da aka zaɓa domin dukkan mutanen Isra'ila da kuma baƙin dake zaune cikinsu, domin duk wanda ya kashe wani bada gan - gan ba zai iya rugawa don tsirar da ransa. Wannan mutum ba zai mutu ta hanun wanda yake son ɗaukar fansar jinin da aka zubar ba, har sai shi wanda ake zargin ya tsaya gaban taron jama'a.
gizo gizo (2)
[JOB 27:18] Ya gina gidansa kamar saƙar gizo-gizo, kamar bukkar mai tsaro.
[ISA 59:5] Suna ƙyanƙyashe ƙwayayen maciji mai dafi su kuma sãƙa yanar gizo-gizo. Duk wanda ya ci daga ƙwansu zai mutu, kuma idan aka fasa ƙwan, zai ƙyanƙyashe maciji mai dafi.
i i (2)
[MAT 5:37] Amma bari maganarku ta zama 'I, I', ko kuwa 'A'a, a'a.' Duk abin da ya wuce wannan, daga mugun yake.
[2CO 1:17] Yayinda nake irin wannan tunani, ina shakka ne? Ina shirya abubuwa ne bisa ga magwajin mutum, ta yadda har zan ce "I, i" da "A, a, a, a" a lokaci guda?
ishaku ishaku (2)
[GEN 25:11] Bayan mutuwar Ibrahim Allah ya albarkaci ɗansa Ishaku, Ishaku ya zauna kusa da Beyer Lahai Roi.
[MAT 1:2] Ibrahim shine mahaifin Ishaku, Ishaku shine mahaifin Yakubu, Yakubu shine mahaifin Yahuza da 'yan'uwansa.
iyali iyali (2)
[JOS 7:14] Da safe, dole ku taru bisa ga kabilarku. Kabilar da Yahweh ya zaɓa za ta matso iyali - iyali. Iyalin da Yahweh ya zaɓa dole su matso gida - gida. Gidan da Yahweh ya ware dole a gabatar da su mutum - mutum.
[JOS 13:15] Musa ya riga ya ba kabilar Ruben nasu ǧadon bisa ga iyali-iyali.
kabila kabila (2)
[NUM 26:57] Kabilar Lebiyawa da aka ƙidaya bisa kabila kabila, su ne waɗannan: Ta wurin Gershon, kabilar Gershawa, ta wurin Kohat, kabilar Kohatiyawa, ta wurin Merari, kabilar Merariyawa.
[JOS 7:16] Saboda haka, Yoshuwa ya tashi da sassafe, ya gabatar da Isra'ilawa, kabila - kabila, sai aka zaɓi kabilar Yahuda.
kaca kaca (2)
[2KI 13:17] Elisha yace, "Buɗe tagar da ke wajen gabas," sai ya buɗe ta. Sa'annan Elisha yace, "Harba!", sai ya harba. Elisha yace, "Wannan kibiyar nasarar Yahweh ce, kibiyar nasara akan Aram, gama za ka kai wa Aramiyawan hari a Afek har sai ka yi kaca kaca da su."
[ISA 1:7] Ƙasarku ta zama kufai; an ƙone biranenku; filayenku - a idonku, bãƙi na hallaka su - an yi watsi da su, an yi kaca-kaca da su ta hannun bãƙi.
kashi kashi (2)
[JDG 20:6] Na ɗauki kuyangata na datsa ta kashi-kashi, na kuma aika cikin kowanne lardin gãdon Isra'ila, saboda sun aikata wannan irin mugunta da hasala a cikin Isra'ila.
[1CH 23:6] Ya raba su kashi kashi bisa ga 'ya'yan Lebi: Geshon, da Kohat da Merari.
kaɗan kaɗan (2)
[EXO 23:30] Maimakon haka zan kore su da kaɗan-kaɗan har ku yi yawa ku gaji ƙasar.
[DEU 7:22] Yahweh Allahnku zaya kori waɗannan al'ummai daga gabanku kaɗan-kaɗan. Ba zaku iya hallaka su dukka a lokaci ɗaya ba, don kada namomin jeji su yi yawa kewaye daku.
ke ke (2)
[ISA 49:19] Koda shi ke ke lalatacciya ce kuma kufai, ƙasa ce da dã a ka hallakar, yanzu za ki yiwa mazaunan ƙasar ƙanƙanta, kuma masu takura maki za su yi nisa dake.
[JER 50:31] Duba, Ina gãba da ke, ke mai takama - wannan shi ne furcin Ubangiji Yahweh mai runduna - gama ranarki ta zo, ke mai taƙama, lokacin da zan hore ki.
kish kish (2)
[1CH 8:33] Ner shi ne mahaifin Kish. Kish shi ne mahaifin Saul. Saul shi ne mahaifin Yonatan, Malki-Shuwa, Abinadab, da Esh-Ba'al.
[1CH 9:39] Ner shi ne mahaifin Kish. Kish mahaifin Saul. Saul mahaifin Yonatan, Malki-Shuwa, Abinadab, da Esh-Ba'al.
ko ko (2)
[LEV 13:59] Wannan ita ce shari'a game da kuturta a tufar ulu ko lilin, ko kowanne abin da aka saƙa ko ɗinka daga ulu ko yadin lilin, ko fata ko ko mene ne da aka yi shi da fata, domin ku furta shi mai tsarki ko marar tsarki."
[JHN 7:17] Idan wani yana so ya yi nufinsa, za ya gane koyarwannan ko daga wurin Allah ta zo, ko ko tawa ce ta kaina.
kogin kogin (2)
[DEU 11:24] Duk inda tafin sawunku zasu taka zasu zama naku; daga jeji zuwa Lebanon, daga kogin, Kogin Yufiretis, zuwa gabashin teku zasu zama iyakarku.
[JDG 5:21] Kogin Kishon ya share su daga nan, wannan tsohon kogin, Kogin Kishon. Taka ya raina, ka yi ƙarfin hali!
kungiya kungiya (2)
[MRK 6:40] Suka zauna kungiya kungiya wadansu su dari wadansu hamsin.
[LUK 9:14] Mutanen da suke wurin sun kai kimanin mazaje dubu biyar. Sai Yesu ya ce da almajiran, "Ku ce da mutanen su zauna kungiya-kungiya, mutane hamsin a kowacce kungiya."
masu masu (2)
[MAT 9:15] Sai Yesu ya ce masu, "Masu hidimar buki za su yi bakin ciki tun ango yana tare da su? Ai, lokaci yana zuwa da za a dauke masu angon. A sa'annan ne fa za su yi azumi."
[LUK 5:31] Yesu ya amsa masu, "Masu lafiya basu bukatar likita, wadanda ke marasa lafiya kadai ke bukatar likita.
mutuwa mutuwa (2)
[HOS 13:14] ̀̀̀̀̀Zan cece su daga hannun Lahira? Zan cece su daga mutuwa? Mutuwa, ina, annobanki? Lahira, ina hallakarwarki? Babu sauran tausayi daga idanuna."
[PHP 2:8] Ya kaskantar da kansa, ya yi biyayya har ga mutuwa, mutuwa ta gicciye.
nashe nashe (2)
[SNG 5:5] Na tashi in buɗe ƙofa saboda ƙaunataccena; hannuwana nashe-nashe da mur, yatsuna da danshin mur, a kan mariƙin ƙofa.
[SNG 5:13] Kumatunsa suna kama da kwamin kayan ƙanshi, yana bada ƙanshi mai gamsarwa. Leɓunansa abin kallo ne, nashe-nashe da ruwan mur.
rabe rabe (2)
[1CH 24:4] Akwai manyan mutane da yawa a zuriyar Eliyeza fiye da zuriyar Itama, sai suka karkasa zuriyar Eliyeza zuwa kashi goma sha shida. Sun yi wannan bisa ga shugaban dangogi da kuma bisa ga zuriyar Itamar. Waɗannan rabe rabe guda takwas ne adadinsu, bisa ga dangoginsu.
[1CH 26:12] Waɗannan su ne rabe rabe na masu tsaron ƙofa, bisa ga shugabanninsu, da ayyuka, kamar iyalansu, da za su yi hidima a gidan Yahweh.
ruhu ruhu (2)
[JHN 3:6] Abin da aka haifa ta wurin jiki, jiki ne, kuma abin da aka haifa ta wurin Ruhu, Ruhu ne.
[GAL 5:17] Domin jiki yana gaba mai karfi da Ruhu, Ruhu kuma yana gaba da jiki. Domin wadannan akasin juna suke. Sakamakon shine ba za ku iya yin abin da kuke so ba.
sha'awace sha'awace (2)
[EZK 16:26] Kika yi kamar karuwa tare da Masarawa, makwabtanki masu sha'awace-sha'awace, kika kuma aikata ayyukan karuwanci da yawa, ki na ta sani fushi.
[1PE 4:3] Gama lokaci ya wuce da zamu yi abin da al'ummai suke son yi, wato fajirci, mugayen sha'awace-sha'awace, da buguwa da shashanci da shaye-shaye da bautar gumaku da abubuwan kyama.
shaye shaye (2)
[1CH 27:27] Shimei Baramate shi ne mai kula da gonakin inabi da Zabdi Bashifime shi ne mai lura da itatuwan zaitun da inda ake ajiye kwalaben shaye-shaye.
[1PE 4:3] Gama lokaci ya wuce da zamu yi abin da al'ummai suke son yi, wato fajirci, mugayen sha'awace-sha'awace, da buguwa da shashanci da shaye-shaye da bautar gumaku da abubuwan kyama.
shela shela (2)
[GEN 10:24] Arfakshad ya zama mahaifin Shela, Shela kuma ya haifi Eber.
[1CH 1:18] Arfazad shi ne ya zama mahaifin Shela, Shela kuma ya zama mahaifin Eber.
takobi takobi (2)
[EZK 21:9] "Ɗan mutum, ka yi annabci ka ce, 'Ubangiji ya faɗi haka: "Ka ce Takobi! Takobi! Za a wãsa ta sosai a kuma goggoge ta!
[AMO 9:4] Ko da sun tafi bauta ta hannun abokan gãbarsu, can ma zan bada umarni ga takobi, takobi kuwa za ya kashe su. Zan sa idanuna a kansu don azaba ba nagarta ba."
uban uban (2)
[JHN 14:10] Baka gaskata cewa Ina cikin Uban, Uban kuma yana ciki na ba? Maganganun da nake fada maku, ba da ikona nake fadi ba, amma Uban ne da yake zaune a ciki na yake yin ayyukansa.
[JHN 14:11] Ku gaskata ni cewa ina cikin Uban, Uban kuma na ciki na, ko kuwa ku bada gaskiya domin ayyukan kansu.
urushalima urushalima (2)
[MAT 23:37]Urushalima, Urushalima, keda kika kashe annabawa kika kuma jejjefi wadanda aka turo maki da duwatsu! Sau nawa ne naso in tattaro ki kamar yadda kaza take tattara 'yan tsakinta cikin fukafukanta, amma kin ki.
[LUK 13:34]Urushalima, Urushalima masu kisan annabawa, masu jifan wadanda aka aiko gare ku. Sau nawa ne ina so in tattara 'ya'yanki kamar yadda kaza take tattara 'ya'yanta a cikin fukafukanta, amma ba ki so wannan ba.
zadok zadok (2)
[1CH 6:8] Ahitub ya zama mahaifin Zadok, Zadok ya zama mahaifin Ahima'az.
[1CH 6:12] Ahitub ya zama mahaifin Zadok, Zadok ya zama mahaifin Shallum.
zimri zimri (2)
[1CH 8:36] Ahaz ya zama mahaifin Yehoada. Yehoada shi ne mahaifin Alemet, Azmabet da Zimri, Zimri shi ne mahaifin Moza.
[1CH 9:42] Ahaz shi ne mahaifin Yada. Yada shi ne mahaifin Alemet, Azmabet, da Zimri. Zimri shi ne mahaifin Moza.
zuciyata zuciyata (2)
[JER 4:19] Ya zuciyata! Zuciyata! Ina cikin baƙin ciki a zuciyata, zuciyata tana binbini a cikina. Ba zan iya yin shiru ba, gama na ji ƙarar ƙaho, gangamin yaƙi.
[JER 4:19] Ya zuciyata! Zuciyata! Ina cikin baƙin ciki a zuciyata, zuciyata tana binbini a cikina. Ba zan iya yin shiru ba, gama na ji ƙarar ƙaho, gangamin yaƙi.
zãne zãne (2)
[1KI 7:42] Ya yi zãne-zãne ɗari huɗu saboda sahu biyu na kayan adon da ya yi (layi biyu na zãne-zãne domin su rufe zankayen da suke a kan ginshiƙan guda biyu da);
[1KI 7:42] Ya yi zãne-zãne ɗari huɗu saboda sahu biyu na kayan adon da ya yi (layi biyu na zãne-zãne domin su rufe zankayen da suke a kan ginshiƙan guda biyu da);
ƙai ƙai (2)
[ISA 17:13] Al'ummai za su yi ruri kamar gudun ruwaye masu yawa, amma Allah zai tsauta masu. Za su gudu nesa za'a runtume su kamar ƙai-ƙai a kan tsaunuka gaban iska, kamar guguwa kuma gaban hadari.
[ISA 33:11] Kun ɗauki cikin ƙai-ƙai, kun haifi ciyawa; numfashinku wuta ce da zata cinye ku.
ƙiri ƙiri (2)
[DEU 28:31] Za a yanka san nomanku a kan idanunku; amma ba zaku ci namansa ba; za a karɓe jakinku ƙiri ƙiri ƙarfi da yaji ba za a kuma mayar maku ba. Za a bada tumakinku ga magabtanku, ba ko ɗaya da zaku samu ya taimaka maku.
[JER 12:6] Gama ko 'yan'uwanka da gidan mahaifinka sun basheka sun kuma ƙi ka ƙiri-ƙiri. kada ka amince da su, ko sun faɗi maka abubuwa masu daɗi.
ɗai ɗai (2)
[ISA 27:12] Rana zata zo inda Yahweh zai yi shiƙa tun daga Kogin Yuferitis har zuwa Wadi ta ƙasar Masar, ku kuma mutanen Isra'ila za a tattaro ku ɗai-ɗai da ɗai-ɗai.
[ISA 27:12] Rana zata zo inda Yahweh zai yi shiƙa tun daga Kogin Yuferitis har zuwa Wadi ta ƙasar Masar, ku kuma mutanen Isra'ila za a tattaro ku ɗai-ɗai da ɗai-ɗai.
ɗan ɗan (2)
[JER 32:8] Daga nan, kamar yadda Yahweh ya furta, Hanamel, ɗan-ɗan kawuna, Yazo wuri na a harabar 'yan tsaro, sai ya ce da ni, "Ka sayi gonata dake a Anatot cikin ƙasar Benyamin, domin kai ne ke da 'yancin gãdo, kuma 'yancin saye na gare ka. Ka sai wa kanka." Daga nan na sani cewa wannan maganar Yahweh ce.
[JER 32:9] Sai na sayi gonar da ke Anatot daga wurin Hanamel, ɗan-ɗan kawuna, sai na gwada mashi azurfar, shekel sha bakwai a nauyi.
a'a a'a (1)
[MAT 5:37] Amma bari maganarku ta zama 'I, I', ko kuwa 'A'a, a'a.' Duk abin da ya wuce wannan, daga mugun yake.
abihal abihal (1)
[1CH 5:14] Waɗannan mutane da aka ambata a baya su ne zuriyar Abihal, Abihal ɗan Huri ne, Huri ɗan Yarowa ne. Yarowa ɗan Giliyad ne. Giliyad ɗan Mika'el ne. Mika'el ɗan Yeshishai ne. Yeshishai ɗan Yahdo ne. Yahdo ɗan Buz ne.
[2SA 3:21] Abna ya bayyana wa Dauda, "Zan tashi in tattaro maka dukkan Isra'ila, ubangidana sarkina, domin su yi alƙawari da kai, domin ka yi mulki bisa dukkan abin da kake marmari." Sai Dauda ya sallami Abna, Abna kuma ya koma da salama.
[ROM 15:12] Kuma, Ishaya ya ce "Za a sami tsatson Yessi, wanda zai tashi ya yi mulki a kan Al'umai, Al'umai za su sami karfin hali a cikinsa."
al'umma al'umma (1)
[JER 5:15] Duba!! zan kawo wata al'umma daga nesa, ya gidan Isra'ila - wannan furcin Yahweh ne - al'ummace wadda ta wanzu, kuma daɗaɗɗiyar al'umma! Al'umma ce wadda baka san yaren su ba, ba kuwa zaka fahimci abin da suke faɗi ba.
alheri alheri (1)
[ZEC 4:7] Kai wane ne, babban dutse? A gaban Zerubabel za ka zama sarari, zai kuma kawo dutsen dake sama tare da sowace - sowacen 'Alheri! Alheri a gare shi!'"
[MAT 5:25] Ka yi sulhu da mai karar ka tun kana hanyar zuwa gaban shari'a, domin kada mai karar ka ya mika ka ga alkali, alkali kuwa ya mika ka ga dogarai, za a kuwa jefa ka a kurkuku.
alkyabbar alkyabbar (1)
[JHN 19:23] Bayan da sojojin suka gicciye Yesu, sai suka yayyaga rigarsa kashi hudu, kowane soja da nasa, kashin, sai kuma alkyabbar. Alkyabbar kuwa bata da dinki an saka tane daga sama har kasa.
almajiran almajiran (1)
[MAT 14:19] Sai Yesu ya umarci taron su zauna akan ciyawa. Ya dauki gurasa biyar da kifi biyun. Ya dubi sama, ya sa albarka ya gutsuttsura ya kuma ba almajiran. Almajiran suka ba taron.
amariya amariya (1)
[1CH 6:7] Merayot ya zama mahaifni Amariya, Amariya ya zama mahaifni Ahitub.
aminadab aminadab (1)
[1CH 2:10] Ram ya zama mahaifin Aminadab, Aminadab ya zama mahaifin Nashon, shugaba ne cikin zuriyar Yahuda.
amincewa amincewa (1)
[ROM 5:4] Jimiri, Jimiri kuma na kawo amincewa, amincewa na kawo gabagadi game da abin da zai zo nan gaba.
[JOS 21:11] Isra'ilawa sun basu Kiriyat Arba (Arba shi ne uban Anak), wato Hebron ke nan, cikin ƙasar duwatsu ta Yahuda, tare da makiyayar da ke kewaye da ita.
ariyel ariyel (1)
[ISA 29:1] Kaiton Ariyel, Ariyel birnin da Dauda ya kafa zango! A ƙara shekara kan shekara; bari bukukuwa su kewayo.
asahel asahel (1)
[2SA 2:18] 'Ya'ya maza uku na Zeruya suna wurin: Yowab, Abishai, da Asahel. Asahel mai zafin gudu da ƙafa ne kamar barewar jeji.
ayuba ayuba (1)
[JOB 1:1] Akwai wani mutum a ƙasar Uz mai suna Ayuba; Ayuba kuwa marar laifi ne mai gaskiya, wanda ke tsoron Yahweh ya kuma juya wa mugunta baya.
azaba azaba (1)
[JER 6:24] Mun ji rahotanni game dasu hannuwanmu kuma sun yi sanyi cikin azaba. Azaba ta kama mu kamar mace mai naƙuda.
azariya azariya (1)
[1CH 6:9] Ahima'az ya zama mahaifin Azariya, Azariya ya zama mahaifin Yohanan.
ba'a ba'a (1)
[PRO 3:34] Yakan yi wa masu ba'a ba'a, amma yakan bada jinƙansa ga mutane masu tawali'u.
bagadi bagadi (1)
[1KI 13:2] Ya yi kuka akan wannan mugunta ta bagadi ta wurin maganar Yahweh: "Bagadi, bagadi! Wannan shi ne abin da Yahweh ya fada, 'Duba, mai suna Yosiya za a haife shi a iyalin Dauda, da kai zan yi hadayun firistoci na masujadan tuddai waɗanda za su ƙona turare a kanka. A kanka kuma za su ƙona ƙasusuwan mutane.'"
bai bai (1)
[2KI 18:7] Saboda haka Yahweh yana tare da Hezekiya, kuma duk inda ya je ya wadata. Ya yi wa sarkin Asiriya tawaye kuma bai bai bauta masa ba.
bal bal (1)
[ISA 62:1] Saboda Sihiyona ba zan yi shuru ba, saboda da kuma Yerusalem ba zan yi tsit ba, har sai adalcinta ya bayyana da haske sosai, kuma cetonta kamar fitila mai ci bal-bal.
bala'i bala'i (1)
[EZK 7:5] Ubangiji Yahweh ya ce: Bala'i! Bala'i na musamman! Duba, yana zuwa.
barabbas barabbas (1)
[JHN 18:40] Sai suka sake daukar kururuwa suna cewa, "A; a, ba wannan mutum ba, sai dai Barabbas." Barabbas din nan kuwa dan fashi ne.
baya baya (1)
[DEU 28:43] Baƙon da ke tsakiyarku zai yi ta ƙaruwa fiye daku gaba gaba; amma ku zaku yi ta komawa baya baya.
birnin birnin (1)
[JER 32:36] To saboda haka yanzu, Ni, Yahweh, Allah na Isra'ila, Na faɗi wannan game da birnin, birnin da kuke cewa, 'An bayar da shi cikin hannun sarkin Babila ta wurin takobi, da yunwa, da annoba.
bitrus bitrus (1)
[JHN 21:15] Da suka karya kumallon, Yesu yace wa Saminu Bitrus, "Bitrus dan Yahaya, kana kaunata fiye da wadannan?" Bitrus yace masa "I ya Ubangiji, ka sani ina kaunarka" Yesu yace masa "Ka ciyar da 'ya'yan tumakina".
biyar biyar (1)
[1SA 6:4] Daga nan suka ce, "Mene ne za ya zama baiko na laifin da zamu maida masa?" Suka maida amsa, "Marurai na zinariya biyar da ɓerayen zinariya biyar, biyar lissafin yawa ne wanda ya yi dai-dai da lissafin yawan shugabannin Filistiyawa. Domin annoba iri ɗaya ce ta azabce ku da shugabanninku.
bo'aza bo'aza (1)
[RUT 4:21] Salmon ya haifi Bo'aza, Bo'aza ya haifi Obed,
buge buge (1)
[PRO 20:30]Buge buge waɗanda ke sa rauni sukan tsarkake mugunta dũka kuma yakan sa sassan cikin jiki su tsarkaka.
buguwa buguwa (1)
[GAL 5:21] hassada, buguwa, buguwa da tarzoma, da dai sauran irin wadannan abubuwa. Na gargade ku, kamar yadda a da na gargade ku, cewa wadanda suke aikata wadannan abubuwa ba za su gaji mulkin Allah ba.
ce ce (1)
[JOS 10:6] Mutanen Gibeyon sun aika da saƙo ga Yoshuwa da kuma sojojin Gilgal. Sun ce, "Zo da sauri! Kada ka janye hanuwanka daga bayinka. Zo wurinmu da sauri ka ce-ce mu. Taimaka mana, domin dukkan sarakunan Amoriyawa da suke zaune a ƙasar tuddai sun tattaru a kanmu."
ciwo ciwo (1)
[ISA 21:3] Saboda haka kwankwasona ya cika da ciwo; ciwo kamar irin ciwon mace mai naƙuda ya kama ni; abin da na ji ya durƙusar da ni; abin da na gani ya tada hankalina.
ciyawa ciyawa (1)
[2KI 19:26] Mazaunansu, masu ƙarancin ƙarfi, suna a warwatse, kuma an kunyata su. Su ganyaye ne a fili, koriyar ciyawa, ciyawa a rufi ko a fili, da aka ƙone kafin ta yi girma.
ciye ciye (1)
[1KI 1:41] Adonija da bãƙinsa da ke tare da shi suka ji sa'ad da suka gama ciye-ciye. Sa'ad da Yowab ya ji ƙarar ƙahon ya ce, "Me ya sa a ke hargowa a cikin birni?"
curi curi (1)
[LEV 6:21] Za a yi shi da mai a kaskon tuya. Sa'ad da aka jiƙa shi, za ku kawo shi ciki. A toye curi-curi za ku miƙa baiko na garin hatsi domin ya bada ƙamshi mai daɗi ga Yahweh.
dabbare dabbare (1)
[GEN 30:32] Bari in ratsa cikin dukkan dabbobinka a yau, zan ware daga cikin su duk wasu tumaki dabbare-dabbare da masu ɗigo, da waɗanda ke baƙaƙe daga cikin tumakin, da masu ɗigo da kyalloli daga cikin awakin. Waɗannan ne zasu zama ladana.
dago dago (1)
[ISA 51:17] Farka, farka, tashi tsaye Yerusalem, ke da kika bugu a hannun Yahweh daga kwanon fushinsa; ke da kika bugu daga kwanon, har zuwa dago-dago daga ƙoƙon tangadi.
daki daki (1)
[HEB 9:5] A sama da akwatin alkawarin akwai siffofin kerubobi masu daukaka da suke wa marfin jinkai inuwa, wadanda yanzu ba zamu iya yin bayani akansu ba daki daki.
dangoginsu dangoginsu (1)
[1CH 4:38] Waɗannan da aka ambata da sunaye shugabanni ne cikin dangoginsu, dangoginsu kuma su ka ƙaru ainun.
dashe dashe (1)
[EXO 10:15] Suka rufe fuskar dukkan ƙasa har wuri ya yi duhu. Suka cinye dukkan dashe-dashe da ke cikin ƙasa da dukkan 'ya'yan itatuwan da ƙanƙara ta rage. A cikin dukkan ƙasar Masar, babu koren tsiro mai rai da ta ragu, ko wani itace ko dashe a cikin gonaki.
daya daya (1)
[1TI 3:12] Tilas Dikinoni su zama masu mata daya daya. Su iya kulawa da 'ya'yansu da gidajensu.
debir debir (1)
[JOS 15:15] Ya tafi daga wurin ta wurin rashin amincewar mazaunan Debir (Debir da dã ake Kiriyat Sefer).
duhu duhu (1)
[SNG 7:5] Kanki yana bisanki kamar Karmel; gashin kanki shunayya ne mai duhu-duhu. Kitsonki ya ɗauke hankalin sarki.
dunƙule dunƙule (1)
[NUM 6:15] Tilas ya kawo kwandon gurasa da aka yi ba tare da gami ba, dunƙule-dunƙule na gari mai laushi da aka gauraya da mai, waina marar gami da aka shafe da mai, tare da baikon hatsinsu da baye-baye na sha.
dã dã (1)
[LAM 1:1] Ƙasar da dã ke cike da mutane yanzu tana zaman kaɗaici. Ta zama kamar gwauruwa ko da ya ke babbar al'umma ce dã. Dã gimbiya ce a cikin al'ummai, amma yanzu an sa ta aikin bauta na dole.
eli eli (1)
[MAT 27:46] Wajen karfe uku, Yesu ya tada murya mai karfi yace, "Eli, Eli lama sabaktani?" wanda ke nufin, "Allahna, Allahna, don me ka yashe ni?"
eliyashib eliyashib (1)
[NEH 12:10] Yeshuwa shi ne mahaifin Yowakim, Yowakim shi ne mahaifin Eliyashib, Eliyashib ne Mahaifin Yowada,
eloi eloi (1)
[MRK 15:34] A sa'a ta tara, Yesu ya tada murya da karfi ya ce Eloi, Eloi lamathsabathani?" Ma'ana Ya Allahna Ya Allahna, me ya sa ka yashe ni?"
esta esta (1)
[EST 2:22] Da aka bayyana wa Modakai al'amarin sai ya gaya wa Sarauniya Esta, Esta ta faɗa wa sarki a sunan Modakai.
fama fama (1)
[1TI 6:12] Ka yi fama, fama mai kyau na bangaskiya. Ka kama rai madawami da aka kira ka gare shi. A kan wannan ne ka ba da shaida a gaban shaidu masu yawa game da abin da ke da kyau.
fau fau (1)
[PSA 139:22] Na ƙi su fau-fau; sun zama maƙiyana.
fenina fenina (1)
[1SA 1:2] Yana da mata biyu; Sunan ta farkon Hannatu, sunan ta biyun kuma Fenina. Fenina na da 'ya'ya, amma Hannatu ba ta da ko ɗaya.
ferez ferez (1)
[RUT 4:18] To waɗanan su ne zuriyar Ferez: Ferez ya haifi Hezron,
fes fes (1)
[2KI 21:13] Zan miƙa a saman Yerusalem layin magwajin da zan gwada Samariya, da layin ma'aunin gwada gidan Ahab; Zan share Yerusalem fes-fes, kamar yadda mutum ke wanke kwano, yana share ta da kuma goge ta yana juya ta ko'ina.
filla filla (1)
[1CH 28:19] Dauda ya ce, "Na sa dukkan wannan a rubuce ne kamar yadda Yahweh ya umarce ni, ya kuma ba ni don in fahimci fasalin aikin filla-filla."
fir'auna fir'auna (1)
[EXO 11:10] Musa da Haruna suka yi dukkan waɗannan al'ajibai a gaban Fir'auna. Amma Yahweh ya kangarar da zuciyar Fir'auna, Fir'auna kuma bai bar mutanen Isra'ila suka fita daga ƙasarsa ba.
fita fita (1)
[LAM 4:15] "Fita! Marar tsabta!" mutane na ta ihun kiransu. "Fita! Fita! Kar ku taɓa!" Haka suke gararamba; mutane faɗi a cikin al'ummai, "Ba za su ƙara zama a nan kuma ba."
fotifa fotifa (1)
[GEN 39:4] Yosef ya sami tagomashi a idanunsa. Ya bautawa Fotifa. Fotifa ya maida Yosef shugaban gidansa, da kowanne abu da ya mallaka, ya sanya ƙarƙashin lurarsa.
furce furce (1)
[JOB 15:3] Koya kamata ya kawo hujja da magana marar amfani ko kuma furce furce waɗanda baza su amfana ba?
ga ga (1)
[MRK 14:42] Ku tashi mutafi kun ga, ga mai bashe ni nan ya kusato."
gari gari (1)
[MAT 23:34] Saboda haka, duba, ina aiko maku da annabawa, da masu hikima da marubuta. Za ku kashe wadansun su kuma ku gicciye su. Zaku yiwa wasu bulala a majami'un ku, kuna bin su gari gari.
garka garka (1)
[JDG 15:5] Da ya kunnawa gaushen wuta, sai ya tura dilolin cikin hatsin Filistiyawa, suka cinnawa hatsin wuta duk da zangarniyar da ke cikin gonakin, duk da Inabinsu garka-garka da lambunan zaitun.
garke garke (1)
[1KI 10:28] Suleman ya na da dawakai da aka kawo daga Masar da Kilikiya. Abokan cinikin sarki sukan saye su garke-garke kowanne garke bisa ga farashinsa.
gashe gashe (1)
[1SA 8:13] Zai kuma ɗauki 'ya'yanku mata su zama masu yi masa turare, da girke-girke, da gashe-gashe.
gaskiya gaskiya (1)
[JHN 8:32] Kuma za ku san gaskiya, gaskiya kuwa zata 'yantar da ku."
gidiyon gidiyon (1)
[JDG 6:34] Amma Ruhun Yahweh ya sauko wa Gidiyon. Gidiyon ya busa ƙaho, yana kiran zuriyar Abiyeza, ko za su bi shi.
gina gina (1)
[ISA 57:14] Zai ce, 'Gina, gina! A shãre hanya! Cire dukkan abin sa tuntuɓe a hanyar mutanena!'"
girgije girgije (1)
[JER 29:26] Yahweh ya maida kai firist a maimakon Yehoaida firist, domin kayi shugabancin gidan Yahweh. Kai ne ke mulkin dukkan mutanen dake girgije-girgije suna maida kansu annabawa. Sai ka sanya su a turu da sarƙoƙi.
girke girke (1)
[1SA 8:13] Zai kuma ɗauki 'ya'yanku mata su zama masu yi masa turare, da girke-girke, da gashe-gashe.
gwaje gwaje (1)
[DEU 4:34] Ko kuwa Allah ya taɓa ɗaukar wani mataki yaje ya ɗaukarwa kansa al'umma daga cikin wata al'ummar, ta wurin gwaje-gwaje, ta wurin alamu, da ta wurin al'ajibai, da ta wurin yaƙi, da ta wurin hannu mai ƙarfi, da ta wurin miƙaƙƙen damtse, da ta wurin babbar razana, kamar dukkan abin da Yahweh Allahnku ya yi domin ku a Masar a gaban idanunku?
gwamna gwamna (1)
[MAT 27:11] Sai Yesu ya tsaya a gaban gwamna, gwamna ya kuma tambaye shi, "Kai sarkin Yahudawa ne?" Yesu ya amsa, "Haka ka fada."
gwamraye gwamraye (1)
[1TI 5:3] Ka girmama gwamraye, gwamraye na gaske.
gyare gyare (1)
[2KI 22:5] A ba da shi ga hannun ma'aikatan da ke lura da gidan Yahweh, su ba ma'aikatan da ke gidan Yahweh domin su yi gyare-gyare a haikali.
gãdo gãdo (1)
[PSA 135:12] Ya ba mu ƙasarsu abin gãdo, gãdo ga Isra'ila mutanensa.
haka haka (1)
[MAT 22:26] Sai dan'uwansa na biyu shi ma yayi haka, haka kuma na ukun, har zuwa dan'uwan na bakwai.
hannunka hannunka (1)
[PSA 74:11] Donme ka janye hannunka, hannunka na dama? Ka fito da hannunka na dama daga cikin rigarka ka hallaka su.
harabar harabar (1)
[NUM 3:26] Tilas su lura da masagalen labulen harabar, labulen dake ƙofar harabar - harabar dake kewaye da tsattsarkan wuri da bagadi. Tilas su lura da igiyoyin rumfar taruwa kuma domin kowanne abu dake cikinta.
haran haran (1)
[GEN 11:27] To waɗannan sune zuriyar Tera, Tera ya haifi Ibram, Nahor, Haran, Haran kuma ya haifi Lot.
haske haske (1)
[ISA 5:20] Kaiton masu kiran mugunta nagarta, nagarta kuma mugunta; waɗanda suka mai da duhu haske, haske kuma duhu; suka kuma mai da ɗaci zaƙi, zaki kuma ɗaci!
[LEV 19:19] Dole ku kiyaye dokokina. Kada ku bar dabbobinku su yi barbara da wasu irin dabbobi dabam. Kada ku cuɗa iri biyu lokacin da kuke shuka a gonarku. Kada ku sa tufafin da aka yi da ke da haɗe-haɗe iri biyu tare.
helez helez (1)
[1CH 2:39] Azariya ya zama mahaifin Helez, Helez ya zama mahaifin Eleyasa.
hikima hikima (1)
[2SA 14:20] Bawanka Yowab ya yi wannan domin ya canza yanayin abin da ya ke faruwa. Shugabana kuma yana da hikima, hikima irinta mala'ikan Allah, kuma ya san dukkan abin da ya ke faruwa a cikin ƙasa."
hilkiya hilkiya (1)
[1CH 6:13] Shallum ya zama mahaifin Hilkiya, Hilkiya ya zama mahaifin Azariya.
hukunci hukunci (1)
[JHN 5:30] Ba na iya yin kome ni da kai na. Yadda na ke ji, haka nake yin hukunci, Hukunci na kuwa na adalci ne, domin ba nufin kaina nake bi ba, sai dai nufin wanda ya aiko ni.
ifraim ifraim (1)
[ISA 9:21] Manasse zai lanƙwame Ifraim, Ifraim kuma Manasse, tare kuma za su kaima Yahuda farmaki. Cikin waɗannan duka, fushinsa yana nan, maimakon haka, har yanzu hannunsa a miƙe ya ke.
ilimi ilimi (1)
[1CO 8:1] Game da abinci da ake yiwa gumakai hadaya: Mun sani cewa, "Dukanmu muna da ilimi." Ilimi ya kan kawo takama, amma kauna tana ginawa.
irad irad (1)
[GEN 4:18] Ga Enok sai aka haifa masa Irad. Irad ya zama mahaifin Mehuyawel. Mehuyawel ya zama mahaifin Metushawel. Metushawel ya zama mahaifin
isra'ilawa isra'ilawa (1)
[2KI 3:24] Bayan sun zo sansanin Isra'ilawa, Isra'ilawa suka ba su mamaki suka hari Mowabawa, waɗanda suka tsere daga gabansu. Sojojin Isra'ila suka kori Mowabawa daga ƙasar, suka karkashe su.
ita ita (1)
[EZK 23:43] Sa'an nan na ce da ita, ita wadda ta tsofe a wurin karuwanci, 'Yanzu za su ƙazantu da zinarta, ita kuma da su.'
jeri jeri (1)
[JDG 21:9] Domin da aka sa mutane suka tsaya jeri-jeri, duba, babu ko ɗaya daga cikin mazaunan Yabish Giliyad da ya kasance.
jiki jiki (1)
[JHN 3:6] Abin da aka haifa ta wurin jiki, jiki ne, kuma abin da aka haifa ta wurin Ruhu, Ruhu ne.
jimiri jimiri (1)
[ROM 5:4]Jimiri, Jimiri kuma na kawo amincewa, amincewa na kawo gabagadi game da abin da zai zo nan gaba.
jinkai jinkai (1)
[JAS 2:13] Gama hukunci yana zuwa ba tare da jinkai ba ga wadanda ba su nuna jinkai. Jinkai ya yi nasara a kan hukunci.
juye juye (1)
[JOB 7:4] Sa'ad da na kwanta, sai in ce da kaina, 'Yaushe zan tashi kuma yaushe gari zai waye? Ina ta juye-juye har sai gari ya waye.
ka'ida ka'ida (1)
[ISA 28:13] Haka maganar Yahweh za ta zama ma su doka bisa doka, doka bisa doka; ka'ida bisa ka'ida, ka'ida bisa ka'ida; nan ɗan kaɗan, can ɗan kaɗan; domin su tafi da baya su faɗi, a karya su, a sa masu tarko, a kama.
kabarin kabarin (1)
[JHN 11:38] Yesu yana cikin juyayi kuma a cikin kansa, sai ya tafi kabarin. Kabarin a kogo ne an kuma rufe bakinsa da dutse.
kacici kacici (1)
[EZK 17:2] "Ɗan mutum, faɗi kacici-kacici da kuma misali ga mutanen Isra'ila.
kade kade (1)
[LUK 15:25] A wannan lokacin, babban dansa yana gona. Da ya kai kusa da gida, ya ji ana kade-kade da raye-raye.
kaina kaina (1)
[2KI 4:18] Bayan yaron ya yi girma, sai ya tafi wurin mahaifinsa wata rana, wanda ya ke tare da masu girbi. Sai ya ce da babansa, "Kaina, kaina."
kakannin kakannin (1)
[LUK 6:23] Za ku yi farin ciki a ranan nan kuna tsalle domin murna, domin hakika za ku samu lada mai girma a sama, domin haka kakannin-kakannin su suka yi wa annabawa.
kala kala (1)
[PSA 45:14] Za a kaita wurin sarki cikin kyawawan tufafi masu ado kala-kala; budurwai, ƙawayenta dake binta, za a kawo maka.
kalankuwoyin kalankuwoyin (1)
[1KI 7:3] An rufe gidan da sida wanda ya kwanta a kan kalankuwoyin. Kalankuwoyin kuma ginshiƙai sun tallabe su.
kasa kasa (1)
[MAT 27:51] Sai labullen haikali ya yage gida biyu daga sama zuwa kasa. Kasa kuma ta girgiza, duwatsu suka farfashe.
kishi kishi (1)
[1CH 6:44] A hannun hagun Herman akwai abokansa su ne "ya'ya Merari. Su ne waɗannan Etan ɗan Kishi. Kishi ɗan Abdi ne. Abdi ɗan Malluk ne.
kitsen kitsen (1)
[LEV 8:25] Ya ɗauki kitsen, kitsen wutsiya, dukkan kitsen da ke bisa kayan ciki, da wanda ya rufe hanta, da ƙodojin biyu da kitsensu, da cinyar dama.
koken koken (1)
[NUM 11:10] Musa ya ji mutanen suna ta kuka cikin iyalansu, kowanne mutum ya fito ƙofar rumfarsa. Sai Yahweh ya yi fushi ƙwarai, Musa kuwa yana ganin koken-koken nasu bai yi dai-dai ba.
kore kore (1)
[LEV 13:49] idan akwai wani kore-kore ko jaja-jajar ƙazanta a taguwar, fatar, da saƙa ko ɗinkakken yadi, ko mene ne dai da aka yi daga fata, to wannan kuturta ce data yaɗu; dole a nuna wa firist.
kufai kufai (1)
[EZK 21:27]Kufai! Kufai! Zan maida ita kufai! ba za a komar da ita ba, har sai shi wanda aka sa ya zartar da hukunci ya zo.
kuma kuma (1)
[GEN 17:2] Daga nan zan cika alƙawarina tsakani na da kai, zan kuma kuma ruɓanɓanya ka sosai."
kusa kusa (1)
[1CH 10:2] Filistiyawa suka runtumi Saul da ɗansa kusa kusa. Filistiyawa suka kashe Yonatan, Abinadab, da Malki-Shuwa, 'ya'yansa.
kuyi kuyi (1)
[MAT 23:3] Don haka, duk abinda suka umarceku kuyi, kuyi wadannan abubuwa ku kuma kiyaye su. Amma kada kuyi koyi da ayyukansu, gama suna fadar abubuwa amma kuma ba su aikata su.
kwale kwale (1)
[MAT 14:13] Sa'adda da Yesu ya ji haka, ya fita daga cikin kwale-kwale zuwa wani kebabben wuri. Da taron suka ji haka, suka bi shi da kafa daga biranen.
lamek lamek (1)
[GEN 4:19]Lamek. Lamek ya aura wa kansa mata biyu: sunan ɗayar Ada, ɗayar kuma sunanta Zilla.
layi layi (1)
[JDG 20:33] Dukkan mutanen Isra'ila kuwa suka fito daga wurarensu suka jera kansu layi-layi domin yaƙi a Ba'al Tama. Sai sojojin Isra'ila waɗanda ke ɓoye a asirtattun wurare suka fito da gudu daga wurarensu daga Ma'are Gibiya.
lokaci lokaci (1)
[ACT 19:39] Amma idan akwai maganganu na dubawa, za a daidaita su a taronmu na lokaci lokaci.
lungu lungu (1)
[NEH 9:22] Ka basu mulkoki da al'ummai ka ba kowannesu lungu-lungu na ƙasar. Sa'an nan suka mallaki ƙasar Sihon da sarkin Heshbon da kuma ƙasar Og sarkin Bashan.
mala'ikan mala'ikan (1)
[1CH 21:27] Sa'an nan Yahweh ya umurci mala'ikan, mala'ikan kuma ya mayar da takobinsa cikin kubenta.
[LUK 10:41] Amma Ubangiji ya amsa ya ce da ita, "Marta, Marta, kin damu a kan abubuwa da yawa,
mawon mawon (1)
[1CH 2:45] Ɗan Shammai kuwa shi ne Mawon, Mawon shi ne mahaifin Bet Zur.
mehuyawel mehuyawel (1)
[GEN 4:18] Ga Enok sai aka haifa masa Irad. Irad ya zama mahaifin Mehuyawel. Mehuyawel ya zama mahaifin Metushawel. Metushawel ya zama mahaifin
mene mene (1)
[DAN 5:25] Wannan shi ne rubutun da aka yi: 'Mene, Mene, Tekel, da Pharsin.'
metushawel metushawel (1)
[GEN 4:18] Ga Enok sai aka haifa masa Irad. Irad ya zama mahaifin Mehuyawel. Mehuyawel ya zama mahaifin Metushawel. Metushawel ya zama mahaifin
mitsi mitsi (1)
[LEV 11:35] Duk abin da mushe ya faɗi a kansa ya ƙazantu; ko tanderu ne ko ƙaramin murhu ne, dole a farfasa su mitsi-mitsi. Ba su da tsarki kuma dole su kasance marasa tsarki a gare ku,
murna murna (1)
[ECC 8:15] Sai na shawarta murna, saboda mutum ba ya da wani abu a ƙarƙashin rana fiye da ya ci ya sha ya kuma yi murna. Murna ce za ta yi masa rakiya cikin aikin ƙarfinsa domin dukkan kwanakin rayuwarsa waɗanda Allah ya bashi a ƙarƙashin rana.
mutane mutane (1)
[DAN 8:24] Ikonsa zai zama babba - amma ba da ikonsa ba. Zai zama da ban mamaki cikin abin da ya ke rusarwa; zai aikata ya kuma yi nasara. Zai lalatar da manyan mutane, mutane daga cikin tsarkakan.
nagarta nagarta (1)
[ISA 5:20] Kaiton masu kiran mugunta nagarta, nagarta kuma mugunta; waɗanda suka mai da duhu haske, haske kuma duhu; suka kuma mai da ɗaci zaƙi, zaki kuma ɗaci!
nahshon nahshon (1)
[RUT 4:20] Aminadab ya haifi Nahshon, Nahshon ya haifi Salmon,
nan nan (1)
[2CH 16:6] Daga nan Asa sarki ya ɗauki dukkan Yahuda tare da shi. Suka ɗauke duwatsu da katakai daga Rama wanda Ba'asha ke ginin birnin da su. Daga nan nan sarki Asa ya ɗauki waɗannan kayan gini ya yi amfani da su ya gina Geba da Mizfa.
[1CH 2:36] Attai ya zama mahaifin Natan, Natan ya zama mahaifin Zabad.
naushe naushe (1)
[PRO 17:10] Tsautawa kan shiga da zurfi cikin mutumin da ke da fahimta fiye da naushe-naushe ɗari ga jikin wawa.
nawa nawa (1)
[JHN 10:14] Nine makiyayi mai kyau, na kuma san nawa, nawa kuma sun san ni.
nufe nufe (1)
[JHN 8:44] Ku na ubanku, shaidan ne, kuma kuna so ku yi nufe-nufe na ubanku. Shi mai kisan kai ne tun daga farko kuma ba ya tsayawa gaskiya saboda da babu gaskiya a cikin sa. Sa'anda yake fadin karya, yana maganar halinsa ne domin shi dama makaryaci ne da uban karya kuma.
nuhu nuhu (1)
[GEN 6:9] Waɗannan sune abubuwa game da Nuhu. Nuhu adalin mutum ne, kuma ba shi da abin zargi a cikin mutanen kwanakinsa.
nushe nushe (1)
[PSA 89:32] to sai in hori rashin biyayyarsu da sandar ƙarfe laifofinsu kuma da nushe-nushe.
obed obed (1)
[1CH 2:12] Bo'aza ya zama mahaifin Obed, Obed ya zama mahaifin Yesse.
rabi rabi (1)
[1KI 3:25] Daga nan sarki ya ce, "Ku raba ɗan mai rai kashi biyu, ku ba wannan mata rabi, rabi kuma ga ɗayar."
rafa rafa (1)
[1CH 8:37] Moza shi ne mahaifin Bineya. Bineya shi ne mahaifin Rafa. Rafa shi ne mahaifin Eliyasa. Eliyasa shi ne mahaifin Azel.
ragon ragon (1)
[LEV 8:22] Sa'an nan Musa ya miƙa ɗaya ragon, ragon tsarkakewa, Haruna da 'ya'yansa maza suka ɗibiya hannuwansu a kan rãgon.
ram ram (1)
[RUT 4:19] Hezron ya haifi Ram, Ram ya haifi Amminadab,
ramin ramin (1)
[GEN 37:24] Suka ɗauke shi suka jefa shi cikin ramin. Ramin ba komai a ciki babu ma ruwa a ciki.
rataye rataye (1)
[EXO 27:9] Za ka yi wa rumfar sujada haraba. Za a yi wuraren rataye-rataye a harabar a sashin kudu, ragayu na leshe mai kyau saƙaƙƙe mai ratar kamu ɗari.
raye raye (1)
[LUK 15:25] A wannan lokacin, babban dansa yana gona. Da ya kai kusa da gida, ya ji ana kade-kade da raye-raye.
raɗe raɗe (1)
[PSA 31:13] Gama na ji raɗe-raɗe masu yawa, labarai masu ban tsoro daga kowanne sashe sa'ad da suke shiri gãba da ni. Sun yi shiri domin su ɗauke raina.
refayim refayim (1)
[DEU 2:20] (Wannan ita ma an ɗauke ta ƙasar Refayim. Refayim ne suka yi zama a wurin a dã - amma Ammoniyawa suna kiransu Zamzumiyawa -
refayiya refayiya (1)
[1CH 9:43] Moza shi ne mahaifin Bineya. Bineya shi ne mahaifin Refayiya. Refayiya shi ne mahaifin Eliyasa. Eliyasa shi ne mahaifin Azel.
[1CH 4:2] Shobal shi ne mahaifin Reyayiya. Reyayiya shi ne mahaifin Yahat. Yahat shi ne mahaifin Ahumai da Lahad. Waɗannan su ne dangogin Zoratawa.
runduna runduna (1)
[2KI 5:2] Aremiyawa suka kai hari runduna runduna suka ɗauki wata yarinya daga ƙasar Isra'ila, ta yiwa matar Na'aman hidima.
ruwan ruwan (1)
[EXO 15:25] Musa ya yi kuka ga Yahweh, sai Yahweh ya nuna masa wani itace. Musa ya jefa shi cikin ruwan, ruwan kuma ya zama da daɗin sha. A wannan wurin ne Yahweh ya basu shari'a mai tsauri, a wannan wurin ne kuma ya gwada su.
ruwaye ruwaye (1)
[JER 15:18] Me yasa azabata ta ƙi ƙarewa kuma raunukana ba sa warkewa? Zaka yaudare ni kamar ruwaye, ruwaye masu ƙafewa?
[DAN 8:14] Ya ce mani, "Za su kasance har yamma-yamma da safiya-safiya 2,300. Bayan wannan za a maido da haikalin dai-dai."
sairus sairus (1)
[EZR 6:3] A shekara ta farko ta Sarki Sairus, Sairus ya bada umarni game da gidan Allah a Yerusalem: 'Bari gidan ya sake ginuwa domin ya zama wurin hadaya, bari a kafa harsasunsa, bari tsawonsa ya zama kamu 27, faɗinsa kamu 27,
salmon salmon (1)
[1CH 2:11] Nashon ya zama mahaifin Salmon, Salmon ya zama mahaifi Bo'aza.
sama'ila sama'ila (1)
[1SA 3:10] Yahweh ya zo ya tsaya; ya yi kira kamar sauran lokuttan, "Sama'ila, Sama'ila." Daga nan Sama'ila ya ce, "Yi magana, gama bawanka yana sauraro."
shafe shafe (1)
[JER 4:30] Yanzu da kika zama kango, me za ki yi? Ko da kike sa tufafi na mulufi, kike ado da kayan zinariya, kina sa idanunki su zama manya saboda shafe shafe, mazan da suka yi sha'awar ki yanzu sun yashe ki. Maimakon haka, suna ƙoƙarin ɗaukar ranki.
shem shem (1)
[GEN 11:10] Waɗannan sune zuriyar Shem, Shem na da shekaru ɗari, sai ya zama mahaifin Arfakshad shekaru biyu bayan ruwan tsufana.
sheyaltiyel sheyaltiyel (1)
[MAT 1:12] Bayan kwasar su zuwa kasar Babila, Yekoniya shine mahaifin Sheyaltiyel, Sheyaltiyel shine mahaifin Zarubabel.
shida shida (1)
[REV 4:8] Dukan rayayyun hallittan nan hudu na da fukafukai shida shida, cike da idanu a bisa da karkashin fukafukan. Dare da rana ba sa daina cewa, Mai Tsarki, Mai Tsarki, Mai Tsarki ne Ubangiji Allah, mai iko duka, shine da shine yanzu shine mai zuwa."
shiru shiru (1)
[GEN 25:27] Samarin suka yi girma, Isuwa ya zama shahararren mafarauci mai yawo a saura; amma Yakubu mai shiru-shiru ne, wanda ya kashe lokacinsa cikin runfofi.
siffa siffa (1)
[ISA 44:13] Kafinta yana gwada katako da abin gwaji, za ya yi mashi zane-zane da abin salo. Da kayan aikinsa zai yi masa siffofi, ya zãne shi da abin zãne. zai yi shi siffa-siffa bisa ga siffar mutum, kamar mutum mai ban sha'awa, domin ya zauna a cikin gida.
siman siman (1)
[LUK 22:31]Siman, Siman, ka yi hankali, shaidan ya nemi izini a bada kai domin ya tankade ka kamar alkama.
sismai sismai (1)
[1CH 2:40] Eleyasa ya zama mahaifin Sismai, Sismai kuma ya zama mahaifin Shallum.
sojoji sojoji (1)
[MIC 5:1] Yanzu ku taru da shirin yaƙi, ɗiyan sojoji; sojoji sun yi sansani sun kewaye birni, zasu bugi alƙalin Isra'ila da sanda a kunci.
sojojin sojojin (1)
[JDG 7:22] Sa'ad da suka busa kakaki ɗari ukun, Yahweh ya sa kowanne sojan Midiyanawa ya ɗauki takobi gãba da ɗan'uwansa da kuma gãba da dukkan sojojin. Sojojin suka tsere ta Bet Shitta har zuwa Zerera, harma ga iyakar Abel Mehola, kusa da Tabbat.
suleman suleman (1)
[1KI 1:53] Sarki Suleman ya aika mutane suka saukar da Adonija daga bagadi. Ya zo ya russana a gaban Suleman, Suleman ya ce da shi, "Tafi gidanka."
sumul sumul (1)
[SNG 6:7] Kumatunki sumul-sumul a cikin lulluɓinki. Mutumin yana magana da kansa.
tafi tafi (1)
[ISA 52:11]Tafi, tafi, fita daga nan; kar ki taɓa wani kazamtaccen abu; tafi daga cikinta; ku tsarkake kanku, ku da ke ɗauke da taskokin Yahweh.
[EZK 16:7] Na sa kin yi girma kamar tsiro a fili. Kin yawaita kin kuma zama da girma, kika zama abin ƙauna sosai kuma kin kai ga sa kayan ado. Nonnanki sun tsaya tantsan-tantsan, kuma gashin kanki ya yi kauri, koda shi ke ki na tsirara tumɓur.
tekun tekun (1)
[JON 1:12] Sai Yona yace masu, "Ku ɗauke ni ku jefa cikin tekun. Tekun kuwa zai yi shiru domin ku, gama na sani saboda ni ne wannan babban hadari ya same ku."
tera tera (1)
[GEN 11:27] To waɗannan sune zuriyar Tera, Tera ya haifi Ibram, Nahor, Haran, Haran kuma ya haifi Lot.
tsage tsage (1)
[JER 48:37] Don dukkan kawuna sun yi saiƙo an kuma aske duk wani gemu. Tsage - tsage yana a kowanne hannu, sun kuma yafa tufafin makoki a kwankwasonsu
tsaka tsaka (1)
[REV 3:16] Amma saboda kai tsaka-tsaka ne - ba zafi ba sanyi - na kusa tofar da kai daga bakina.
tsare tsare (1)
[HEB 9:10] Abinci ne da abin sha kawai wadanda aka hada da bukukuwan wanke wanke dabam dabam. Wadannan duka tsare tsare ne da aka shirya a dinga yi a zahiri har sai an shirya sabuwar ka'ida.
tsauni tsauni (1)
[2CH 34:32] Ya sa dukkan waɗanda aka same su a Yerusalem da Benyamin su tsaya a kan alƙawarin. Mazaunan Yerusalem sun yi aiki cikin biyayya ga alƙawarin tsauni, tsauni na kakanninsu.
tsubbace tsubbace (1)
[2KI 17:17] Suka sa 'ya'yansu maza da 'ya'yansu mata cikin wutan, suka yi duba da tsubbace tsubbace, suka sayar da kansu don su yi abin da ke mugu a fuskar Yahweh, kuma suka sa shi shi ya yi fushi.
tuli tuli (1)
[EXO 8:14] Sai mutanen suka tara su tuli-tuli, sai kuma ƙasar ta yi ɗoyi.
tunane tunane (1)
[PSA 7:9] Bari mugun abu na masu aikata mugunta ya zo ƙarshe, amma ka tabbatar da adalan mutane, Allah mai adalci, kai kake gwada zukata da tunane-tunane.
uri uri (1)
[1CH 2:20] Hur ya zama mahaifin Uri, Uri kuma ya zama mahaifin Bezalel.
waƙe waƙe (1)
[GEN 31:27] Meyasa ka tsere a asirce ka kuma yi mani dabara ba ka kuma gaya mani ba? Da na sallame ka da biki da waƙe-waƙe, tare da tambari da garayu.
yaci yaci (1)
[ROM 14:6] Shi wanda ya kula da wata rana, ya kula da ita don Ubangiji. Kuma wanda yaci, yaci ne domin Ubangiji, domin yana yi wa Allah godiya. Shi wanda bai ci ba, yaki ci ne domin Ubangiji. Shima yana yi wa Allah godiya.
yada yada (1)
[1CH 9:42] Ahaz shi ne mahaifin Yada. Yada shi ne mahaifin Alemet, Azmabet, da Zimri. Zimri shi ne mahaifin Moza.
yahat yahat (1)
[1CH 4:2] Shobal shi ne mahaifin Reyayiya. Reyayiya shi ne mahaifin Yahat. Yahat shi ne mahaifin Ahumai da Lahad. Waɗannan su ne dangogin Zoratawa.
yahudawa yahudawa (1)
[EST 9:31] Waɗannan wasiƙu suka tabbatar da ranakun Furim cikin lokacinsu, kamar yadda Modakai Bayahude da Sarauniya Esta suka dokaci Yahudawa. Yahudawa suka yi na'am da wannan doka domin kansu da kuma zuriyarsu, kuma kamar yadda suka yi na'am da lokacin azumi da makoki.
yamma yamma (1)
[DAN 8:14] Ya ce mani, "Za su kasance har yamma-yamma da safiya-safiya 2,300. Bayan wannan za a maido da haikalin dai-dai."
yan'uwanka yan'uwanka (1)
[EZK 11:15] "Ɗan mutum, 'yan'uwanka! 'Yan'uwanka! Mutanen danginka da dukkan gidan Isra'ila! Dukkansu ne waɗanda a ka yi magana game da su ta wurin waɗanda ke zama cikin Yerusalem, 'Su na nesa da Yahweh! Wannan ƙasar an bada ita gare mu a matsayin mallakarmu.'
yanke yanke (1)
[PHP 3:2] Ku yi hankali da karnuka. Ku yi hankali da miyagun ma'aikata. Ku yi hankali da masu yanke-yanke.
yanki yanki (1)
[NUM 33:54] Dole ne ku yi gãdon ƙasar yanki-yanki, bisa ga kowacce kabila. Dole ne ku bada yanki mai girma zuwa kabilar da tafi kowacce kabila, ga kabila mafi ƙanƙata kuwa ƙaramin yankin ƙasar. Duk sa'ad da yankin ya fãɗa ga kowacce kabila, wannan ƙasa zata zama tata. Za ku gãji ƙasar bisa ga kabilar ubanninku.
yanzu yanzu (1)
[NUM 16:45] "Ka gudu daga gaban wannan taron domin in hallaka su yanzu--yanzu." Sai Musa da Haruna suka kwanta da fuskokinsu a ƙasa.
yarinyar yarinyar (1)
[MRK 6:28] Ya kawo kan a cikin tire ya ba yarinyar, yarinyar kuma ta kai wa mamarta.
yehoada yehoada (1)
[1CH 8:36] Ahaz ya zama mahaifin Yehoada. Yehoada shi ne mahaifin Alemet, Azmabet da Zimri, Zimri shi ne mahaifin Moza.
[1CH 2:41] Shallum ya zama mahaifin Yekamiya, Yekamiya kuma ya zama mahaifin Elishama.
yerusalem yerusalem (1)
[ZEC 14:10] Dukkan ƙasa za ta zama kamar Arabah, daga Geba har zuwa Rimon kudu da Yerusalem. Yerusalem zata ci gaba da haurawa bisa a mazamninta, daga Ƙofar Benyamin zuwa inda kofar ta ke a dã, zuwa Ƙofar Kusurwa, kuma zuwa Hasumiyar Hananel zuwa wurin matsewar ruwan inabin sarki.
yesse yesse (1)
[RUT 4:22] Obed ya haifi Yesse, Yesse ya haifi Dauda.
yesu yesu (1)
[JHN 1:42] Ya kawo shi wurin Yesu. Yesu ya dube shi yace, "Kai ne Siman dan Yahaya. Za a kira ka Kefas," (ma'ana, 'Bitrus').
yi yi (1)
[REV 14:7] Yayi kira da babbar murya, "Ku ji tsoron Allah, ku daukaka shi. Gama sa'arsa ta hukunci ta yi. Yi masa sujada, shi wanda ya yi sama da kasa, da teku, da kuma mabulbular ruwa."
yona yona (1)
[JON 1:17] Yahweh kuwa ya shirya wani babban kifi don ya haɗiye Yona, Yona kuma ya kasance a cikin cikin kifi har yini uku da kwana uku.
[GEN 47:17] Sai suka kawo dabbobinsu wurin Yosef. Yosef ya basu abinci misanya domin dawakai, domin garkunan tumaki da awaki, domin garkunan shanu, domin kuma jakuna. A wannan shekarar ya ciyar dasu da abinci a misanyar dukkan dabbobinsu.
yoshuwa yoshuwa (1)
[JOS 15:13] Don kiyaye ummarnin Yahweh ga Yoshuwa, Yoshuwa ya ba Kaleb ɗan Yefunne rabonsa na ƙasar a tsakiyar kabilar Yahuda, Kiriyat Arba, wato, Hebron (Arba shi ne uban Anak).
[NEH 12:10] Yeshuwa shi ne mahaifin Yowakim, Yowakim shi ne mahaifin Eliyashib, Eliyashib ne Mahaifin Yowada,
zace zace (1)
[1TI 6:4] Wannan mutum mai girman kai ne, kuma bai san komai ba. A maimakon haka, yana da matukar jayayya da gardama game da kalmomi. Wadannan kalmomi na kawo kishi, da husuma, da zage-zage, da miyagun zace-zace, da
zango zango (1)
[NUM 13:19] Ku ga yadda ƙasar ta ke inda suke zaune. Ta na da kyau ko ba ta da kyau? Yaya biranen suke? Kamar zango--zango suke, ko kuwa ƙayatattun birane ne?
zare zare (1)
[EXO 39:3] Suka buga zinariya falle-falle, suka yanyanka ta zare-zare don su yi aikin saƙa da ita tare da zane na shuɗi da shunayya da mulufi da kuma na lallausan lilin, aikin gwani mai fasaha ne.
zasu zasu (1)
[DEU 31:16] Yahweh ya cewa Musa, "Duba, zaka yi barci tare da ubanninka; waɗannan mutane zasu tashi suyi kamar karuwai su bi waɗansu baƙin alloli waɗanda ke a tsakaninsu a cikin ƙasar da zasu. Zasu yasheni su karya alƙawarin da nayi da su.
[JOB 1:7] Sai Shaiɗan ya amsawa Yahweh yace, "Daga garari cikin duniya da zirga--zirga a cikinta."
zuma zuma (1)
[SNG 4:11] Amaryata, leɓunanki suna ɗigo da zuma; zuma da madara suna ƙarƙashi harshenki; ƙanshin tufafinki yana kama da ƙanshin Lebanon.
zuriya zuriya (1)
[ISA 22:24] Za su rataya masa dukkan ɗaukakar gidan ubansa, 'ya'ya da zuriya-zuriya, kowanne ƙaramin wurin ajiya daga ƙoƙuna zuwa dukkan moɗaye.
ƙansa ƙansa (1)
[EZK 27:19] Dan da Yaban daga Izal suka yi maki fataucin ɗanyen ƙarfe da ɓawon ƙirya, da ƙansa-ƙansa. Wannan ya zama abin fatauci domin ki.
ƙarshe ƙarshe (1)
[EZK 7:2] "Kai, Ɗan mutum - Ubangiji Yahweh ya faɗi haka ga ƙasar Isra'ila." 'ƙarshe! ƙarshe ya zo ga iyakoki huɗu na ƙasar.
ƙishin ƙishin (1)
[JOB 28:22] Hallaka da mutuwa sun ce, 'Mun ji ƙishin-ƙishin a kanta a kunnuwanmu.'
ƙofar ƙofar (1)
[EZK 40:21] Akwai ɗakuna guda uku a kowanne gefe na ƙofar, ƙofar da kwararonta duk suma an auna su kamar yadda aka auna babbar ƙofar - tsawonta dukka kamu hamsin ne sai fadinta kuma kamu ashirin da biyar ne
ƙone ƙone (1)
[ISA 33:14] Masu zunubi a Sihiyona sun tsorata; makyarkyata ta kama marasa tsoron Allah. Wane ne a cikin mu zai iya zama da wuta mai ruruwa? Wane ne a cikin mu zai iya zaunawa da madawwamin ƙone-ƙone?
ƙorafe ƙorafe (1)
[NUM 17:5] Zai zamana sandan mutumin dana zaɓa za ta yi toho. Zan sa ƙorafe-ƙorafe daga mutanen Isra'ila ya tsaya, waɗanda suke magana a kanka."
ƙungiya ƙungiya (1)
[EXO 12:17] Tilas ku kiyaye wannan biki na gurasa marar gami saboda a wannan rana ce na fito da mutanenku, ƙungiya, ƙungiya na mayaƙa, daga cikin ƙasar Masar. Saboda haka tilas ku kiyaye wannan rana cikin dukkan tsararrakin mutanenku. Wannan a koyaushe zai zama shari'a a gare ku.
ɓangare ɓangare (1)
[2CH 31:15] A ƙarƙashinsa akwai Iden da Mini'amin da Yeshuwa da Shemaya da Amariya da Shekaniya a biranen firistocin. Suka cika ayyukan amanar shugabanci, Domin a bayar da waɗannan baye-baye ga 'yan'uwansu maza ɓangare ɓangare ga kowa da kowa.
ɗana ɗana (1)
[2SA 18:33] Daga nan sarki ya yi juyayi mai zurfi, ya tafi ya hau kan ƙofar bene ya yi kuka. Yayin da ya ke baƙinciki yana tafe yana cewa "ɗana Absalom, ya ɗana, Absalom! Da ma ni ne na mutu a madadinka, Absalom, ɗana, ɗana!"
ɗanka ɗanka (1)
[EXO 4:23] kuma ina ce maka, "Ka bar ɗana ya tafi, domin ya yi mani sujada." Amma tunda ka ƙi ka bar shi ya tafi, lallai zan kashe ɗanka, ɗanka na fãri.'"
ɗinke ɗinke (1)
[EXO 35:35] Ya cika su da fasaha ta yin kowanne irin aiki, da aiki kamar na sassaƙa dana zane-zane dana yin ɗinke-ɗinke da shuɗi da shunayya da mulufi da lallausan lilin dana yin saƙa. Sun iya yin kowanne irin aiki da yin zane-zane.